RINJI NOVELS | HAUSA NOVELS

Shafine da aka bude wa masoyan littatafan hausa wato Hausa Novels Blog a kyauta wanda muke kawo muku littatafai daga marubuta daban daban. dandalin hausa novels | dandalin hausa novels| hausa novels facebook | completed hausa novels on wattpad| hausa novels wattpad | hausa novels pdf | hausa novels world | hausa novels documents | dandalin littafin hausa | duniyar hausa novels | dandalin littafan hausa | home of hausa novels facebook | hausa novels world | littafin hausa zalla | Hausa Novels Audio | Hausa Novels 2019 | sababbin littattafan hausa 2019 | Littatafan yaki.
 

Thursday, November 19, 2020

Zaki san koni waye Complete Hausa Novel ( Hausa Novels 2020 )

 

Saturday, February 22, 2020

ABADAN Hausa Novel Complete (whatsapp Hausa novels)

 

Wednesday, November 13, 2019

BUDURWAR KAUYE HAUSA NOVEL BOOK COMPLETE ( Hausa Novel Na soyayya )

Budurwar kauye. Hausa Novels 1 to END


BUDURWAR KAUYE Page 1-5
.
Written by Faty mmn Faty
.
Bismillahirrahmanirrahim, ina godia ga Allah daya bani ikon fara rubuta wannan littafi, sannan wannan qagaggen labarine banyishi dan wata ko wani ba, Allahu yasa mudace, Ameen

.
"Alhaji Abubakar  Muhammad da Alhaji  Usman Sanusi, aminan junane qud da qud wanda hakan yasa suka zama tamkar yan uwa na jini "

" Alhaji Abubakar haifaffen garin Dambam ne ta jihar bauchi, wanda yakasance d'a na uku ga sarki Muhammad bin Abdurrahman wato sarkin dambam"

"Alhaji Usman Sanusi shikuma d'ane ga malam Sanusi mai almajirai wanda ya kasancewa malamin sarkine a fada kuma limamin babban masallacin garin dambam"

Tun tasowansu suke abota mai qarfi, tare suke Komai kusan ba wadda bai san da zaman abotarsu ba"

"kasancewar gidansu ba nisa atsakani, tare suke cin abinci hatta bacci basa raba makwanci sabida Alhaji Abubakar bai dauki kansa da wani abuba haka zasuje gidansu Alhaji Usman suci abinci hatta kwana sunayi tare acan"

"tare sukayi primary da secondary school dinsu, bayan sun qare ne daganan suka rabu amma rabuwa na wajen zama"

"Alhaji Usman shi baicigaba da karatu ba daganan ya fara kasuwanci, yana kuma noma, yayinda Alhaji Abubakar kuma yasamu fita waje qasar india karatu inda yasamu gurbin karatu a jami'ar new delhi yana karatun likitanci"

"Ranan da zasu rabu sai da sukayi kuka kamar wasu yara qanana, haka Alhaji Usman yayi ta zaman kadaici wadda daqyar ya saba da hakan"

"acan new delhi ma haka Alhaji Abubakar da qyar yasaba da kewan gida had'i da rashin aminnsa, ya fiskanci karatunsa sosai, lokacin da yayi shekara 1 anan ne yazo gida, yana arba da aminnsa sai kukan murna, ranan kwana sukayi suna hirar yaushe gamo "

" hutunsa na qarewa ya koma daganan bai sake zuwaba sai bayan Shekara guda da haka2 har ya kammala karatunsa, lokacin daya dawo gida yasanar da mahaifinsa cewar yazo ne amma zaikoma dan yasamu aiki acan sannan kuma yana da shaawar zama nawani lokaci acan, mahaifinsa baiqi ba amma yasanar masa sai dai ya tafi da iyali dan bazai je can ya auro wata qabila ba ya kuma amince da hakan "

" yana fitowa gida wajen aminnsa ya nufa sai dai abin farin ciki ya tarar amininsa yayi aure watanni hud'u da suka wuce "

" nan suka sha hira inda ya kawo masa alheri sosai kamar yadda yasaba dik lokacin daya zo , ya kuma sanar masa batun komawarsa hadda abinda mahaifinsa ya fad'a, ya taya shi murna kwarai "

" Alhaji Abubakar ya nisa yace kasan meye aminina? Aa sai kafad'a ya amsa masa, yace wlh nibansan ta ina zan fara neman matar bama kuma na tabbata mai martaba bazai lamunce mun tafiyar nan batare da dana cika umarninsaba, Alhaji Usman yace inaga abinda zaifi kawai kabasu zabi nasan bazasu maka zaben tumun dare dare ba, nan yayi naam da shawarar aminnsa"

"nan suka shiga cikin gida wajen matar aminnsa, suka gaisa ya kuma yaba da hankalin ta sosai inda yayi addu'a Allah ya bashi mata mai natsuwa kamar matar aminnsa "

" lokacinda Alhaji Abubakar yajewa mahaifinsa da zancen ya basu zabin matar dazai aura sunyi farin ciki nan take mai martaba yayi shawari da uwargidansa nan suka tsaida zance akan zaa hada shi da saudah yar kanin mai martaba "

Cikin qanqanin lokaci aka tsaida maganar aure, saura sati daya sutafi aka d'aura aure, cikin kwana uku aka gama shagalin biki, ana gobe zasu tafi suna sallama da amininsa sai Alhaji Usman yace shikenan yanzu inkatafi da iyalinka xumuncinmu ya qare kenan dan bawanda yasan sanda zaka sake zuwa kuma "

"yace haba dai ai zumuncin mu har 'ya'yanmu sai sunyi, nidai kamun alqawarin idan Allah yasa da namiji ka haifa to motarsa acikin yara nane idan kuma nine nafara haifan da namiji to matarsa tana acikin 'ya'yanka, na amince aminina Allah yasadamu da alkhairi, nan suka rungume juna da qyar suka rabu "

*INDIA*
" tinda Alhaji Abubakar yatafo da matarsa saudah new delhi, bai sake waiwayan gida ba, afannin aikinsa kuwa yasamu ci gaba sabida kwazonsa, har kwatance suke da shi a asibitinsu sabida kwarewar sa akan aikinsa"

"zamansa da saudah zamane na amana ahankali suka fara son junansu, cikin qanqanin lokaci Alhaji Abubakar ya kamu da son saudah fiye da tunani sabida saudah wayayyar mace ce, nan itama ta sami wata college ta ci gaba da karatunta "

" Bayan shekara 1,saudah ta haifi yarta mace kyakyakyawa kamarta daya da mamanta, suka mata suna da *MABARUKHA*, sai da mabarukha ta shekara tukun suka shirya zuwa gida nigeria "

*NIGERIA*
" afannin hajar matar Alhaji Usman kuwa, har yau Allah bai basu haihuwa amma hakan bai d'aga hankalinsu ba dan sunyi tawakalli da Allah shine mai badawa da hanawa "
" watarana Alhaji Usman yadawo kasuwa da yamma suna zaune shida hajar atsakan gida suna hira, kwatsam sukaji sallama, wazasu gani Alhaji Abubakar d matarsa harda yarsu "

" sunyi murna sosai da ganinsu, nan yake cewa tin jiya da dare muka iso, dasafe kuma nasan katafi kasuwa shiyasa nace mubari sai dayamma sai mushigo, nan sukasha hiransu, hajar tana riqe da mabarukha kamar subarmata ita dan yarinyar tashiga ranta "

" watansu 1 suka koma new delhi, tinda suka tafi basu sake zuwa ba sai bayan shekara uku nanma suka zo da yarsu mai watanni 9,takwarar mahaifiyar Alhaji Abubakar Maryam suna karanta niima, awannan zuwan ne da yayi ne ya biya masu hajji shida amininsa "

" inda suka tsananta addu'a aka'aba akan Allah ya cika masu burinsu, na alqawarin da suka d'aukanma junansu"

"Bayan sun dawo ne Alhaji Abubakar suka koma Bayan shekara 1 abin mamaki sai saudah tasamu ciki, dik da planning dasuke, haka suka reni cikin har yakai haihuwa, saudah ta haifi da namiji kyakykyawan gaske kamarsu 1 da babansa, suka saka masa suna *Muhammad Alameen* takwaran mai martaba, amma sabida babban suna gareshi yasa suka masa alkunya da *Papa* wato baba sunbi harshen india "

" papa nada watanni shida suka zo nigeria, kowa yayi farin cikin qaruwan da rana suka samu, awannan zuwan ne yasaima amininsa gida mai, sunje ganin gidanne Alhaji Abubakar yace ma amininsa, kaga lamarin ubangiji ko sabida haka kada ka fidda rai Allah y rubuta matar papa daga cikin yaranka ne shiyasa Allah bai baku haihuwa ba har yanzun "

" Alhaji Usman yace Allahu yashaa, inanan kullum ina addua Allah yabani haihuwa, Alhaji Abubakar yace insha Allah, Allah zai baka, bayan sati biyu suka koma india "
.

"Kwanaki sun wuce, watanni sun shud'e, shekaru sunja, Allahu maji roqon bawansa "

" Kwatsam ba zato, ba tsammani Allah ya azurta hajar da samun ciki, murna farin ciki ba kalan da basu yiba, hatta wani nasu ma ya taya su murna matiqa "

" cikin ikon Allah suka raini cikin lfy har tasauqa lfy, ta haifi yarinya mace, kyau kam kamar ita tayi kanta, dik wadda ya kalleta sai yace masha Allah, ranan suna taci sunan mahaifiyar Alhaji Usman wato Fateema suna kiranta da Fauziyyah, tindaganan kuma basu sake samin haihuwaba "

" haka suka ci gaba da rainon Fauziyyah cikin so da kulawa, Fauziyyah ta taso cikin gata sai dai son dasuke mata bai hana su tarbiyantar da ita ba "

" Fauziyyah tana da shekara 4 aka sakata a makarantar allo sai dai me, albasa batai halin ruwa ba, dan Fauziyyah bata dakko halin mahaifinta na haquri ba baran mahaifiyarta dako yatsa kasa mata abaki haka zaka cireshi "

" wasa, barna, tsokala dik ta had'a abin baa cewa Komai, idan taje makaranta wanda tafishi tadakeshi, wanda ya fita kuma ta tsokaleshi malam har gaji da kawo masa qarar ta da ake, gashi dududu shekarar ta 4"
"Fauziyyah nada shekara 6 aka sanya ta a makarantar primary, nan danan kowa yasanta a makarantar dan Fauziyyah akwai ilmi gata yarinya qarama , uwa uba kuma tsokalalta su suka saka kowa yasanta "

" tin abin bai damin mama harya fara daminta, wata rana Alhaji Usman ya dawo daga kasuwa da yamma suna zaune, sai yana hajar tayi shiru kamar mai tunanin wani abu"

"dubanta yayi cikin kulawa yace, mmn Fauziyyah yadai kikayi shiru haka? Nisawa tayi tace hmm wlh Alhaji alamarin Fauziyyah yanzu yafara bani tsoro, cikin sauri yace namefa? Fahimtar dani, tace wlh ba hali Fauziyyah ta fita baa kawomun qarar taba, kona hanata fita haka zata fakeni ta fice, tin ina ganin yarintane har abin yafara wuce tinanina "

" murmushi yayi yace haba hajar, dik ma shekarun mama na nawa suke, shekarnta shida da d'oriya nefa, kuma kowa da kalan yarintarsa, zata bari bari ta qara girma kiga dik zata bari, tace toh Allah yasa mudace amma Fauziyyah ga barnan ganganci datakemun ban isa na aje abina afili ba saita tab'a"

"dariya yayi yace to kinga yarintar kenan, tace hakane Allah yasa mudace, yace amin, kinsan ni yanzu ba abinda ke damina kamar rashin jin labarin aminina yau kimanin shekara 7 kenan rabonsa da gida abinda bai tab'a yiba kenan, tace gaskiya kam Allah yasa suna cikin halin lfy, yace dan lfy kam lfy suke sai dai kawai bai samu daman zuwaba neba, tace toh Allah yasadamu da alheri, ya amsa da amin "

*INDIA*
“Wata kyakykyawar mace nagano zaune awani qayataccen falo, idanunta sanye da siririn farin glass tana duba wata doguwar takarda"

"lokaci 1 tad'ago kanta sakamakon bud'e qofar dataji anyi, wani qayataccen murmushi tafara lokaci guda, kallon qofar nayi dan naga metakema wannan murmushi mai tsadan "

" wani matashin saurayi wadda akalla shekarunsa bazasu fice 16 ba, amma kyau kam iya kyau Allah ya bashi daganinsa zaka fahimci d'an kwalisane, kuma d'an gata lura da irin kayan jikinsa da wayoyin dake hannunsa "

" shima da murmushi afiskansa wanda yaqara qawatar da fiskartasa, ya nufo inda take, zagayowa yayi ta bayan kujerar datake zaune, rungumeta yayi ta baya ya d'aura kansa akan dokin wuyanta, da cool voice nasa yace hello momcy, kesi hoo? (yaya kike), tace am fine my son aur tum ? (kaifa), yace me too momcy, lekin (sai dai) am tied wlh, momcy tace oh papa aikin me kayi har kagaji, cikin shagwab'a yace haba momcy deko (duba) naje wajen salman, daganan mukaje shan ice cream fa dik kice bangajiba, shafo lallausan gashin kansa tayi, da sigan rarrashi tace eyyerh sowwie jawo kamre (kaje d'aki) kahuta ko"

"miqewa yayi ya wuce harya kai bakin qofa ya juyo yana cewa, kahahe daddy momcy? (ina daddy momcy), ya fita kasan gobe jirgin karfe 10am zamu wuce "

" oh momcy bazaa barnaganan zuwa nijer dinnan ba, yafad'a rai b'ace, tace haba papa ba mungama maganar nan ba just 1month nefa zamuyi mudawo sabida karatunka n pls ka haqura, wucewa yayi bai sake kulata ba sai ma qananun surutai dayake akan bai son zuwa nigeria "

" d'akinsa ya wuce, yana shiga ya fad'a kan tangamemen gadonsa rai b'ace, afili ya furta why daddy why kskeson zuwa nijer, always baka da magana sai na nijer wani dogon tsaki yaja ya furzar da wani iska mai zafi daga vakinsa, miqewa yayi kamar an tsunkuleshi ya nufi bathroom, shower ya sakarma kansa sosai, ya kai 30mins kafin y fito "

" wasu shirt da 3quater nashan iska yasaka, sannan ya bud'e wata drower, wasu drugs naga ya d'ebo ya watsa abakinsa ya bisu da ruwa sannan yabi lfyr gado, nan da nan bacci yai gaba dashi "

" papa kenan dan gatan daddy da momcy, yataso cikin so da qauna d kuma kula ta mahaifa, papa tin yana qarami haka yataso da ra'ayi idan baiso abuba aka sakashi to tabbas abin ba zaiyi kyauta"

"tin tasowarsa haka yake komai nasa unique ne, dan baison qazanta, baison hayaniya haka baison rayuwar area shiyasa ya tsani zuwa nigeria, acewarsa mutanen can sunfaye hayaniya "

" yanzun yagama secendary school nasa, zai tafi universty amma idan kaga irin shagalinsa dayake sha wane wani wanda ya kammala jami'a"

"tin yanayi ab'oye har ya zamana baya b'oyewa, tsiyarsa yake tsulawa, shaye2 kuwa baacewa Komai, su momcy kullum adduarsu Allah ya shiryeshi"

"amma dik abinda yake baya wasa da sallah, haka karatunsa kullum d gread mai kyau ya fitowa, shidai matsalar 1 baison zuwa nigeria dik sanda zaa zo sai yaji damuwa tamasa yawa papa kenan dan daddy da momcy"

"Washegari suka tafo amma basu iso ba sai wata Washegari, nan gida gida ya rud'e da murnan zuwansu, da daddare ana cike afalon mai martaba anata hira amma banda papa, mai martaba yana lura dashi, azuciyarsa yace tabbas wannan dik acikin jikokina da takwarorina babu wanda ya gadoni ya kuma cika jinin sarauta kamar Aminu, da hannu ya nuna masa alamun yazo kusa dashi, ba musu ya je wajensa kuma papa ya sake dashi har suna hira yana ta murmushi "

" Washegari da yamma daddy, momcy, didi (adda) mabarukha, didi niima da papa, suka tafi gidan Alhaji Usman, suna isowa qofar gidan kowa ya fito amma banda papa"

"daddy yace muje mana kazauna anan, b'ata rai yayi sannan yace main hoon nah daddy(ni ina nan daddy) daddy yace oh Alamin don't say that mana umm, ohyah lets go "

Haka dai ransa baiso ba yafito, dik sun shige shine na bayan shiga aiko yasa qafarsa zai shiga yaji anbige ta baya anwuce shi da gudu"

"bayanta kawai yagani kamar walqiya ta wuce ciki bai idah tinanin mai ya koro ta gudu haka har tana bigeshiba yaga wata yarinya tana cewa wlh zaki fito sai naci ubanki badai inkika daka kika gudu ba, toh bazanma kai qararkiba baran abani haquri, shegiya kawai tana kaiwa nan ta juya ta wuce"

"papa dai ya gama quluwa jiyake tamkar ya juya, haka yaqarasa ciki, nan ya tarar da su daddy sai murnan labarin dasuka samu na fauziyyah suke, Alhaji Usman yace baku ko zaunaba wannan shashashar tashigo da hauka, daddy yace ai nikam bazan iya zamaba "

" ikon Allah, sai haka yake maimatawa, momcy ce ta jawo fauziyyah jikinta tace zonan 'yata, nan suka zauna aka shiga hirar bayan rabuwa, mama ce tace da fauziyyah baki iya gaisuwa bane kina rakubewa dan kinyi saa ban dakekiba"

"daddy ne yace haba dai amata ahankali mana, zonan matar Alamin, daram gaban papa ya fad' I, dasauri y d'ago kansa yana kallon daddy sai yaji Abba yana cewa aiko zaisha fama dawannan rigimar "

" ransa ya gama baci, nawa yake da zaa masa zance aure, aurenma da wata qaramar yarinya, qazama, yar qauye, burinsa bai fice su tafiba kozai samu amsar tambayansa awajen daddy "

" basu suka tafi ba sai kusan sallan magriba, aiko suna shiga mota yace daddy wai wane Alamin ne mijin wannan jaririyar? "

" daddy yayi dariyansu na manya yace momyn yara kinji danki da wani zance, tace inajinsa daddy papa sai kai daddy nikam rigima zai tsayar mun"

"daddy yace dana fiso muyi maganar anatse, amma tunda katambaya nan ya bashi labarin alqawarin dake tsakaninsa da amininsa"

"papa yace ammadai baniba dan auri wannan qaramar yarinyar, yar qauye villager haba god fobid, daddy yace aifa kaima karatu zaka fara, kafin kagama Itakuma ai tazama budurwa "

" papa yace never mai zanyi da *BUDURWAR* *QAUYE*, kuma ma nifa mata basa gabana kawai ka warware wannan alqawarin cos I can't marry that villager girl that's all"
.
"Daddy yace kawai abar maganan nan sai lokacinta yayi, n all I want u to know, I can't break that promise, yeh hai vadha (this is a promise) "

" papa yace kyiu Daddy kyiu? (meyasa, meyasa)
Daddy yace mubar maganan nan ko, ya isah haka, ya fadi hakane dan yasan yanzu sai yatayar masu da rikici "

" niima ce tace bross kadafa ta girma kazo kana rigima, afusace ya juyo, momcy Allah kimata magana "

" su mabarukha sai dariya suke masa, momcy tace mabarukha bass(ya isa), rabu dasu kaji, har suka zo gida baisake maganaba, kallo 1 zaka fahimci ransa ab'ace ne"

"tin daga ranan bawanda yasake tada maganar fauziyyah, amma aqasan zuciyarsa wani tsana yakeji gameda da ita baran idan ya tuna yadda ta bugeshi ta wuce da gudu, afili ya furta pagal(mahaukaciya) "

" watansu 1 suka koma akan sai  After  six months dasu dawo bikin mabarukha dan sun dai dai ta da dan yayan daddy, harma an masu baiko "

" bayan sun koma da 1month papa ya fara zuwa skull, inda yake karantan medicine, acan sake samun wasu friends, inda iskancinsa yafi nada  "

*6 months  later*
Suka shirya tahowa bakin mabarukha, wannan zuwan papa yana doki sabida bikin sis nasa"

"satinsu biyu da zuwa akayi biki nagani nafada, aka kai amarya gidan mijinta acan abuja inda yake aiki "

" daganan suka koma, bayan shekara biyu Daddy ya yanke shawarin dawowa nigeria da zama, haka suka shirya suka taho inda sukabar papa acan sabida karatunsa"

"kowa yayi farin cikin dawowansu, inda yace amma agarin bauchi zai zauna, bata lokaci ya sai fili a unguwar gida dubu ya hau gini hadda ginin asibitinsa"

"watanninsu shida a dambam suka koma bauchi, inda yanzu zumuncinsa da amininsa yaqara qarfi dan yana yawan zuwa dambam shima kuma yana ziyartarsa "

" afannin papa kuwa, tinda su daddy suka bar india baizo nijer ba, dan baya cikin kad'aici, ya had'u da wani friend nasa d'an bauchi shima karatu yakaishi can, tare suke sheqe ayarsu, tun papa bai iya shan giyaba yanzun yazama expert, shiyasa yake manta zuwa gida ma, watarana suna waya da daddy yake cema daddy shifa idan yaqare karatunsa bazai dawo ba, daddy yace bai aminceba ganin ran daddy ya baci sosai yasa ya haqura "

*After 4years*
"kyawawan motoci qiran zamani suka tsaya a qofar wani tangamemen gate inda mai gadi ya bud'e masu suka shige ciki"

"motar dake gaba daddy da momcy ne suka fito fiskansu dauke da murmushi, dayar motan kuma wani kyakykyawan saurayi na gano tabaya, dogone sosai qirjinsa yana da fadi, ina zagayowa naga papa ne dan nayi zaton hakan"

"papa ne yagama zama cikakken saurayi, daga yanayinsa kawai zaka fahimci hutu atare dashi, kyansa yadad'a fitowa, Daddy suka qaraso ya rugumeta Daddy yana cewa I missed u Daddy, Daddy yace muma munyi missing naka sosai son"

"sake Daddy yayi ya rungume momcy, momcy nayi qewarki dayawa, nima haka papa amma yanzun ai kadawo Komai ya wuce, yes momcy barin sake nisa dakuba "

" har side nasa suka rakashi, Daddy yace son kayi, momcy tace kana tayyar ho (ga abinci yayi gamu) ko bazakaci girkin momcy ba? Waw momcy thanks nafayi missing girkin kifa "

" ok saika fito suka fice, halliru mai wanki ne ya shigo, yana jaye da jakan kayansa, dasauri yace hey what ar u doing here yana nuna sa da hannu, shiru yayi alamun bai fahimce shiba, tsaki yaja cikin tsawa yace mekake mun adaki "

" adiririce yace hajiya ce tace na kawo maka kayanka, sai kawuce falo kashigo mun har daki so kada kasake, next time dik abinda kazo dashi katsaya daga qofar falo kayi knorcking samje (kagane)

Ayi Haquri yallabai bazaa sakeba, kana iya tafiya yace dashi, qarema dakin kallo yake, dan yanayin dakin yamasa"

"wanka yayi ya shirya tsaf, afalo yasami su Daddy suka wuce dinning, bayan sun gama cin abuncin suna hira papa yace momcy awani unguwa didi niima takene, tana federal lowcost tacema gobe data zo, ok bamatsala barina dan huta "

Da yamma lis ya fito shikin wasu black troser da red shirt mai dogon hannu, hannunsa riqe da wayoyi, momcy tace ina zuwa haka, momcy inason fita akwai abinda dan sayo, to kaida bakasan gariba sai dai driver ya kaika"

"Bayan magriba yana zaune adakinsa layin TJ ya kira yana dayawa yace ya akayine man, dariya yayi taya kasan nine, TJ yace inafa tajiran call naka so ina ganin baqon layi nasan kaine, ok to ya kasamu mutan gida, lfy lau sai dai ina missing abarfa

Papa yace ina ai sai da nafita na nemo ta, TJ yace shege mutumina ainan dad yakasa ya tsare haka na haqura, amma gobe zan shigo, ok sai naganka"

Ranan haka papa yayi tatil abinsa, nan yahau bacci kamar ba gobe, momcy tashigo yanayin data gashi ya bata tsoro dan gefensa kwalabaine na syrup da giya ga wasu drugs agefe, Daddy ta kira yazo ya gani takaici yahanashi magana kawai ya juya ya fita "

" dasafe momcy ta tuhumeshi akan abinda tagani, yace haba momcy mene aciki kawai fa ina dan wartsake gajiya, ganin yaqi sauraran ta yasa tace Allah ya shiryeka "

" satin papa 1 da dawowa Daddy yace ya shirya suje dambam weekend, ana gobe dasu tafine suna zaune a afalon Daddy, Daddy yace Alamin mene zaka kaiwa fauziyyah tsaraba? "

" fauziyyah ya maimaita sunan kafin yace, konhe fauziyyah (waye fauziyyah) dan shi harga Allah yama manta da labarinta "

Daddy yace tumare dulhan (amaryarka), dulhan, dulhan ya maimaita sunan, momcy tace yar gidan uncle Usman mana papa kake kamar kamanta ta"

"nan take ya tuno aiko ya bone fiska, yace pls Daddy kabar maganan nan nibani da abinda dan bata, yana fadin haka yayi hanyar waje, Daddy yana kiransa ko ya juyo ya fice abinsa"

"Daddy yace hajiya kihada mata kayan kwalliya, kuma dole yakai rabudashi, momcy tace ai papa rigimace dashi, badamuwa zaa hada"

"ranan da sukaje dambam Daddy yabawa papa kayan kwalliya da momcy ta hada yace yaje yagaida mama ya kuma bawa fauziyyah, inba hakaba ransa dai baci, haka ya karba bada san ransa ba ya tafi "

" atsakar gida yasami mama tana tsefe ma fauziyyah kanta sai kuka take wai zafi, da faraa mama ta karbeshi suka gaisa, mama tace bazaki gaida yayankibane "

" fiska shabe2 da kuka ta dago, aiko kallo daya ya mata ya kau da kansa, ina yini tafada tana goge hawayen fiskanta, lfy kawai yace, miqewa yayi yace mama zan tafi ana jirana awaje, ajiye ledn hannunsa yayi yace agaida abba gobe zanzo bagaidashi"

"mama tace angode Allah yasa ka, madalla agaidasu hajiyn, y amsa da dayaji"

"yana tafe a mota yana saqa da warwara, dan gaskiya zanje nasami Daddy ya ma warwara wannan alqawarin, haba wata qazamar yarinyan, toh shi inma aure zaiyi yayi me da ita, wlh bazai yiyuba sam dasake "
.
“Yana isowa gida falon Daddy ya nufa amma ganinsa da baqi yasa ya juya, room nasa ya wuce rai b'ace, zuciyarsa kamar tafashe haka yakeji

Syrup ya d'akko ya balle murfin yakai bakinsa, sai daya shanye tass sannan ya ajiye, ahankali yafara jin b'acin ran yana raguwa dan tafara tafiya dashi duniyar sama "

" yana nan kwance shiba bacci ba haka ba idonsa biyu ba, har akayi sallan magriba bai tashiba

Daddy ne ya shigo, Matsowa daf dashi yayi yaja yatsun qafarsa ya kira sunansa Alamin, jin bai amsaba yasa ya tunanin ko bacci yake

Alamin yasake kiransa, sai anan ya motsa tare da fad'in uhumm

Daddy yace au kana jina dama ka yi shiru har akayi sallah baka fitoba

Naji ai zanyi, to is better katashi kasan lokacin magriba dawure yake qurewa, da kyar ya miqe zaune dan dik jikinsa ciwo yake masa

Daddy ya juya zaifita ya ga kwarbar Syrup a jife, hannu yasa ya d'ago, rai b'ace ya dubi papa, yace yeh sab kyahe? (mene ne wannan) yana nuna masa Kwalban
Shiru yayi baice komaiba saima b'ata fiska da yayi

Daddy yace yanzun Alamin abinda kake kana kyautama kanka kenan, ka dubi irin abinda kake sha kamar baka san illansaba

Haba Daddy dawanne danji ne da irin kashemun rayuwa da kuke qoqarinyi ko kuma da wadannann sarautan naka

Wanne irin kashe maka rayuwa kuma?
Ah waccar qazamiyan yarinyan da na kusa haifata ma dakuke wani cewa wai ita zan aura, to wlh ni dana auri wannan yarinyan gara na mutu ba aure dan ni mata basa gabana

Daddy yace kashe rayuwa ya fice wanda kake ma kanka, ka sha wannan kasha wancan kamar ba Dr ba, ko so kake kace bakasan illansaba, toh wlh kashiga hankalinsa da wannan shaye2n naka, inba haka ba ranka zai mummunan baci kodan kaga na zura maka idanu ina kallonka shiyasa kullum kake qoqarin zubarmun da mutunci

Daddy nifa banfa nemi dogon maganaba kawai kasan abinyi, inkuma ka matsa wlh sai kunji dama baku somaba dan bata yanda zan fara rayuwa da wannan jsririyar

To idan naqifa sai yaya ko zagina zakayi tinda ka girma

No, nifa gaskiyace kawai fa I can't marry that villager atow

Toh tinda ka girma har ka iya sa insa dani zangani nida kai waya haifi wani, ka kuma bud'e kunnenka da kyau kaji wlh kaji na rantse aure babu fashi, saanka 1 fauziyyah har yanzu yarinyace da acikin satinnan zaa daura auren inyaso idan aka kawo ta ka ratayeta, kuma ko Bayan raina banyafe makaba matuqar baka auri fauziyyah ba shashasha yana fad'in haka ya juya ya fita ransa a b'ace
Daddy yana fita papa ya kira momcy awaya, aiko tana dagawa ya fashe da kuka

Momcy hankali tashe tace papa lfy mene yafaru? Da kyar yayi shiru yafada mata yadda sukayi da Daddy

Rarrashinsa tayi tace kayi Haquri zuwa kudawo ba gobe daku dawoba, yace eh

Toh kaje kabawa Daddy Haquri inyaso idan kundawo dansan abinyi tunda baka so aiba dole

Yawwa momcy pls help me out, kada kadamu son ammafa kaje kabasa Haquri

Gaskiya nifa momcy bawani Haquri dazan basa kawai rabu dashi, ganin zai tsiyar mata rikici yasa tace shikenan sai kundawo din

Washegarin dawowarsu momcy tasamu Daddy akan maganar fauziyyah, nan yamata ba Daddy yace kuma kada tasake sa bakinta aciki tinda goyon bayan danta take

******
Watanni papa uku da dawowa Daddy yace toh papa ya shirya next week zai fara fita office

Ransa dai bai soba haka ya amince

Watan papa biyu da fara fita aiki amma har ansanshi acikin asibitin dan kwarewansa akan aikisa dik wata lalura indai yashafi harkan qashi, da ikon Allah bata gagararsa

Hakan yasa kowa Dr   Alamin, sai dai miskilanci yasa bai kula kowa, cleaners kuwa basa barin ya kamasu da laifi dan yanzun yaci mutuncin mutum baqaramin aikinsa bane

Ahakanma yanzun sai ya gadama yake fita aikin, acewarsa baison stress, Daddy dai ya zuba masa idanu tsakaninsu sai adduar shiriya
.
Haka rayuwa take tafiya, inda kullum alamarin papa qarauwa yake, tun su momcy suna damuwa har sun dawo yimasa addu'a kawai

Afannin aikinsa da kyar Daddy ya shawo kansa ya amince yana fita kullum, gashi teaching hospital ma sun nemeshi yazo ya masu aiki

Yacema Daddy shifa barai iyaba, aiki dai masa yawa, Daddy yace masa ai hakan ba laifi bane inkuma bazaiyiba shiya sani

Ganin ran Daddy ya baci yasa ya amince
Kafin wani lokaci, kamar wasa sunan Dr Alamin yabazu

Sannan hanyar shigan kudi ya qaru masa, sai iskancinsa ya fi nada

Wani gida flat mai kyau sosai yasaya a sokoto road, wanda ko su Daddy basu san yasayaba

inya taso daga wajen aiki can yake wucewa ya sha shagalinsa

Amma dik abinda zaiyi da mace sai dai ya romancing d'inta ya barta dan baqaramun kyankyami yake da ba

Sau da dama TJ kan ce masa anya kuwa Ameen kana da lfy

Yace me kagani, haba abokina dik irin lokacin da kake b'atawa da mace amma baka iya....

Dariya kawai yayi yace umm kawai banson qazanta da jaqwali shiyasa tinda mutum baisan suwane suka.......

TJ ya jinjina ma abokinsa yace tab wlh nikam sai naci kudina tsaf dana bari

Papa yace kadafa watarana kaci wahala

TJ yace ina nimahaukacine da zanyi ba condom

Papa yace kabi dai ahankali

Yanzu gidama bai komawa sai 12 wani tym har 1pm, idan yadawo da wuri kuma to irin 11pm ne

Yanzun hankalinsa akwance yake ganin lokaci yana tafiya bai kuma jin Daddy ya sake maganar waccar *BUDURWAR QAUYE* ba

Inda shikuma har yau baiga macen data burgesa amatsayin matar aureba


************
*Bayan wasu Shekaru*

Yan makarantar secondary ne sun taso amakaranta misalin 12:30pm

Wata kyakykyawar yarinya, yar matashiyar budurwa wadda shekarunta bazasu fice 15 ba

Tana da dogon fiska mai dauke da dara2n idanuwa, dogon hanci had'i da d'an mitsi2n bakinta, Allah ya mata yalwar gashin gira

Fara ce tass wadda idan kaganta zaka fahimci ba algus acikin farin ta

Fauziyyah Usman, daga bayanta wata ta kwala mata kira

Juyawa tayi ba tare da ta amsa ba, ganin mai kiranta yasa ta gyara tsayuwarta dan jiran isowarta

Tana isowa tace, ashe kinfito inatakan dubaki bangankiba sai Aisha salman tacemun kintafi

Fauziyyah tace wlh saurinake yau suna zamuje da mama

Kai Fauziyyah ba kya girma bikin suna kuma

Tsaki tayi gami d juya manyan idanuwanta amasifance tace eh d'in, ni kina b'atamun lokaci mene yasa kika tsaidani

Sanin halin Fauziyyah na fad'a yasa tace haba qawata ba nufina kiyi fushiba amma Allah ya baki haquri, dama note d'in Basic science nakeso ki aramun

Tabd'ijam, kinajifa abinda uncle bala ya fad'a d'azu, kada kowa yayi wasa da note d'insa saura mana term 1 daga wannan mu fara JSSCE
Kuma dik sai antambayemu abinda aka mana tin daga first term

Marairaice murya tayi haba qawata gobefa zan dawo maki dashi

Toh indai kinyi alqawari shikenan, barin nabaki

Yawwa nagode

Bud'e jakarta tayi ta lalimo mata, gashi ta miqa mata saura kuma kibari qannenki su shafamin miya

Uwar masifa ta fad'a aranta, amma afili sai tace haba dai yadda kika bani haka zandawo maki da kayanki

Sallama sukayi kowa ya wuce, tanashan kwana taji horn d'in mota abayanta

Juyawa tayi ganin wadda ke cikin motar yasa ta murmushi da yaqawata fiskanta

Parking yayi ya fito, dogon saurayi choculate colour, kyakykyawa dashi

Da murmushi ya qaraso wajenta, shine kika tafi abinki ko beauty na, abinda ya fad'a kenan

Sunkuyar da kanta qasa tayi, kayi haquri uncle yasir sauri nake kada mama ta tafi ta barni

Yar mama kenan kinfa girma yanzun kam, kibar mama take zuwa unguwa ita kad'anta

Shagwab'e fiska tayi, bikin sunafa damuje a can gongola

Toh shikenan kada na tsaidaki amma amshi wannan nagaji da rashin jin muryarki ko yaushe

Duban tsaleliyar wayar daya miqo mata tayi, shiru tayi bata amsa ba

Amshi mana beauty yace da ita

Gaskiya ina tsoron mama tamun fad'a

Haba my fauzee pls ki amsa kinji inyaso kada kibari mama ta gani

Amsa tayi tace nagode

Aa nine da godia

Ahuta gajiya ko baby na saina kiraki

Toh amsa sannan ta wuce

Juyawa yayi ya koma mota, wanda yasan koda yamata tayin zai maida ta gida bayadda datayiba

*Wanene Yasir?*
Yasir Mukhtar shine ainahin sunansa, asalinsa haifaffen garin Gombe ne, shine d'an fari a gidansu, iyayensa suna zaune a unguwar Buba Shango, kuma balaifi suna da hali

Bautar qasa ya kaishi dambam, inda aka turashi makarantar su Fauziyyah, shine malaminsu na Mathematics

Tin lokacin da yaga Fauziyyah yaji yana tsananin sonta, kuma da aure yake sonta

Da kyar ya shawo kan Fauziyyah har takarbi tayin soyauyarsa, inda yanzu suke tsananin son junansu

Kuma Fauziyyah ta amince masa da zarar sungama JSSCE shima dai dai da gama service d'insa zai turo magabatansa maganar aure

Inyaso taci gaba agidansa, dan jiyake bazai iya haqura har ta qare secondary ba, wannan kenan

.
Tana shigowa gida, sallama tayi tana mai cire hijabin wuyanta

Daga cikin d'aki mama ta amsa mata

Wurgar da hijab da d'ankwalinta tayi atsakar d'aki, jakarma firo tayi da ita sannan tayi super kan gado tana cewa wash Allah na

Mama ta miqe tana tsintar kayan data watsar tana fad'a

Aifa kindawo kenan, Komai haka zaki watsar mun kamar haka kikaga nakeyi Dakin mama ta wuce, dangwarar da jakan tayi zata juya
Mama tace badai har ya tafi ba?
Eh kawai tace
Mama tace to wannan jakar dakika ajemun nayi me da ita
Turo baki tayi nima banaso
Mama ta qare mata kallo tace ni lfynki kuwa? Ba kwalliya nasameki kikeyiba amma yanzu naga fiskanki haka ba ko kwalli sai farin ido kamar na tsohuwar ba amurkiya
Dad'a turo baki tayi kai mama to mene aciki kawai bana raayin fita da kwalliyarne
Toh ya maki kyau, sai ki daga jakar kiwucemun dagani
Nifa mama nace maki banaso kuma mafa ni baimunba gaskiya
Wane ne bai makinba?
Alamin d'in tafada kai tsaye
Eh lalle aifa dama kallonki nake nafahimci take2nki, toh nikam baruwana sai kibari idan Abbanki ya dawo kifada masa
Amma ina baki shawarin kada ma kisoma wannan tunanin dan bamai goya maki baya atow
Kuka tafashe dashi ta juya ta nufi dakinta
******
Washegari papa ya dawo bh, direct sokoto road ya wuce
Can suka had'e da TJ sai wajen 11pm yadawo gida
Washegari da safe cikin shirin fita office ya fito, afalo ya sami momcy da Daddy suna break fast
Fiska daure yace morning Daddy morning momcy
Morning my son Daddy yace dashi, momcy tace lfy kake wani had'e fiska
Sake bata fiska yayi haba momcy yanzun ammun adalci kenan, ahadani da wata tarkacen yarinya kawai
Momcy tace au maganar bata wuce bane dama to  nidai baruwana amma kanatsu kama kanka fada, jayayya da iyaye ba abine mai kyau ba
Daddy yace ai tarkacekam kaine ba na biyunka, kuma wlh Fauziyyah itace ta rufa maka asiri
Da wad'annan munanan halayen naka data aureka ahaka
Kai da kanada kunya har dakace baka sonta ai kodan hallaccin da mahaifinta yamaka sai ka haqura ka koyawa zuciyarka sonta
Miqewa papa yayi yace shikenan ai tinda kun dage na amince zan aureta dan kunaso Badan ni nakeso ba
Yana fadin haka ya fice
Direct asibiti ya wuce, excuse ya dauka akan baijin dadi
Fitowa yayi ya shiga motarsa a 360 ya figeta sai office din TJ
Sai da yayi parking sannan ya kirashi awaya, ringing biyu ya picking, ya kana office ne ya tambayesa, ok to ganinan zuwa
Yana shiga ya sami waje y zauna
TJ yana ganin yanayin abokinsa yasan ba lfy, rufe file din gabansa yayi
Cikin kulawa yace yadai man ar u alright?
Ahankali ya zare glass din idanunsa, duban TJ yayi Da jajayen idanuwansa am not ya amsa masa
TJ yace mene ne yake faruwa haka man
Rai bace yace wai aure Daddy zasumin in d next 4 months
Hhhhh TJ ya fashe da wata dariya yace kai mutumina ashe zaka kafaso gari
Papa yasake quluwa yace dan ubanka Ina fada maka damuwana kanamun iskanci
TJ yace ah ai nasan Daddy bazasu maka zaben wasa ba, wlh indai akan wannan ne har kake bata ranka gara kasake musha biki kawai malam
Papa dayaji kamar yashaqo TJ yace wai kai baka ganewane tinda abin naka iskancine kaga tafiyata
Dasauri yace yi haquri mutumina wasa nakema toh ina jinka a ina yarinyar take
Papa yace kaidai bari wata *BUDURWAR QAUYE* kawai Daddy ya jonamun
Nan yabawa TJ labari
TJ yace haba su kuwa su Daddy mene yasa zasuyi haka amma wani hukunci kayanke
Na amince zan aureta tinda naga dagaske Daddy fushi yake but sai ta gwammace bata aureniba dan wlh babu abunda zanci da wannan yarinyar
TJ yace hakan dakayi yayi sabida kasan iyaye sai ahankali amma yakamata muje naganta ko
Kai haba bana da ranan komawa amma idan naga zanje sai muje tare
To godia nake ango Allah yasamu adanshimku
Papa yakai masa duka akafad'a yace kai dai baqaramun dan iska bane, sai anan yaji yasamu relief a ransa
Gida ya dawo yayi kwanciyarsa bai sake fita ba sai Washegari ya fice office
********
Fauziyyah kuwa kwana biyu tanawa mama bore kan itafa atafam bata son Alamin
Mama tace toh kinsan Allah idanma amakaranta ake zugaki zugar qawaye yaukam bari Abbanki yadawo insanar masa kuma daga yau kinqare makarantar
Sanin halin Abba sarai yasa taita roqon mama tayi haquri bazata sakeba
Amma azuciyarta har yanzun bata yarda akwai abinda zai hanata auren yasirba
Shiyasa tayima mama likimo kafin tasamu mafita, takuma gagara sanarma yasir halin da ake ciki dan batason hankalinsa ya tashi
*3 weeks later*
Awannan week din ranar saturday papa da TJ suka shirya suka taho dambam
Inda Daddy ya kira Abba yasanar masa zuwan papa
Girki mai kyau yasa mama suka shirya, bayan sallan laasar Fauziyyah da qawarta yar qanwar mama mai suna khairy suka fasa wanka suka shirya suna zaman jiran isowar su papa
Mama kuwa ganin Fauziyyah tasake har da kwalliya yasa taji dadi sosai
Fauziyyah kuma tayi hakane sabida akwai wata manufa aranta
4:30pm
Su papa suka iso, tinda yayi parking sai wani ciccin magani yake, fiskannan kamar an aiko masa da saqon mutuwa
TJ ya dubesa haba mutumina kasake fiskan mana, irin wannan bonewa haka
Yamutsa fiska yayi yace banason rainine kawai shiyasa
Sai da suka shigo suka gaida mama sannan suka fice
Mama tace khairy ki masu iso falon Abba, to ta amsa taja mayafinta ta fice
Cikin natsuwa ta fito ajikin mota tasamesu
Sallama ta masu cikin sanyin murya
TJ ne ya amsa yana tasbihi fa Allah, azuciyarsa yace lalle Ameen baida wayo wannan yarinya haka mai kyau yace baiso atinaninsa Fauziyyah ce
Bismillah kushigo ciki tana fadin haka ta wuce
Sai da TJ yaja hannunsa sannan suka bita abaya har falon Abba...
.
Suna shiga Itakuma tai cikin gida, batafi 5mins ba tadawo hannunta riqe da qaton tire, ajiyewa tayi akan center table dake gabansu
Fita ta kumayi nanma da wani tiren ta dawo sai da ta cika gabansu da kayan motsa baki kala2
Sannan ta zauna ina yinin ku tace dasu, lfy iya abinda papa yace
TJ ne ya amsa da faraasa, ya gida ya tambayeta
Lfy lau, ta amsa sannan ta miqe bismillanku fa tace dasu kafin ta fice bata jira amsan suba
Aiko tana fita TJ yace kai mutumina wlh kada kayi Wa kankafa
Wannan yar shilan tayi
Papa da haushi yasake kamashi a kufle yace to mayen mata wadda takai da bata kaibama kaikam awajenka tayi ko
TJ yace gaskiya mutumina bawasa fa kasamu wajen hutawa, wlh wannan taciko baqaramum hutawa zakayiba
Papa yace to sai kayi kuma, dan wannan bama ita bace
TJ cikin sauri yace to waye ce wannan din?
Oho, yace dashi dan yanzu haushi TJ yake bashi akan nuna maitarsa afili idan yaga mace
Jin irin amsan daya bashi yasa yaja bakinsa yayi shiru, kawai
Papa kuwa banda zafi ba abinda zuciyarsa ke masa, me wannan yarinyar ta takane da zata ringa ajiyeni ya tambayi kansa
Kwafa yayi zan dau mataki lalle dan naga raini ya shiga tsakaninmu
Yana cikin wannan tunanin ya tsinkayi sallamanta cikin murya mai dadi
Ko dago kansa baiba baran ya amsa
TJ ne ya dago kansa lokaci 1 yana amsa sallaman
Ya salam shine abinda ya furta aransa yana mai qare mata kallo
Sanye take cikin riga da wando na pakistan masu kalan ja da butter milk, ta yane kanta da gyalen kayan
Fiskannan tasha kwalliya wadda yaqara fidda zallan kyanta dik da yarinyace halittun jikinta basu gama cika ba amma dole ta burgeka
Nan TJ ya hango wautar abokinsa, yace tab ashe wannan har tafi waccar
Sannunku da zuwa, yawwa yawwa madam TJ yafada yana murmushi
Ina yini, lfy lau, munsameku lfy, tace lfy lau
Masha Allah, sai dai bansan sunan amaryar namuba TJ yafad'a cikin zolaya
Murmushi tayi wadda ya sake qawata face nata tace Fatyma amma ana kira na Fauziyyah
TJ yace waw what a nice name, so nidame dan ke kiranki?
Umm dik wadda kake so kana iya kirana
Ok, thanks
Tace ur wlcm
TJ fa Fauziyyah tamasa 100%, gaba d'aya jiyake inama Fauziyyah tashi wlh lallab'a abinsa zaiyi ya gwada mata zallan qauna kawai
Ganin tayi shiru haka Ameen baice komaiba yasa yace Fauziyyah bakisan sunana ba n baki tambayaba
Kayi haquri toh inajinka
Yace nayi toh, sunana Muhammad Tijjani but friends nawa kan kirana da TJ
Tace nagode sosai
Papa da surutun TJ yagama sake qularshi sai wani huci yake wane yaga abokin gaba
TJ kuwa ganin yadda abokinsa yasake b'ata rai yasa yace man barinje waje saika fito
Bakasha ko ruwaba tace dashi Bayan ya miqe
Bari nasha to nagodefa, d'aukan roban lacasera yayi yace barinje nasha a mota
Miqo masa wani bowl da aka raping nasa tayi tace to ka qara da wannan
Toh amarya nagode ya karb'a ya fice
Aiko yana fita Fauziyyah ma tayi fiskan shanu
Ta juya kanta
Keh, yace da ita
Bata masan yanayiba
*Budurwar Qauye* yasake karanta
Nanma bata kulashiba
Akufle yace ana miki magana kinajin mutane, waini me kika takane kike ma mutane gadara, mintuna nawa kika bata kafin kifito toh wlh nasake zuwa kika ce zaki wasting mun time sai dai kifito kisamu nayi tafiya ta yar qauye kawai
Tinda yafara magana tana jinsa saida yakai ayah sannan ta dubeshi da kyau
Sai anan taqare masa kallo tsaf, tace kai haba kacika mun kunne magana ba comma, ba pullstop ko kakira sunana ban amsaba, kamar yadda kake kirana yar qauye to ni kallon danake maka dan dagaudama yafika dan baka cikin irin layin mazan dana kaso, sannan tinda kake zuwa nataba nemoka nace kazo badai kaika ke kawo kanka ba, kaga kuwa dole kajuri dik abinda zan maka tinda kai ka kawo kanka, tawani murguda masa baki da juya idanuwa
Aiko caraf taji an riqo hannayenta dik biyu, ya matsesu waje guda, yasa dayan hannunsa ya murde mata baki
Yace lalle ashe rashin kunyarki gaba yayi, to kisani niba amun rashin kunya kikasake saina fasa wannan bakin yakai hannu ya buge bakin
Sannan yace ko cemaki akayi ni sonki nake, ni mezan dake ko mata sun qare, dubekifa ko mace baki kaiba, ji qirjinki babu wani abin shaawa har kikemun wai yanga, to kisani ninafi qarfinki kika kuma mun rashin kunya zakiga abinda zan miki
Fauziyyah kuwa irin kalan riqon daya mata shiyasa tayi shiru, sannan tafahimci d'an iskane baima da kunya
Data samu ya saketa, tace Allah ya isah kuma wlh nibazan aurekaba, inbakasaniba nama fika qin wannan auren
Yace wlh da kintaimakeni kuma sai na maki babbar kyauta indai kika fasa aurena, yanafadin haka yayi hanyar fita abinsa
Yana fita Fauziyyah ta zube awajen sai anan takejin haushin maganar daya fada mata
Afili tace wlh bazan aureka ba dan iska, uncle yasir baitaba fadamun magana mai kamar wannan bama
Miqewa tayi ta gyara mayafinta sannan ta fice
Dakinta ta wuce, ta dakko kwalin wayar da yasir ya bata ta nufi dakin mama
Waje tasamu ta zauna, tace khairy wai sungaisheki sun wuce
Mama tace ayyah dan albarka ai Alamin akwai ganin mutuncin mutane
Fauziyyah acikin zuciyarta tace hmm dabaki sanshiba ko
Miqawa mama wayar tayi mama ya Alamin ya kawomun waya
Mama takarba tace Allah yasa albarka shikam baya gajiya
Nan ta bude sukayita santi itada khairy
Saida tadawo dakinta sannan tamaida Komai yadda take ta kunna ta sakata a chargy zuciyarta wasai dan tahau matakin farko a plan data shirya na auren yasir......
Yana fitowa mota ya shige rai bace, nan ya kuma tarar da wani abin haushin
TJ yagani ya ritsa dambun nama yana ci hankali kwance
Har papa ya shigo yana qoqarin yima mota key bai ko kalleshiba sai ma kada kansa dayake alamun naman yamasa dad'i
Wata doguwar tsuka yaja, yace Allahu ya kawo maka sauqi
Sai anan TJ ya dago yace da akayi mefa?
Nan papa yasake quluwa yace bansaniba
TJ ya ajiye bowl din hannunsa, sai daya kora lacasera tukun ya dubi abokinsa yace uhum inajinka meyafaru sarki fushi
Papa bai kulashi ba sai ma tada motar da yayi, sai daya hau hanya tukun ya dubi TJ
Yace kaikam zuwa dakai waje jama kai rainine, imba neman rainiba harda wani zagewa kana zuba surutu kamar wani parrot
Hakanma bai makaba sai ka karbi abin hannunta, naman taraina mu kawai haba
TJ yace kagama
Eh ya fada afusace
TJ yace kasan Allah, gara ka natsu ka amshi zabin Daddy hannu biyu dan wlh yarinyannan tayi ta ko ina
Kanaganin yarinya yar shila ga kyau ga natsuwa
Oh, haka kagani kai ai dik yadda mace take birgeka take shiyasa amma meye abin birgewa awajen *Budurwar Qauye*
TJ yace kasan Allah, ni ko aure na tashi, bazan auri wacce ta rufa 20, swt 16 zan samo na aure
Kuma idanma kanaga taima qanqantane kabata shekara 1, tasamu kiwo malam
Haushi yasa baima kulashi ba har suka iso fada bai kuma cewa uffanba
**********
Bayan sati biyu, yanzun Fauziyyah, bata samun matsala wajen yin waya da yasir
Tinda ta nuna wayar daya bata amatsayin papa ne ya bata, dik tym daya kira zata daga amatsayin papa ne
Yauma kamar kullum yasir ya kirata awaya tana dakin mama, tsam ta miqe ta nufi dakinta
Assalamu alaikum ta amsa wayar
Waalaikumussalam beauty na
Murmushi tayi, tace naam habiby
Dftn beauty ta yini lfy?
Lfy lau, habiby ma dafatan ya yini lfy
Nikam ba lfy ba ya amsa mata
Subhanallah, mene yasameka? Baka da lfy ne? Ta jera masa tambayr arude
Lfy na lau sai dai zuciyata tana cikin wasiwasi, nakasa samun natsuwa my fauzy ina tsoron rasaki
Haba habiby ya kake irin wannan tunanin, insha Allah bana da miji sai kai
Kullum haka kike fadamun, amma koda gidanku, baki taba barina nazoba ko sau1
Marairaice murya tayi, tace wlh dokar Abba ne shiyasa amma na amince ranan da nagama rubuta jarabawa ta ka turo magabatanka wajen Abba, sunemi izinin nema da kuma aurena
Alhamdulillah, abinda nakeso naji daga wajen ki kenanan, wlh har nasami natsuwa, I luv u so much
Jin yadda nan take farin ciki ya lillibesa sai jikinta ya mutu, asanyaye tace I luv u too habiby
Barin fita masallaci, sai zuwa jimawa dan kiraki, bye my queen sai kinji ni
Tace bye habiby
Tanasauqe wayar wasu hawaye masu zafi suka zubo mata , addu'a take Allah yasa burinsu ta cika Abba ya amince kodan ganin girman idon mutane
Kwanciya tayi tana tuno, papa lalle indai kyau ne babu hadi da yasir, haka Komai ya fi yasir
Kuma inda dan kyaune to tabbas papa zata dauka, sai dai bata son papa koda da kwayar zarra ne
Afili tace inaa barin iya auren mutumin da baisona, maganan arziqi bai taba hadani dashi ba, Allah ka kawo mun sauqi cikin rayuwata
Sai data sha kukanta ta more sannan tayi shiru
*******
Afannin Daddy kuwa ginin gidan papa yasa agaba, inda ya dauko hayar companyn *Buildsmart*, yabasu contract na gini da dik wani abin cikin gidan, tindaga kayan daki, kitchen da Komai
Sannan ya kira Abba awaya ya sanar masa baya buqatar yasayi Komai dan yai order na Komai
Abba yayi godia sosai, Daddy yace haba ai Fauziyyah yarsace koda wani zata aura shizaiyi Komai
Momcy da aunty mabarukha Daddy ya basu isassun kudi suka tafi dubai hado lefe
Yanzu biki saura wata biyu ina ko wanni fanni suka fara shirye2
Ango da amarya kam ko ajikinsu musamman papa da mantawa yake da batun auren
Halinsa kuwa sai abinda yayi gaba dan ba abinda ya sauya
Momcy dai fatanta Allah ya shiryeshi kada wata rana ya shawu ya lakad'i yar mutane
2weeks later
Su aunty niima ne da wasu yan uwan momcy da Daddy suka kai kayan sa rana, nanma kaya bana wasa ba aka kai
Dik abinda ake Fauziyyah ko da wasa bata taba fadawa yasir batun auren da ake shirin yamata ba
Papa kuwa tun wannan lokacin da yaje dambam sukayi fada da Fauziyyah bai kuma zuwa ba
Ya fake da aiki ysmasa yawa, Daddy ya kirashi yace yakamata yabar dik aikin dayake yaje yasami Fauziyyah su tattauna maganar biki
Ya amsa da toh, amma ba har zuciyarsa ba, dan baida niyyar zuwa
Fauziyyah kuma yanzu batada zama sabida exams da suka fara
Cikin ikon Allah har sun gama lfy
Aranan yasir ya nufi gombe cikin dokin Washegari zasu taho da su dad dinsa domin tambaya masa auren Fauziyyah
Tun last 2 weeks yazo gombe yasanarma dad ya kuma amince masa
Tunda yasir ya tafi gombe Fauziyyah hankalinta atashe yake dan batasan yadda abin zai qareba
Ranan kwana tayi batayi bacciba sabida damuwa
Washegari haka ta tashi sukuku kamar marar lfy  har mama ta tambayeta ko bata da lfy ne, tace aa lfyrta qalau
Bata gama shiga damuwaba saida yasir ya kirata yace sun taso
Wajen 12pm aka turo ana sallama da Abba, anyi saa kuwa yana gida
Yana fitowa yaga manyan mutane tareda matashin saurayi kuma bai wayesuba
Iso ya musu zuwa falonsa, nan yasa aka kawo musu ruwa da dan abin motsa baki
Suka gaisa cikin sakin fiska, Abba yace gashi ban wayekuba kuma
Alhaji sadi baffan yasir yace lalle baka wayemuba mu baqine wannan ya nuna dad din yasir yace dan uwanane kuma qanina
Wannan kuma amininsane, wannan kuma dansane kuma daga gombe muke munzo.......
.
Munzo nemawa yasir izinin nema,
Inbama zakace munyi gaggawaba sai muce harda neman auren  Fauziyyah mukazo
Domin yara sun riga sun dai2 ta kansu
Munafatan zaa amshi buqatarmu
Tinda yafara magana Abba yayi shiru yana saura ransa, amma abinda ya daure masa kai da yace wai sun gama dai dai ta kansu
Sai daya kai aya sannan Abba yayi gyaran murya
Yace toh dafarko nayi farin cikin zuwanku da kuma abinda ke tafe daku
Hakanan nayaba da hankalin yasir abisa lura da natsuwarsa da nayi
Sai dai kash kunzo aqurarren lokaci sabida du3 auren Fauziyyah saura sati 5
Tinda Abba yafara magana yasir yake murmushi, amma kalmar Abba na qarshe shiya matuqar girgizashi
Cikin sauri ya d'ago kansa, lokaci guda idanunsa suka sauya launi, fiskansa ta canza alamun tashin hankali qarara suka bayyana
Matsowa kusa da Abba yayi, cikin murya mai rauni yafara magana
Abba kataimakeni, kada kanesantani da Fauziyyah, Fauziyyah itace farin cikina, Abba namaka Alqawari zaka sameni miji nagari Wa Fauziyyah
Sai hawaye sharr, hannunsa yasa ya riqe qafafun Abba
Cikin tausayawa da jinjina irin son dayake Wa Fauziyyah, Abba ya riqo hannayensa
Yace tabbas yasir ganin natsuwarka yasa nayiwa Fauziyyah shaawan ka kasance miji agareta
Tabbas kacancanci dik irin mijin danake fatan Allah ya bai Fauziyyah ta aura
Amma bayanda zanyi dan anriga anmata baiko da wani
Haka da ina da wata 'ya Bayan Fauziyyah dana baka ita, dan nayi shaawar had'a zuri'a daku sabida dattakunku
Amma zanyi maka fatan Allah yabaka mace wadda tafi Fauziyyah
Yasir cikin kuka yace abinda nake tsoro kenan, shike nan narasa Fauziyyah, narasa farin cikina, kuka yake kamar qaramin yaro
Dad ne yadafa kafad'arsa yace ya isa haka yasir addu'a zakayi Allah yasa haka shiyafi alkhair
Abba yace kuyi haquri, bayanda zan warware wancan baikon, idan nayi haka nazama qaramin mutum
Alhaji sadi yace aiba zai yiyuba, kuma munfahimceka sai dai muce Allah yasa haka shiyafi alkhair, Itakuma Allah yasa gidan zamantane
Abba yace madallah nagode sosai, yasir kai haquri ka qaddara Allah bai nufa Fauziyyah matarka bace
Nagode Abba, iya abinda ya iya furtawa kenan ya fice yana share hawayen fiskansa
Dad ma miqewa sukayi, suka sake musabaha atsakaninku
Alhaji sadi yace toh Alhaji mu zamu koma mungode da karramawar mutunci daka mana Allah yasadamu da alkhair
Abba yace nima nagode, ina kuma sake baku haquri, Allah yakaiku gida lfy
Suka amsa da ameen sannan suka tafi
Fauziyyah kuwa tunda taga Abba yasa ankai masa abin motsa baki falonsa, wai yayi baqi
Zuciyarta taketa tsinkewa, dik ta diririce, tarasa natsuwarta dan tana da yaqinin su yasir ne, kuma batasan ya zasu qare da Abba ba
Tana kwance a ad'akinta taji Abba yana kwad'a mata kira, Fauziyyah, Fauziyyah
Zuciyarta ce tayi wani mummunan bugawa, da kyar ta miqe ta fito kamar wadda kwai ya fashema aciki
Afalon mama tasameshi shida mama
Gefen mama ta wuce ta rakub'e  da kyar bakinta ya furta gani Abba
Dubanta yayi rai bace yace yanzu abinda kikayi kin kyauta Wa kanki
Shiru tayi bata amsaba, nace kin kyauta yasake tambayarta
Ahankali ta girgiza kanta alamun aa
Mama tace Alhaji kamin bayani mana meke faruwa
Nan Abba ya koro mata bayani filla2
Salati kawai mama keyi, tana tafa hannunta, tace toh Alhaji waye kenan wannan yaron dabamu sanshiba
Abba yace sai dai ita tamana bayanin inda tasanshi har suka fahimci junan
Mama ta dubeta cikin takaici, tace a ina kika sanshi
Idonta na zubda hawaye ta musu bayanin waye yasir
Abba yace amma kina sake sa batun aurenki d Alamin, kika turo mun mutane dan kizubarmin da qimata ko
Danma Allah yasa mutanen kirkine mun fahimci juna dasu, amma kisani kin yaudari yaronnan da kika rufeshi baki fad'a masa gaskiyaba
Ko a tunanin akwai abinda zai sa nacanza raayina akan Alamin
Cikin kuka wadda tunda Abba yafara magana take kuka tace Abba katausaya mun wlh inason yasir, banason ya Alamin
Abba yace bijiremun zakiyine? Toh kisani bakida miji sai Alamin kuma ko Bayan raina ban yadda ki auri wani bayansa ba
Kuma ko mutuwa kikayi sai ankai gawarki gidan Alamin, sha3 kawai
Yana fadin haka ya wuce abinsa, nan taringa kuka kamar ranta zai fita, mama ma tashi tayi ta wuce abinta
Dakinta ta koma ta dau wayarta tafara neman layin yasir, sai dai is not reachable hakan ya tabbatar mata yana kan hanya
Har wajen magriba, trying layin take, kamar wasa taji ya shiga sai d bai daukaba
Takira yakai sau 20 amma yaqi d'agawa daga qarshe ma ya kashe wayar gaba 1
2weeks later, Fauziyyah tashiga cikin damuwa sosai dan har yau yasir bai dauki wayarta ba
Message m ta tura masa ba adadi amma yaqi mata reply
Mama tun tana mata fada yanzu ta koma lallashi
Biki sai Matsowa yake, saura sati uku amma har yau ba ango ba labarinsa
********
Angama aikin gidan papa dake dasspark, su momcy sunje sun gani kuma sun yaba
Gidane mai hawa daya, tsarin ginin turawa ko ina yasha shuke 2
Gwanin shaawa, amma fir papa yaqi zuwa y gani
Masu gadi mutum biyu, irin buzayen nijer Daddy ya dauka aka sa agidan
Hatta IV Daddy ne ya buga sanin halin papa yasa ya nemi TJ ya bashi na abokansu dana amarya
Ya kuma jadda da masa lallai suje sukaima amarya nata
Inda TJ ya yayi ma Daddy alqawarin zasuje aqarshen sati.......
Washegari da safe TJ ya kira papa awaya , amma harta katse bai picking ba
Yana shawarin yasake kiransa ko ya barsa sai yataso office su hadu, sai papa ya calling nasa back
Hello man ya fad'a Bayan ya d'au wayan
Yes meri dosty (abokina) am sorry shigowana office kenan ka kira kafin na dauka ya katse
No probs man, dama wajenka nake son zuwa tinda kana office barin shigo sharp2 kafin na wuce office
Alright, saika shigo
Bada jimawaba TJ ya iso, direct office d'in papa ya shigo
Yana shigowa papa ya taso, suka kashe hannu, papa yace ya neto mutumin, jiya daga cewa barinje nadawo kawai sai eh
TJ yace kai bari kawai man, ai popsy ya kasa ya tsare fa, kawai yafa sa ido fa, shine nake masa lamfo
Papa yace amma dan iskanci mai makon ka fad'an gaskiya sai ka d'orani kawai
TJ yace kai dana barka da surry, inama zaka wani tinoni eh
Papa yace barta fa yarinyannan jarabane da ita, da kyar nasamu ta natsu kuma nafad'ama joseph kada yasake barinta ta shigo mun gida
TJ yace ai yanzukam dama kamata yayi ka fita harkan koma wace tinda aure zakayi ko yah
Papa ya cire hannunsa daga cikin na TJ ya koma ya zauna, tare da b'ata rai, yace amma dai kasan ina d'aga ma qafa ko
Inbanda kai babu wadda ya isa yake fad'amun magana son ransa na barsa
TJ yace haba man meye abin b'ata rai, kai da zaka fara cin riba biyu ka more ka kuma sami lada
Amma wlh ka cuceni, a ina zan more kanaga yarinyar da ba komai ajikinta
TJ yace lokacin da zakaga komai d'in yana zuwa
Kai nifa ina da abinyi, kanaga ko patient 1 ban duba ba ka tsaidani fa wasu surutanka marasa amfani
Toh naji aidai kasan nima inada abinyi, na biyo sabida muhimmiyar magana
Toh ina jinka, meyake happening
Cards sa Daddy ya bashi ya ajiye akan tebur dake gaban su
Meye wannan ya nuna Cards d'in da hannunsa
Katin gayyatar bikinku, kai tsaye TJ ya amsa masa
Wata doguwar tsuka yaja yace to meye had'ina dasu kuma nayi me dasu
Toh kanada had'i dasu, sai dai banaka bane, Daddy ne jiya ya bani na amaryane kuma ya jadda damun kan cewar this week yakeso mukai mata
To sai kai kuma kace masa Me?
Ah, na karba tare da alqawarin ending week d'innan zamuje mukai mata, ya amsa masa
Papa yace to kaida Wa zakaje dakace zakuje
TJ yace banson iskancifa, dakai zamuje kuma ranan saturday dasassafe ma kuwa zamu tafi
Hhhhh wasan yara kenan, toh kasan Allah ba inda zani, kaida kaga zaka iya ga hanya asauka lfy
TJ yace yanzun Ameen abinda kake ya dace kenan, ace rabonka da zuwa wajen yarinyannan har ban iya tinawa
Ai dai ko bakasonta albarkacin iyayenta sai kaje ko, susan kasan da zaman yarsu
Amma ace har biki yana qaratowa ba ango ba labarinsa haba abakina kasake tinani
Shiru yayi yana sauraronsa har TJ ya tsammanin ya haqurane, amma sai ya tsuke fuska yace to su riqe yarsu mana su fasa aurarta inhar sai naje
Ganin dagaske papa yake, yasa TJ bashi baki, amma da kyar da sidin goshi ya aminta akan sharad'in bazasu kwanaba
TJ yace dama bazamu kwana ba, da azahar zamu juyo sai kuma biki da yardar Allah
Miqewa yayi yana duba tsadadden agagon dake d'aure ahannunsa, yace man barin wuce sai na tab'oka awaya zuwa yamma
Papa yace ok, sai munhad'u
Har zai wuce papa yace hey waka barma wad'annan sharan
Tangad'i yake har tsakiyan d'akin ya iso, da kyar ya bud'e idanunsa sai yaga kamar mutum ne atsaye
Sake bud'e idonsa yayi Da kyau, ganin wadda ke tsaye ta zuba masa idanu yasa ya murtuqe fiska
Keh meyakawoki d'akina yafad'a cikin muryar maye
Fauziyyah kuma dik masifarta Allah ya zuba mata tsoron masu shaye2
Jikinta na b'ari muryarta na rawa tace dan Allah kayi haquri nibansan d'akinka bane, su aunty mabarukha ne suka kawoni nan
D'aga kansa yayi kamar mai tunani sai anan ya fahimci sam ashe nan ba side nasa bane
Harya juya zai fita sai kuma ya tsaya cak, yace to dan ubanki kallona da kika tsaya kinayi akan baki sanni bane ko me
Ko rashin kunyar da kika saba zakimin?
Shiru tayi sai hawaye dakebin fiskanta
Wata tsawa daya daka mata saida ta razana, yace bada ke nake maganaba kin maidani d'an iska
Kayi haquri tafad'a cikin kuka
Banza qazama, yar qauye kawai yafad'a sannan ya juya ya fice
Tanajin fitarsa da gudu tazo tasaka key a qofar
Jikin qofar ta jingina ta fashe da wani sabon kuka mai tsuma zuciya
Tambayar kanta take dama ya Alamin yana shaye2?
Lalle da aiki na shiga uku, yanzuma dabadan Allah ya rufamun asiriba wayasan mai zaimun
Wasu hawaye masu zafi haka suka cigaba da zirya akan fiskanta, tana rakub'e ajikin qofar, gani take idan tamatsa zai sake shigowa
Har wajen qarfe 2 idanta biyu batai bacci ba kamar yadda batayi shiruba
Kafin haka da haka, fiskannan tayi jajur, idanun nan sun kumbura sunyi luhu2
 
Wajen qarfe biyu da rabi ta lallab'a ta kwanta, zuciyarta sai bugawa takeyi dan tsoro
Ga yunwa datake ji dan rabonta da taci abinci tun jiya sai d'azu da su aunty niima suka sata agaba taci kad'an
Ga gajiya na zirga2 dana tafiya da suka sha, had'i da kukan data rizga  su suka saka tana kwanciya bada jimawaba bacci yayi gaba da ita
Ba ita ta farkaba sai wajen bakwai saura nasafe, aiko tana farkawa dasauri ta duba agogo ganin lokaci ya gudu yasa ta Shiga toilet dasauri ta d'auro alwala
Tana yin sallah akan sallayan bacci yasake yin gaba da ita, bata tashiba sai qarfe goma nanma wata irin yunwa ita tasheta
Wanka taje tayi, ta shirya cikin atampa super english wadda Abba ya dinka mata acikin kayan daya mata tasaka
Mai ruwan ganyen dorawa da baqi, dinkin riga da skert, sunmata cas dikda yatintanta, dan Fauziyyah Batada saurin girma amma inkaganta sai ka qara kallonta
Tasake gyara gashin kanta ta kafa dauri, turaruka tabi ta feshe jikinta dasu
Masha Allah tai kyau sosai
Amma haka ta koma bakin gado tazauna dan tsoron fita take kada ta gamu da ya Alamin ya shaqeta tunda ance yan shaye2 basa cikin hankalinsu har kinsan kai suna iya aikatawa
Haka ta zauna tana tunanin haka zata qare rayuwarta kenan da d'an giya, kullum tana d'aki anya kuwa hakan zai yiyu
Tana zaune ta saqa wannan ta warware wannan har lokaci ya fara tafiya
Wajen qarfe 11am, sai taji ana buga mata qofar falo aiko da tsoro ya kamata dan tasan ba mai zuwa inba shiba
Jin shiru bata bud'e ba yasa aka shigo har falon, aka fara kwankwasa qofar d'akin
Nanfa ta rakub'e ajikin gado, sai zare ido take, amma sai taji muryar mace tana cewa ko baku tashi bane kam
Jin muryar mace yasa tasauqo tazo ta  bud'e qofar
Ganin aunty niima yasa tasaki ajiyar zuciya
Murmushin dole ta qaqalo tace Sannu da zuwa aunty niima
Yawwa kawai tace tana qare mata kallo ganin dik tayi wani iri kamar atsorace take, sannan idanuwanta sunyi ja sun kumbura alamun tayi kuka, dikda tayi kwalliya amma hakan bai hana ka fahimci wani abu atare da ita
Shigo mana tace da ita, ita kuma tanason ta fahimci wani abu yasa ta shiga d'akin
Ina kwana ta gaisheta, lfy lau ya baqunta
Murmushi kawai tayi batace komaiba
Ina papa ta tambayeta, sai da ta Zaro ido sannan asanyaye tace inaga ko yana d'akinsa
Tace ok, amma meyasameki idanunki suka canja haka? Ko papa ya maki wani abu ne?
Girgiza kanta tayi tace bansamu bacci da wuri bane shiyasa
Toh meyasa kika kulle kanki ad'aki, baki fitoba najima ina buga qofa baki budeba sai da nayi magana
Kiyi haquri bansan kebace shiyasa amma bakomai
Aunty niima da gangan tamata wannan Tambayar dan alamu sun nuna papa bai kwana ad'akinba kuma ba abinda ya shiga tsakaninsu dan yana yinta ya tabbatar da hakan sai dai ko wani abu yamata taqi fada
Aunty niima tace to koma mene ne kada ki koya ma kanki shiga daki kirufe dan in aka gano kagwanki fa tom, miqewa tayi nikam barin tafi gacan break fast nakawo maki dama momcy tace nazo naduba lfynki tinda kina lfy shikenan
To nagode aunty kidaisu momcy,
Zasuji ta amsa sannan ta tafi
Itama falo ta fito, ganin qofa acikin falon yasa ta bude amma sai taga wani d'akinne, rufewa tayi ta bude dayan qofar sai taga kitchen ne
Plate ta dakko da spoon ta fito falo, abincin tabude taga soyayyar dankaline chips da plantain sai dayan kuma miyar niqaqqen nama ne da kwai
Dayan kulan kuma farfesun zallan naman ragone wadda yasha hadi sai qamshi yakey
Nan tazauna taci tayi nak sannan tasha ruwa, kwashe kwanukan tayi takai kitchen
Wayarta ta tuna datake cikin kayanta, tace barin dakko ko game nayi
Tana budewa taci karo da wannan ledan da aka kawo mata ana gobe daurin aurenta
Dakko Wa tayi tazauna abakin gado ta bude, wasu katina masu kyan gaske ne guda uku sai wani dan qaramun akwati aciki
Katinan dik na fatan alkhair ne na biki
Dan akwatin kuma wani agogo ne mai kyan gaske da gani kuma mai tsadane, nan taji ya burgeta tana ta juyashi sai murmushi take
Wayarta ta dakko sai taga message, tana budewa taga tunjiya dasafe aka mata shi batamasaniba
Ganin baquwar no yasa tafara karantawa kamar haka
   *Aslm, Fauziyyah nasan narasaki har abada tunda yau zaa daura maki aure, ina maki fatan zaman lfy mai d'orewa agidanki, abinda yasa bana daukar wayanki nasan sake famamun gyanbon dake zuciyata ne amma bawai ina fushi dake bane*
    *Inaroqin da kitayi da addua Allah ya bani haquri da* *juriyan rashinki, jiya ankawo maki saqo kiyi haquri bayawa ina maki fatan* *Alkhairy*
    *Daga Yasir*
Nan taji wani kuka yazo mata, tayi harta gode Allah dan tasan tayi rashin masoyi har abada, da haka har wani bacci y d'auketa
*****
Papa kuwa tun da ya fice dakinsa ya zubu agado yake bacci bashi ya tashiba sai wajen 12
Subhanallah ya furta daya tuna ko sallan asuba baiba, agurguje yayi sallah sannan yayi wanka
Yana shafa mai yaji Wayarsa tana kuka, ganin momcy arubuce yasa yadauka yabar abinda yake
Hello momcy, yes papa kana ina ne?
Jifa momcy wani irin ina kuma, to ina gida
Kazo yanzun ina son ganinka, lfy momcy
Lfy nace kazo ko, to naji saina zo
Tab'e baki yayi yace koma mene zanji idannaje
Yana shiryawa yanufi gida, a Bedroom ya samu momcy fiskanta adaure
Yace gani momcy
Tace mekayima yar mutane daga zuwanta har kake neman maidata marainiya
Momcy wannan wani irin maganane ita tace namata wani abu
Ba ita tafad'a ba amma yanayinta shiya tabbatar d haka, niima ce ta fadamun dan taje dasafe
Hade rai yayi yace ok, ita didi niimace ta fadamiki wato ta shirya mata qarya da gaskiya kema anfada maki kinyarda ko
Bawani qarya da gaskiya akan Fauziyyah zamu bata dakai, kuma kada kabari maganan nan taje wajen Daddy dan bazai maka kyauba
Wai mommy daga anfadi maki qarya sai kihau kizauna kiyita ma mutum shouting
Namaka karama tinda baa fada maka gaskiya, kuma wlh wannan dan banzan shaye2n baya fada maka gaskiya
Fita kawai yayi adakin ransa abace idanunsa har wani qanqacewa sukayi dan bacin rai
Da uban gudu y figi motarsa, Allah Allah yake ya isa gida yaci uban yarinyarnan yanda gaba bazata qara shaawan kai gulmansaba.......
.
Bata jima da kwanciyaba qarar wayanta ya tasheta
Jawo wayar tayi idanunta alumshe dan baqaramun dad'in baccin tafara jiba
Duba sunan mai kiran tayi, cikin sauri ta zauna tare da kara wayar akunnenta
Assalamu alaikum mama na, shine abinda tafad'a
Waalaikumussalam, yar mama, mama tafad'a ad'ayan bangaren
Ina kwana mama, mama tace lfy lau, ya gidan naki Komai lfy ko?
Lfy lau mama ya Abba na?
Mama tace lfynsa qalau, yama fita abinsa, mama tasake cewa inafata kina lfy kuma ba matsala ko
Wannan tambayar da mama tamata ita ta sake tuno mata da nasihan da Abba yamata akan ta riqe sirrin mijinta kada ta bari wani yaji tsakaninta da mijinta
Hakan yasa tace lfy qalau mama me kika gani
Mama tace bakomai kawai natambaye kine
Ayyah mama lfy qalau nake baccima nake, wayar ce ta tasheni
Toh shikenan sai anjima, daman nakira naji yaykika kwana, toh mama nagode kigaida Abba idan yadawo
Toh zaiji nan sukayi sallama mama ta kashe wayan
Sauqe wayar tayi, ta ajiye ta agefenta
Shiru tai tayi tagumi tana tunanin, ko dai Abba yasan halin ya Alamin ne yasa yaita mata wasu kalan nasiha
Girgiza kanta tayi tace aa kam tabbas da Abba yasan haka halin ya Alamin yake da bazai fara had'ani da shiba
Tashi tsaye tayi kamar ta fita waje taga yanayin gidan Amma sai tsoro yasa ta fasa, dan batasan yadda zata kasanceba idan sukayi 4eyes da papa
Amma tino da maganar aunty niima da tayi shiya sa tace kumafa gaskiyarta ne wlh barin iya yini da kwana ad'akiba
Toma wade namun girki, matuqar zan yini akulle, wani kwarin guiwa ne yazo mata ta miqe ta nufi toilet
Alwala tayi ganin qarfe 1 saura, sai da tayi sallah sannan tasake gyara fiskanta, nan tayi fes da ita dan yanzun idanunta sun washe sunyi haske kamar yadda suke
Wasu flat shoes yellow ta saka tayi har fita har tazo qofar falo data fito, sai kuma tafasa lokacin da zuciyarta ya tuno mata yanayin dataga papa jiya gaba daya baya cikin hankalinsa
Tace umm gara nakoma kada nafita ya shaqeni, sai wata zuciyar tace haba dai ai zuwa yanzu ya wartsake kuma ma inya tabbatar ina tsoronsa zansha wahala gara kawai na gwada masa nafishi hauka
Cikin qarfin hali ta bud'e qofar, wani sirrin corridor tagani yayi gabar da yamma, inda take tsaye shine ta b'angaren gabar sai can daga gefen yamma wata qoface akulle kuma tana da tabbacin nan ne side na ya Alamin
Ahankali ta tako har bakin steps, nan tafara sauqa cikin sand'a kamar munafuka, tana sauqa taganta awani qaton falo wadda yasha kayan duniya abin birgewa
Qarema falon kallo take, tabbas gidan ya had'u kuma ya birgeta dan bata tab'a zaton shiga irin wannan gidanba
Wani cuttain ne ya d'auki hankalinta, takawa tayi har wajen, hannu tasaka ta yaye labulen wani sanyi da qamshine suka daki fiskanta da illahirin jikinta, lumshe idanunta tayi dan nan take taji yanayin yamata aranta
Wasu steps ta taka ta sauqa qasa har cikin falon, amma kasancewa ba hasken wuta awajen sai duhu wajen
Juyawa tayi zata fita, kawai ta sule suuu, dasauri ta dafa wall din cikin falon sai hannunta yasauqa akan switch din wutan falon
Nan take wani haske ya gauraye wajen, nanfa taga ashe da bata ga komaiba dan wannan wajen yafi ko ina haduwa
Daga kanta tayi nan idanunta suka sauqa akan wani tangamemen photon papa
Yana sanye cikin wasu baqaqen suit, rigar cikin sky blue sun matuqar yimasa kyau, fiskannan dauke da murmushi
Nan Fauziyyah taji ya matuqar birgeta dan baqarya photon yayi
Kuma wannan shine karo na farko dataga murmushi afiskansa
Nan taji wannan Alamin d'in photon ya birgeta amma wancan Alamin d'in koson ganinsa batasonyi
Murmushi tayi lokacin data sake kallon photon, kome ta tuna kuma oho sai ta juya ta kashe hasken wutan falon ta fito
Lelleqa ko ina tayi,sannan ta qarasa dinning area, wajen ya birgeta shima sosai dan aqawata wajen bana wasa ba, qofar dake cikin wajen shiya tabbatar mata nanne kitchen dan bataga kitchen ba awajen
Harta riqe handle din qofar data shiga sai taji qarar mota anshigo
Falo ta dawo ta tsaya dan ganin waye mai shigowa, dan atunaninta baqi sukayi dan bataji fitan ya Alamin ba
Gamm taji anbud'e falon anshigo, cikin sauri ta d'ago kanta tana qare masa kallo, wani tsoro ne ya dirar mata lokaci guda dan yadda taga fiskansannan babu annuri
Daurewa tayi, ta juya tayi zamanta akan 1 daga cikin kujerun falon
Fiska a murtuqe ya qaraso ya tsaya akanta, wani kallon rainin hankali da zallar tsana ya ke mata
Yitayi kamar batasan da tsayuwarsaba
Afusace yace keh yar qauye nazo kashe maki warning ne akan kada kifara abinda zai dameki
Ke waye daga zuwanki tinma bakiji matsayinki da sharud'an da zan kafa maki agiddannan ba har kina da bakin kai qarata
Sai anan ta d'ago ta kallesa, ganin irin kallon walaqancin dayake mata yasa itama ta watsa masa wata uwar harara
Tace nakai qarar ina?
Au tambayata ma kike, ke har kin isa kitsayarmun da tambaya
Cikin tsiwa tace haba yanzu na gane kacemun tabarmar kunya kazo nad'ewa
Ganin irin kallon rashin kunyar datake masa, da tsiwa yaqara harzuqashi
Hannunsa ya d'aga, bata tsammaniba taji sauqar mari afiskarta
Dasauri ta dafe wajen da hannunta, ta miqe tsaye tace Allah ya isa banyafe maka ba, kuma qarya nayi ba tabarmar kunyan kazo nad'ewa inba haka a ina nakai qarar ka, saika fad'a ai
Cikin masifa yace dan ubanki ke har kin isa kitsareni, wlh am warning u this is the first n last da wani zaizo gidannan kiyi maganata dashi, idan kuma kinki jikinki zai fad'a maki
Tace Sannu ubana, inba ka kasheniba wlh baka cika sunanka ba, nadauka da dare kake shaye2n, ashe harda ranama yi kake
Aiko daya wani fincikota sai data fad'o jikinsa, lokaci guda yaji wani irin shork ajikinsa wane wuta ce takamashi ai baisan sanda ya hankad'ata ta bugu da kujeraba
Wani irin ihuu ta kwala lokacin da kanta ya bugu amma ko ajikinsa saima qoqarin cire belt d'insa dayake yana cewa bari kiga aikin yan shaye2
Tinda bakida kunya sai naga qarshen rashin kunya....

Fauziyyah data riqe kanta dan azaban datakeji aiko sai takuma jin yayyafin bulala ta ko ina
Dukanta yake tsakaninsa da Allah, bako tausayi, haka yake zabga mata belt d'inanan
Ga zafin da kanta kamata ga kuma belt dayake zuba mata amma hakan baisa bakinta ya mutu ba
Allah ya isa ta jamasa yafi cikin kwando, tana kuka tana cewa wlh sai Allah yamun sakayya tinda ban maka komaiba, mugu azzalumi kawai
Sai daya tabbatar ta daku kafin ya kyaleta
Sai huci yake kamar wani kumurci, hannunsa ya nuna ta dashi yace kibud'e kunnenki da kyau kijini
Nafarko kisani bani bake, bana sonki haka bana qaunar ganinki bare zama tare dake
Sabida haka kitabbatar kin kiyaye abinda zan fad'a maki, kinganninan bana qazanta haka bani qaunarsa
Kitabbatar dik randa naga datti agiddannan wlh sai jikinki ya gaya maki, sannan dik abinda kike idan kinji qarar motana kafin nashigo kisan Inda dare yamaki sai nafita, kada ki kuskura nadawo ina zaune afalo kifito, ko ahanya bana qaunar kallon fiskan kinnan mai dauke da shegun idanuwa kamar na mayu
Idan kika kuskura kika aikata 1 acikin wad'annan zakisha mamaki dan wannan flashing na maki
Banziya jaka, yar qauye kawai, yana kaiwa nan ya wuce ta ya haura sama abinshi
Wani kukan takaici da baqin ciki ta fashe dashi, ga kanta sai zafi yake mata, illahirin jikinta rad'ad'i yake mata dan ba dukan wasa yamataba
Wani tsanarsa ce ya sake shiga zuciyarta, afili tace sai dai ka kasheni wlh ko 1 bazan aikataba kuma wlh ka daki bashi daganan zuwa shekara 100 sai na maka abinda zan qunta tamaka fiye da abinda kamun
Da kyar ta miqe tahaura b'angarenta, toilet ta shiga ta had'a ruwa mai zafi sannan tayi wanka
Dik jikinta yayi pink shatin duka abinka da farin mutum
Wata sabuwar yunwa taji ta taso mata, kitchen ta wuce ta dakko sauran abincinta nasafe tafara ci
Door bell taji ya karad'e ko ina, hijab dinta ta jawo tasaka sannan ta fito
Jikin main Door din tazo ta tsaya tana kallon wane ne yazo
Ganin wata matashiyar mace ce dauke da basket na abinci a hannunta yasa ta bude mata

Sannu da zuwa, tace mata Bayan tashigo
Yawwa, ina yini tacema Fauziyyah, lfy lau ya gida, ta amsa mata
Lfy lau, hajiya ce tace nakawo maki abinci
Karban basket din tayi tace nagode sosai, ki qaraso mana
Asabe mai aikin momcy tace aa driver yana jirana zan koma
Toh kigaida momcy nagode
Side nata ta koma, Tattara wancan abincin tayi ta zuba wadda aka kawo mata taci abinta
D'aki ta koma ta kwanta dan kanta ciwo yake mata har yafara daminta
*******
Papa kuwa yana haurawa d'akinsa ya wuce, kayan jikinsa ya rage sannan ya shige toilet, ruwa ya sakanma kansa ko zaiji sanyi azuciyarsa amma ina, maganganunta su suke masa yawo akansa, shaye2 harda ranama yi kake shine abinda ya ke daminsa
Inba rainiba ba wanda ya tab'a furta masa wannan kalmar iya tsawon rayuwarsa, sai qaramar yarinya lalle zan d'au mataki akanta
Next time da kud'i aka bata bazata kuma cakamun abinda taga damaba
Fitowa yayi d'aure da towel aqugunsa, sai anan ya tuna ashe ko breakfast baiyiba
Tsaki ya kuma ja, sabida wata yar qauye Komai nasa ya jagule Wayarsa yajawo ganin time ya qure ya sake jan wani tsakin
Ajiye wayar yayi, ya dauko white jallabiyarsa yasaka, tada sallah yayi, yana cikin sallah aka fara kiran Wayarsa
Sai bayan ya idar, yana dubawa yaga TJ ne ya kirashi
Kiransa ya fara bada jimawa ba ya picking, hello ango kasha mai abinda ya fada kenan ya daga wayar
Tsuke fiska yayi kamar yana ganinsa, yace wlh TJ inajin kunyanka fa
TJ yace kadaina jin kunyar tawa dan namaka kirari sai kawani fara dojewa bayan nasan iyanzu Komai normal
Papa yace to tinda ba maganar arziqi yasa kanemeniba sai anjima
Haba dakata mana mutumin yafad'a cikin sauri, me yayi zafi haba wasanefa
Toh inajinka meke happening, TJ yace laufa daman inason leqowa gidane kasan tin rabibin biki rabona da amarya
Aiki nad'auma wani abu mai muhimmancine to waya riqeka yanzuma
TJ yace idan kana gida zuwa 4 haka zan shigo, papa yace inanan bana nan mene damuwarka tinda ba wajena zakazo ba
Eh amma dai ai inason nasameka, dan akwai error fa, error name? Yatambayesa
Wlh surry ta dameni da waya wai atafir saina kawota gidanki tinda baka daukan call nata
Papa yace aida ka kawota, naci uwarta tukun gobe ko ahanya taganni bata nuna tasanniba, niba irin yan iskanta bane ba
TJ yace aa kam taya zan kawota gidan matar aure, idan kun had'u dai ka d'aye mata amma ba agidankaba
Toh naji sai zuwa jimawa zamu had'u ko kanada wani eh umm
Sheqewa sukayi da dariya gaba d'ayansu
TJ yace aa wlh kawai dai yau ina gida dan full house muke
Ok nikam yanzuma fita zanyi, ina da wajen zuwa
Toh ba yawaa, gobe insha Allah zan shigo
Ok, sai munhad'u nan sukayi sallama
Fitowa yayi tsaf cikin shirinsa na blue jins n red shirt, yayi kyau abinsa
Canza mota yayi, yadau farar Rio ya fice, kai tsaye banila resturant ya shiga nan yaci abincinsa sannan ya wuce ya had'o wine nasa cotton cotton
Bashi yadawo gida ba sai gabda magriba
Yana shigowa side nasa ya shiga dasu, wasu yasa a fridge wasu ya ajiyesu haka, sai bayan ishai sannan yaci kazar daya saka aka sayo masa nan ya zauna yana kallon news yana shan wine nasa
Sai wajen 12 sannan ya kwanta
Washegari tun safe Fauziyyah bata fito ba sai 11 nanma kawo mata abinci akayi, nan tace Wa Asabe tafadawa momcy kada a turo mata na rana wannan ma ya isheta
Ba ita ta fitoba sai wajen pass 4, nanma kitchen take da niyyar shiga taga ko akwai kayan tea dan tanason shan tea yau
Saqqowa tayi qasa, tana zuwa tsakiyar falo tajiyo kamar muryan papa, matsawa tayi kusada falonsa sai taji kuma kamar shida wasu ne, ahankali ta matso ta leqa sai taganshi shida TJ dama wani wanda batasanshiba amma sunje wajen kamun aurenta da TJ
Shiru tayi tana tunanin ta wuce kota koma, nan take tayi wani murmushi tace yau saina nuna maka tsiyar dan qauye
Sad'af2 ta juya, d'aki takoma ta sake kwalliya, wata doguwar riga fitedgown tasaka ta shadda, dark ash, anmata aikin surfani daga sama har qasa
Rigan tad'an kamata, idan kaganta tayi kyau sai dai kamar yar baby dan Fauziyyah ba jiki ko kadan ga girjinnan kamar yayan goruba, yarinta zalla kawai daka ganta zaka gani dan babu wani abu mai auki ajikinta
Daurin dan kwalinnan yamata kyau dan Fauziyyah kyakykyawace sosai, fitowa tayi zuciyarta sai bugawa take, tana zuwa bakin steps sai data dai dai ta natsuwarta sannan tafara saqqowa dasdas kake jin qarar takalmin ta
Falon papa ta wuce direct, tana yaye curtain d'in da sallama ta shiga dik suka juyo TJ da kb suka amsa sallaman
Inda papa ya tsaya ganin mai yakawo yarinyannan yana tare da baqi Bayan dik kashedin daya mata
Gunsa yaga ta nufo kadan2, idanu ya zuba mata dan ganin iyaka gudun ruwanta........
.
Cikin taku mai natsuwa harta iso wajen dayake zaune
Kan hannun kujeran dayake ta zauna, hannayenta dik biyu tasa tasaqalo wuyansa
Fiskanta ta kwanta jikin nasa, cikin wata murya dabai san tana dashiba mai tattare da shagwab'a tace
Dear, ashe sun qaraso nikam inacan sai yanzun nagama
Papa nan yayi mutuwar zaune, abu uku su suka hanashi magana
Nafarko wannan shegen shork dayaji jiya lokacin da ta tab'a jikinsa, dik da yana huld'a da mata amma bai tab'a jin irin wannan abinba dan ya tab'a mace, amma karo na biyu kenan da Jikinsu ya had'u amma sai yaji wannan abin
Na biyu kuma wani fitinannen qamshi dake fita daga dikkannin jikinta su suka kashe masa jiki
Na uku shine haushi da baqin ciki yarfashi da tayi agaban su TJ, shi TJ baima damesa kamar kb ba
Sanin bazai yi maganaba yasa ta juyo tana kallon su kb, da murmushi afiskanta tace sannunku da malam TJ, wlh kunzo ina ciki
TJ da mamakin ashe shi Ameen yake, zagayawa soyayya suke sha da amarya fal zuciyarsa amma sai ya share
Yace haba bakomai ai amarya bakya laifi ko da kinkashe d'an masu gida
Dariya tayi ta sake maqale papa, tana kallon idanunsa, cikin shagwab'a tace wai haka ne swt
Wani qululun baqin cikine ya sashi lumshe idanunsa yana tunanin mai zaima yarinyar nan ya huce abinda tamasa
Hakan da yayi sai ya bada kamar amsa mata yayi
TJ azuciyarsa yace shere Dr ashe kawai harka ya bud'e sabuwa yasamu yar shila yana morewa, sai wani pretending yake
Ina yini tace da kb, lfy lau amarya ya amarci?
Wani shuumin murmushi tayi wadda yasake qawata face nata tace sai dai katambayi swt
TJ yace tabbas Ameen keda wannan amasan, aikaga yayi shiru baiko magana
TJ yasake cewa wannan abokinmune yana nuna kb sunansa
Malam kb ko tayi saurin fad'i
Au kinsan sunansama ashe TJ ya fad'a
Dear yacemun zakuzo tareda kb ko namanta sunan, alhalin lokacin data lab'e taga suwayene a lokacin taji TJ ya kira sunansa yace kb
Nan TJ yasake tabbatar da lalle shi Alamin yake rainawa hankali
Miqewa tayi barin kawo maku ruwa, bata jira amsan suba ta wuce abinta
Kitchen ta shiga, tana shiga ta dafe qirji tace hmm lalle yau nayi jarumta irin wannan rashin kunyan bantab'a yin irintaba
Wani dariya kuma tayi dan tasan tabbas yau ta qonawa ya Alamin zuciya
Cikin sauri takama bud'e2 dan taga mene damene akwai dan wannan shine shiganta na farko
Aiko nan taga ba abinda babu, freezer ma shaqare yake da nama, kifi, kaji
Wata qofa tagani, tana bud'ewa taga store ne nanma ba abinda babu, dankali, doya, kwai ma ga wasu banda wadda tagani acikin fridge
Aifa nan tafara jido tana kaiwa falon ta tana ajiyewa, sai da ta d'ebi dik abinda take buqata sannan ta d'auki tire ta cikashi da drinks kala daban2, cups ta wanke sannan ta d'auko ta nufi falon papa
Yanda ta barshi haka tadawo tasamesa fiskarnan babu annuri
Ko d'agowa baiyiba baran ya kalleta, lokacin data fita kamar ya bita amma sai yafasa tinda ai zasu tafi su barsu agidan
Kuma idan har ya bita, tabbas wani tunani nadaban zasu sake tinda tagama zubarmasa da class agaban kb, shi bayajin ta TJ ma
Zubawa tayi ta ajiye masu tace bismilla kusha ruwa
Kb yace godia muke amarya thanks so much
Bakomai ta fad'a, wajen papa ta koma ta zauna, sai dataga sunsha ruwa sannan
Ta matso jikin papa tace swt nikam barin shiga ciki, na daura mana dinner
Maida kallonta wajen su TJ tayi sannan tace toh nikam barin shiga ciki
Saina fito
TJ yace mukam ma tfy zamuyi
Tace haba dai bazaku tsaya kuci abinciba
TJ yace inaa kinaga yadda ango ya had'e fiska alamun mumtakuresa, gara mu wuce tin bai koramuba
Suka kashe hannu shida kb, kb yace gaskiya kam
Mungode madam sai wani lokaci kawai
Tace to mungode Allah yasaka ya bada ladan ziyara
Dik suka amsa da amin
wani hot kiss ta danna masa a chicks dinsa tace Dear sai ka shigo
Cikin sauri ta wuce kada cafkota, aiko tana zuwa bakin steps da gudu ta haura ta nufi side d'inta
Tana shiga ta saka key, ta kulle dik wata maqata najikin qofar sannan ta zauna tana Maida numfashi
Papa kuwa jiyake kamar ya fashe da kuka dan baqin cikin abinda yarinyar nan tamasa
TJ ne yace ango mu zamu wuce sai munhad'u kawai
Da kyar ya iya furta ok man sai munhad'u, thanks kb sai n shigo
TJ ne ya ce wai mutumin har kafara kawo wutane daga zama akusa dakai sai idanu su canza
Kb yace ai kasan yanzu tahau network, suka kashe hannu suna dariya
Papa yace wlh zanci ubanku, cikin fushi yayi maganar
TJ ya matso saitin kunnensa yace ayi dai ahankali kasan yarinyace, dannaga kadau saiti tin baaje ko inava, dftn yanzu kafahimci abinda nake fad'a maka abaya
Na kaiwa nan ya wuce, suna fita shikuma yayi hanyar side d'in Fauziyyah
Tsabar bacin rai har baya gani sosai, sai dai me yana zuwa yaji qofa gam akulle
Wani mahaukacin bugu yake ma qofar
Cikin tsiwa tace wai wayene kam
Kibud'e qofar, maganane ta fad'a irin ko inkula amma azahiri atsorace take
Open the door I Said, wlh don't let me repeat my self
To wai na bud'e akan me, ko d'akinkane
Ok, toh wlh tinda haka kikace yau saina karyaki agidannan, ina nizaki walaqanta, zan nuna maki iyakarki
Tace ah haba kaji haushine, toh idan ka kamani kada kabarni d rai mtss taja dogon tsaki
Ina fad'a maki Kibud'e qofannan tin dawuri fa
Wai kaikam wani irin qauyanci ne yake daminki
Kutt, nikike cema dan qauye ni, ni
Toh inba qauyanciba har kadage na bud'e qofa baicin kana iqirarin saika karyani, aiko inkaga qofannan a bud'e sai dai inkai ka bud'e  dan nikam  bazan bud'eba gara kadaina b'atama kanka lokaci
Tunawa yayi Da ko wacce qofa tana da extra key, d'akinsa ya wuce ya bud'e drawer dan ya d'auko extra keys d'in dan yau saiya koya mata hankali...........
Bincike yake amma wasa gaske ko abu mai kamada makulli babu, bai kuma ganiba
Dik wata drawer dake cikin d'akin sai daya bincika but ba Komai sai takardu da wasu abubuwansa
Zama yayi abakin bed, ya dafe kansa da hannu biyu yana tunanin ina keys d'inanan kam suka shiga
Hannunsa ya dunqula ya naushi d'ayan hannunsa, da qarfi yace dmm it!
Cos ya tuna lokacin da Daddy ya basa keys d'in gidan tare da extra din yace shi baison extra dan baiga mai zai dasuba
Yanzun ga ranan su, safa da marwa kawai yake acikin d'akin yarasa abinyi
Tinani yake idan yabar yarinyan nan taci bulus kenan, n wayasan abinda zata masa agaba tinda ya fahimci kunne qashi ke greta
******
Jin shiru2 har fiye da 20mins batasake jin motsinsa ba, hakan ya tabbatar mata ya bar wajen
Hakan yasa hankalinta ya d'an kwanta, bedroom nata ta shige ta canza kaya, wata simple gown tasaka marar nauyi
Falo ta dawo tafara kwashe kayan data zuba, tana kaiwa kitchen
Sai data ajiye Komai a muhallinsa.

Tsayauwa yayi akanta, cikin gadara da isa yace kingama boyen naki marar kunyan qarya

Tana jinsa amma bazata iya masa maganaba, dan wani irin ciwo takeji tin daga kafafunta har kanta

Ganin bata kulashiba, yace oh nizaki rainama hankali kinaji ina maki magana bazaki amsaba

Nanma bata kulashiba, azuciye ya fincikota, aiko datasa wata uwar qara , take ta sanqame awajen

Yace waw that's good, lalle kin iya dramer to gara ki tashi inba haka ba funishment naki ninkuwa zaiyi

Dan atunaninsa likimo tamasa

Hannuunta ya damqe cikin mugunta yace zaki gane bakida wayyo... Maganarsa ce ta maqale jin hannun asake

Tsuramata idanu yayi Da kyau, nanfa abin ya bashi tsoro dan inba kuskure yayi ba kamar bata numfashi

Subhanallah shine abinda ya furta, a rud'e yace ke, ke tashi niba abinda zan maki

Nan ya kama jijiyar hannunta nan ya fahimci suma tayi

Ai baisan sanda ya saka hannunsa biyu ya d'agota cid'ak ya nufi d'akinta

Cikin sauri ya kwantar da ita akan bed ya dawo kitchen, ruwa mai sanyi ya dauka sannan ya dawo dakin

Yanda ya barta amiqe haka yadawo ya sameta

Balle murfin bottle d'in yayi ya yayyafa mata ruwan, amma bako alamun ruwan ya shige ta

Ya salam shine abinda ya furta, tsoronsa kada wani abu ya sameta yasan Daddy bazai yafe masaba

Hankalinta ya matuqar tashi sosai, sauran ruwan ya juye mata akanta nan taja wani dogon numfashi

Alhamdulillah shine abinda ya furta, amma kuma sai yaga sai murd'e2 da shure2 takeyi, tana kuma riqe da cikinta

Matsowa yayi kusa da ita cikin husky voice nasa yace meye haka kikeyi, ko wani abu na daminki ne

Sai anan ta bud'e idanunta ahankali jin muryarsa, nan tafahimci ad'aki take, mai makon ta amsa masa sai ma hawaye dakebin fiskanta

Cikin takaici yace ana maki magana bazaki amsaba sai kifara mun kuka, idan bazaki mun maganaba ke kika sani ni tafiyata zanyi

Ganin sai wani miqewa take hannunta akan mararta kuma batai maganaba sai uban hawaye dake ambaliya afiskanta

Sanin taurin kanta, zaiyi wuya tayi magana inhar ahakane, zuciyarsa ta bashi shawara ya tambayeta cikin sigan lallashi ko zata fad'i damuwanta dan tabbas akwai abinda ke daminta

Kada wani abu yasami yar mutane

Cikin sigan lallashi, ya tausasa murya, umm pls talk to me mana, mene ke damunki, ina ke maki ciwo?

Da kyar ta iya cewa cikina, qafana kaina sai takuma fashewa da kuka

Is ok, ya isa haka umm, kiyi shiru zai bari, shiru yayi yana nazarin ta ahankali yace dama yana maki haka ne ko wannan time dinne yamaki haka

Girgiza kanta tayi, yace yana maki kenan

Nanma nodding kanta tasake masa

Ok to barin muga sai nasamo maki magani ko, hannunsa yasa aqasan marar ta yadan danna, dayan gefen yasake dannanwa

Nan tasa qara, is ok nabari dazafi ko

Barin zo, kiyi haquri yanzun dan dawo ko

Cikin sauri ya fice, da mugun gudu ya figi motarsa, wani babban phermacy ya shiga nan ya had'o mata magani da allurai

Har yazo zai fita, sai kuma ya dawo baya yana tunanin yasaya mata pad

Wata zuciya tace masa, ba girmanka bane ka tsaya sayan pad, pad d'inma ma wata qaramar yarinya

Juyawa yayi ya sayi dika roll din dan yanzu baida lokacin tunani sabida halin daya barta

Dasauri ya shiga mota, ya nufi gida, cikin sauri ya zari ledan maganin ya shiga cikin gida

Direct d'akinta ya nufa, agalabaice yasameta har ta fita ahankalinta

Baiwata wataba yaja ruwan allura, guda biyu ya mata daya na bacci daya na ciwon ciki

Ahankali ciwon ya fara sauqa, har tadawo hayyacinta

Ganin ta tsura masa idanu tana kallonsa, yace kinsamu sauqi, daga kanta tayi

Yace ok to ga pad nan ki tashi kishirya jikinki ko

Yunquri tayi zata tashi amma sai takasa dan dik jikinta ciwo yake mata

Kare mata kallo yake sai anan ya lura d kayan jikinta, wani tunanine yazo masa, nan yayi saurin kawardashi


Hannunsa ya miqo mata yace riqeni kitashi dan baqaramin tausayi ta basaba

Daganinta ba tambaya, taji jiki lokaci 1 dik tayi wani iri

Ganin zata bata masa tym kawai ya d'agota, kiris ya hana ya saketa ta fad'i sabida wani shork da yaji tin daga yatsan qafarsa har kansa

Cikin sauri ya matseta ajikinsa dan kada ta fad'i, itama sabida batada qarfi sai takuma lafewa ajikinsa

Hanyar toilet ya nufa, ahankali tace zan dau abu acan ta nuna sif da hannunta

Baiyi maganaba sai juyawa da yayi, budewa tayi cikin kunya ta dauki pants

Shima baice komaiba ya wuce toilet da ita, ajiyeta yayi yace ina zuwa

Daki ya dawo sannan ya miqo mata pad din,oya kishirya kizo kisha magani yace da ita

Ganin idanunta sai lumshewa suke alamun bacci yasa yadanja wani siririn tsaki, taimaka mata yayi tayi wanka, sannan ya fice yana cewa 3mins nabaki kishirya

Yana tsaye abakin toilet yaji alamun bude qofar, tana bud'ewa kamar anhankad'o ta, ta taho zata fad'i



Cikin sauri ya riqota ta fad'o jikinsa, lumshe idanunsa yayi kafin ya dagota har kan bed ya kwantar da ita

Nan ya lura ashema bacci tayi, girgiza kansa kawai yayi yace rikicecceciya daga allura sai bacci ashema jininki bayada qarfi, rikici ne kawai

Qare mata kallo yake daga ita sai towel iyaka cinyanta, dik ya jiqe da ruwan jikinta

Ahankali ya miqe ya nufi sif dinta inda ta bude shima nan ya bude cikin saa yaga sleeping dress dinta

Wata coffee doguwar riga marar nauyi, ya dakko yadawo, warware towel din yayi zai samata rigan nan idanunsa suka sauqa akan qirjinta dasuke atsaye cak

Qura idanu yayi dikda qanqantarsu amma fa sai yaga sun burgeshi

Baisan lokacin daya kai hannunsa kaiba wani yanayi yaji sabo da baisan yadda zai fassaraba

Nan take idanuwansa suka canja launi, jikinsa ya mutu, wani abu yaji yana fizgarsa, lokaci guda yakai bakinsa

Nanfa yafara birkicewa, ga lallausan fatarta data sha gyara, ga wannan fitannanen qamshi dake fita daga jikinta, su suka qara shagaltar dashi har yamanta wacece akusa dashi

Lokaci guda ya matsa kamar an tsunkuleshi, da kyar ya saka mata rigar ya miqe

Ahankali yake takawa sabida illahirin jikinsa amace yake, wani kasala yaji ya saqqo masa da baisan dalili ba ga wani irin feeling dake taso masa ahaka ya fice ya nufi d'akinsa.......
.

Yana shiga falonsa, zama yayi akan cussion, hannunsa ya nutsa acikin lallausan gashin kansa

Cikin jin haushin kansa yake magana, yanzun mene na aikata ma kaina, meyasa zanyi haka why why

Wani irin zogi da zuciyarsa kemasa ga kuma wani irin mugun feeling dayake ji su suka saka idanunsa sukayi jazur kaman gauta

Tunani yake yanzun shikenan yagama jama kansa raini kenan, gashin dama tagama rainashi kuma haka ya faru ya Kenan

Wani abune yaji ya taso ya tokare masa qirji, ji yake inama yana da halin da zai dawo da lokaci baya da bai bari har zuciyarsa ta rinjayesaba

Shiru yayi kawai dan baida mafita, amma ya yanke ma kansa kawai bazai kuma shiga inda takeba baran tamasa abinda zai sakashi ya aikata abinda zaiyi dana sani dan bazai dauki rainiba

Wata zuciyar tace kawai ka rabu da ita amma kada kad'aga mata qafa dan kada ta rainaka, tinda bata cikin hankalinta batasan maiya faruba so kada ka nuna mata wani abu ya faru

Sai anan yaji hankalinsa ya d'an kwanta amma bai daina jin tsanar kansaba

Ya jima azaune awajen har bacci yayi gaba dashi

Bayan yayi sallar magriba ya sauqo down stairs, kiran wayar abdu yayi yace ya shigo ya aikesa

Dan yau baya cikin mood mai dad'i shiyasa ko son fita baiyi

Kud'in abincinsu ya bashi as usual, harya juya zai fice sai ya tuna da waccar yarinyan dake kwance

Kuma ga sauran alluranta da baa mata ba, ya kamata sai taci abinci da amaata

Tsaki yadanyi ganin tazame masa damuwa, kamar baiso yace Abdu

Dawowa yayi cikin sauri gani oga, kudi ya sake miqo masa ga wannan kabiya ta bauchi club ka karbo gas meat da kaza

Karb'a yayi yace to oga sannan ya fice

Sai da yayi sallan ishai ya danci wani dan gaba 1 bai shaawan Komai sannan ya fara tunanin yazai da waccar yarinyan ya mata nocking ne ya wurga mata abincin ita ta sani

Maganintafa wata zuciyar ta tambayesa, tsaki yaja sannan ya dauki ledar ya fice


********
Fauziyyah kuwa tinda tafara bacci ba ita ta farkaba sai da akayi sallan ishai, ahankali tafara bud'e idanunta har ta wartsake tass

Yunqurawa tayi ta tashi zaune amma sai taga wata riga ajikinta wadda bata tab'a sawaba

Tinani take taya tasaka wannan rigar, shiru tayi takasa tuno Komai tace toh wazai samun kawai nina saka mana abina

Yunqurawa tayi ta tashi tsaye haba nan taji cikinta yayi wani murd'awan yunwa

Daurewa tayi ta nufi toilet tasake wanka, sannan ta canza kaya izuwa riga da zani na courtdivoir mai kalan ruwan zuma

Dikda ba kwalliya tayiba amma tayi kyau tunani take taje tasha koda tea nema Inyaso sai tadafa indomie taci

Ahankali ta riqe handle d'in qofar zata bud'e kawai taji gau an turo qofar anbige mata kai

Cikin sauri ta dafe kanta tana cewa wash Allah na

Qarasa shigowa yayi ya maida qofar ya rufe, ko kulata baiba ya wuce kan resting chair ya zauna, cikin had'e rai yace keh zonan

Ko kulasa bataiba sabida haushi taya ya buge mutum ko Sannu bazai iya fad'a masa ba sannan ya hau wani kiran gadara

Cikin d'aga murya yace keh wlh idan nafice bazankuma bi takanki tinda ciwon ajikin kine ba nawaba

Turo baki tayi tana qunquni to ni sunana keh ne, ai dai bansan dani kake ba, ahaka har taqaraso gabansa

Dubanta yayi yace me kikace, sarai yaji abinda tace kawai so yake yaji mai zatace agabansa zata mai2 ta ko zata doje


Sake turo baki tayi, tace ni bance komaiba fa

Bata ankara ba taji ya kai hannu ya buge bakin da qarfi, yace marar kunyan qarya kisake mun rashin kunya kigani sai na fasa wannan bakin wawiya kawai yaja tsuka

Allah ya isa tafad'a amma acikin zuciyarta, kaman ya jita yace me kikace

Ni bance wani abuba, yace ai sai dai kifad'a acikin zuciyarki

Ledan hannunsa ya turo mata gashi only 10mins nabaki kici ki karb'i maganinki dan inada abinyi

Tsurama Ledan idanu tayi kuma bata d'auka ba, afusace yace ke kinsan Allah ko bakiciba dole ki karbi maganin nan dan bazaki mun asarar kudi ba, gara ma kici inkinqi kece zaki wahala ni baruwana

Ayatsine tajawo ledar dan kada yace ta damu, amma azahiri taji dad'i sabida dama wata baqar yunwa takeji

Bud'e ledar tayi, wata gashashsheyar kaza tagani tasha gashin oven nan yawunta ya tsinke, dan Fauziyyah ba bayaba wajen kwad'ayi, sai data yago zata kai baki ya buge hannun

Dago da idanunta tayi tana masa kallon meye haka

Yace to kwad'ayayya kin sauqe idanun kosaina tsokanesu, ba wannan yakamata kiciba, ki bud'e d'ayan Ledan

Wani haushinsamne ya kamata, haka ta bud'e dayan ledar, gas meat tagani, saima taji tafi shaawarsa sabida d'an romon dake jiki

Nan tafaraci abinta hankali kwance tama manta dayana wajen

Wayarsa yake dannawa, amma hankalinsa na akanta yadda yaga takecin naman tana lasan romon shiya basa dariya a zuciyarsa

A zuciyarsa yace au ashe kwad'ayayyace dubeta sai kace kura

Dago kanta tayi dan taji ajikinta kamar ana kallonta, suna had'a idanu ya wani tsuke fuska yace ke idan kin qoshi ne kitashi ki karbi alluranki dan inada abinyi kada kib'atamun lokaci

Zaro idanu tayi tace me kace, miqewa yayi yana cewa abinda kikaji nace

Cikin tsoro tace sai kanemo wadda zakama allura badai niba

Sai kiyi kuma dan sisi na bazaiyi ciwon kaiba garama kitsaya if not kezaki sha wahala idan tabaci

Cikin tsiwa na qarya dan tsoron gaske ya rufeta sabida aduniya ba abinda ta tsana take kuma tsoro kamar allura

Tace to nina saka ka kashe kud'innaka, kawaifa ni ba alluran dazaka mun mugu kawai

Yace haka kikace to banga abinda zai hana namaki alluran nan ba, ko sauraronta baiba ya d'au ledar maganin

Sirinji ya d'auko ya fara jan ruwan alluran

Ganin dagaske yake yasa tafara tunanin taya zata kwaci kanta dan wannan mugun ba tantama sai ya zurkud'amun wannan shegiyar alluran.........
.

Yana gama jan ruwan alluran, ya nufota gadan2

Aifa nan ido ya raina fata, cikin muryan tausayi tace dan Allah ya Alamin kayi haquri wlh tsoron allura nake, kuma ko agida baa mun

Cikin tsukewar fuska yace to ainan ba gidanku bane, so kada kijama kanki dogon ciwo dan wlh sai anyi alluran

Jin abinda ya fad'a kawai sai hawaye shar suka fara zuba afiskanta

Ko ajikinsa saima Matsowa daya sakeyi, cikin rawar murya tace pls mana ya Alamin ka kyaleni wlh gara kamun duka akan kamun allura

Yace au kinfison dukan, cikin sauri tace eh nafiso

Wani Murmushin mugunta ya sakeyi yace eyyerh sai kuma abinda bakison zanmaki ba

Oyah juya, ko motsawa taqiyi baran ta juya yace wlh idan na caunting 3 baki juyaba matseki zanyi da qarfi

Ek(1), doo(2),  yana cewa tin(3), kawai ya riqo hanneyenta, aiko da iyaka qarfinta tafara fizge2, ko sauraranta baiba ya riqe hannayenta da hannu 1, amma sai mutsu2 take

Hannunta tasamu ta fizge, ta shiga jikinsa ta cukuikuyesa, gagam ta maqalesa tana cewa nika kyaleni ko dole ne tinda nace banso

Wannan shegen shork d'in yaji ta ko ina yana ratsashi, gashi sai qara maqalesa take dik ta dabaibayesa da shegen qamshin jikinta mai matuqar kashe masa jiki da haifar masa da kasala

Jin tana neman tayar masa da hankali yasa iya karfinsa ya b'anb'areta daga jikinsa, ya d'auketa cak ya d'aura akan gado

Danneta yayi yadda ko motsi takasa, batayi auneba taji ya zurkud'a mata allura

Wata uwar qara ta danna lokacin dataji shigar alluran, shiko yana gama mata ya miqe ya d'au wayarsa yayi hanyar fita

Wani kuka tafashe dashi tanajin zafin wajen, sai daya kai bakin qofar fita sannan ya juyo yace ga maganin nan inkin gadama kisha inkinaso kibari damuwarki

Cikin kuka tace eh d'in kuma bazanshaba mugu azzulumi, Allah ya isah banyafeba

D'aga kafd'arsa yayi irin idon't care nan yayi waje abinsa

Itakuma tana nan tana kukanta har bacci yayi gaba da ita


******
Papa kuwa bedroom nasa ya wuce, toilet ya shiga ya watsa ruwa, boxer kawai yasaka ya fito falo

Amma dik atakure yakejinsa tinda waccar fitinanniyar yarinyan ta rugumesa dik yakejin wani yana yi, shi yarasa wannan wace irin damuwace tazamar masa

Ta shigo rayuwarsa ta takuresa, ga wani yana yi datake haifar masa adik lokacin da suka kusanci juna

Tabarsa ya jawo ya kunna, nan danan ya zuqe kara 1, lokaci qanqani ya turniqe wajen da hayaki wane anhura wutar damina

Amma dik da irin shan daya mata baiji hankalinsa ya kwanta ba, sam sabida haka ya balle murfin wine nasa ya kafa kai, lokaci guda yafara jin natsuwa

Kwanciya yayi awajen, yanajin dik samywarsa ta yaye, yana nan awajen har 11 shiba bacci ba, bakuma ido biyuba

Nidai mmn Faty nace Allah ya shirya

******
Kwanan Fauziyyah hudu period nata ya d'auke amma tin ranan farko cikin bai sake ciwo ba, haka bata sake saka papa a idanunta ba

Ranan da aurensu ya cika sati biyu, kuma monday mai zuwa papa zai resuming office, aranan da safe Daddy ya kirasa awaya

Hello Daddy ya gida, yacema Daddy Bayan ya picking call d'in

Lfy lau son, ya daugther inlaw na

Sai daya ya tsine fuska sannan yace fine Daddy

Daddy yace haba son saina roqi a kawomun yar tawace naganta

Toh Daddy nikuma nahanata zuwane, ka turo driver ya kaita mana

Daddy yace driver kuma kai me kake da bazaka kawota ba

Haba Daddy nadaukota amota ta, amatsayinta nawaye kenan har tashigarmun mota kawai to zansa akawota tinda ka matsa

Daddy yace Alamin wai yaushe zakayi hankaline, kodai baka cikin hankalinkane, toh koma yaya ne zuwa yamma ka kawomun ita kuma da kanka that's all, yana fad'in haka ya kashe

Itakuma tana tashi tayi wanka tayi breakfast, sannan ta sauqo down stairs dan tad'an gyara wajen

Sai data gama ayyukanta tsaf, har data wuce sai kuma ta kalli falon papa tace dan Allah badan halinkaba barin gyara maka

Tana shiga kuwa da wannan kyakykyawan photon nasa taci karo, murmushi tayi dan haka kawai wannan photon yake birgeta

Tagama gyarawa ko ina sai sheqi da qamshi yake, tana fitowa taci karo da papa y saqqo kuma ita yake nema dan yayi ta norcking qofar ta baiji motsin ta b

Qaremata kallo yayi, tana sanye da wani swiss army green colour da milk ya mata kyau sosai, amma shi haushima ta basa azuciyarsa yace dubeta kamar yar baby

Yi tayi kamar bata gansaba tazo data wuce shi, hakan ya qara b'ata masa rai, cikin sauri ya saka hannunsa ya riqo mopper dake hannunta ya dawo d ita baya

Tace lfy malam meye haka

Duban walaqanci yamata yace bansaniba kuma ubanme ya kaiki falona

Tace oho nima bansan niba inhar bakasan me ake da wannan ba, ta nuna masa moppern hannunta

Yace ni kike fad'a ma haka ina tambayarki, wani wawan rankwashi ya zuba mata akanta

Tace me Namaka zaka rankwasheni, yace d more bazaki daina mun fitsaraba d more bazan daina dukankiba yar qauye kawai mai kamada mayu

Tace nicema kai, bata qarasaba ya doke bakin ya kuma qara mata rankwashi, sannan yace kikuma shirya da yamma muje gida amma wlh kitabbatar kinyi wanka dan bazakishiga mun mota da qazanta ba qazama kawai yana kaiwa nan ya wuce ta abinsa

Shiru tayi tana tunanin mai ya Alamin yakeji da shine kam yake mata irin wannan walaqancin......
.
Shiru tayi awajen tanajin wani d'aci aranta

wasu hawayene masu zafi suka zubo mata

gogewa tayi da bayan hannnunta cikin sauri ta haura side nata

tana shiga falonta tafashe da wani irin kuka mai ban tausayi wadda itama batasan dalilin yinsaba

sai datayi mai isarta sannan ta lallami kanta tayi shiru

dikda damuwanta yananan maqale a ranta amma kashi hamsin cikin darii ya ragu

Bayan tayi sallan laasar tayi wanka, ta tsantsara kwalliya,cikin wata jar super,mai ratsin fari da baqi

kwalliya tayi sosai wadda tinda tazo gidan batai irinsa ba

Wani danqareren gwal tasaka na cikin kayan aurenta,sannan ta feshe ko ina na jikinta da turaruka mmasu qamshi

baqin takalmi tasaka hadi da baqar jakarsa,sannan ta yafa wani black veil ,habawa sai wadda yagani ko maqiyi sai dai yayi shiru badai yace bataiba

Down stairs ta saqqo tazauna gudun yace ta bata masa lokaci

tana zaune fiye da 20mins kafin ya fito,tinda taji takunsa tasunkuyar da kanta dan tin abinda yamata dazuma bata huce ba,kuma bata qaunar ganinsa kawai ba yadda ta iyane

Sanye yake cikin qananun kaya as usual, black troser n white shirt mai layin baqi ,idanunsa sanye cikin wani baqin glass ,wasu baqaqen covers ne aqafarsa masu tsadar gaske, suman kansannan sai sheqi yake alamun yasha gyara,sai wani uban qamshi dayake zubawa ,gaskiya papa qarshene dan haduwa ya hadu ,shikansa shiyasa yakeji da kansa

qare mata kallo yayi tsaf ta cikin glass ,yana nazarin ta,amma sai ya tabe baki ,yace jibeta yadda tayi kamar gaske

qarasowa yayi wajen datake ,amma ko magana bai mataba ya wuce hanyar fita

ganin baikulataba yasa itama tai kamar bata gansaba

sai daya kai baqin qofa ,sannan ya juyo fiska ahade yace keh idan bazakiba nayi tafiyata,ko kina tunanin zanfita na jiraki ne

cikin rashin kula tace ayyah ai banga wucewarka ba baran maganarka

hakan yasake shaqarshi waima bataga wucewarsaba, toh kiqara 2mins kiga wlh barin jiraki ba yanafadin haka ya wuce

wani wawan tsaki taja ,afili tace aifa dan wajen momcy zamuje aida ba inda zani

haka ta fito ,lokacin yana qoqarin shiga mota,gidan baya ta bude zata shiga

wani mugun kallo ya bita dashi ,yace cemaki akayi ni driver ne mai daukar mutane

tace nibanceba,yace toh ki rufemun mota kidawo gaba ko kikona gida ,yafi maki sauqi

turo baki tayi ,tace komai sai anyima mutum masifa mtss,yana kallon bakinta amma baidaiji abinda taceba

ko kulata baiba ,yatada mota,ganin dagaske tafiya zaiyi ta bude motar tashigo

haba wani sanyi da qamshi suka daki hancinta ,lumshe idanunta tayi tana jinjina haduwa irinta papa,moatarsa ma abin shaawa komai nasa unique abinsa

shiyasa yake walaqanta mutane son ransa,dubi yadda masu gadi kemasa adawo lfy kamar su kwant masa amma ko yasan sunayi Allah ya shirye da wannana halayen nasa

yana fitowa layinsu zai sha kwana nan sukayi clashing da TJ ,gefen hanya ya sauqa yayi parking,fitowa yayi ya barta aciki

TJ ma parking yayi ,yana fitowa papa na qarasowa,abinda suka saba da sun hadu shi suka fara suka kashe hannu

TJ yace man kabuya kawai abinka ,meye duniyarma

Papa yace kaidai bari wlh naso naleqaka so bansami damaba

TJ yace ina zaka sami dama tinda yanzu kasamu duniya

bata fiska papa yayi dan ya fahimci inda maganar ta dosa,kaifa baa maganar arziqi dakai sai kabatawa mutum rai


TJ yace nikuma anyi walqiya tahaska ba ,nifa ba abinda zaka fadamun yanzu tunda ashe ni kake mayarwa dan iska

papa yace bazaka ganebane , TJ yace nayarda bazan ganeba ashe shegen kaya kanaso kanaiwa kasuwa,kuma banda iskanci harnima saika rainamun hankali

cikin takaicii papa yace to anrainmaka hankalin sai yaya tinda kai bazaka ganeba koda anmaka bayni

TJ yace niko nagane tinga zahiri nagani ba a bakiba

papa yace nizan wuce sai munhadu monday ma zan resuming office ,inaga idan nataso zan leqoka

baikaiga bashi amsa wayarsa dake aljihunsa tafara ruri, saida yagama wayar sannan ya dubi papa yace ok ba matsala Allah kaimu ,kagaida madam kacemata insha Allah zanshigo na musamman

papa yace kana iya zuwa kafada mata dakanka,amma azahirii dama yana gudun kada yace bari yaqarasa wajenta ,dan bai sancewar tabama cikin motaba dake glass din tintic ne

TJ yace daga baya kuma,kasan dawace nayi waya yanzun

papa yace ina zan sani baban kaya,mai buhu2

yace toh batawa bace jarababbiyar yarinyar kace ,jammy ,baicin nasanar mata kayi aure shine yanzun takirani wai takiraka baka picking ba akan zata fada maka tashigo gari jiya

papa yace wayar tana mota barin zan calling nata back

TJ yace kada kabatawa kanka lokaci wlh karabu da mata yanzu ,dan kasamu dik abinda ake nema saura mu yan baya Allah yabamu irin naku

takaici yasa bai ko kulashiba ya wuce yace Allah yasa kagane


。。。。。

Fauziyyah tana zaune kamar tafita ta tafi takeji,tsabar tagaji sai taji wayarsa tana ringing

matsowa tayi taga waye ke kiransa, taga Jammy arubuce ,tabe baki tayi tace wahala tasameki dakike bin wannan

bada jimawaba ,ya shigo ko kallo bata isheshiba ,sai daya tada motar ya hau hanya sosai sannan ya dago wayarsa yafara dialling no Jammy


Hello, baby ya akayi batadaiji me akaceba yace umm bani kusa da wayar ne ,so ya hanya

batakumajin mai akacw ba sai taji yace ba matsala sai goben ,uhum bye


aranta tace itama kenan bazaa sake mata fuskaba ,daga haka ta juyar da kanta bata sake bi takan saba har suka iso


basu suka dawoba har bayan ishai, inda taji kamar kada tadawo sabida yadda daddy da momcy suka nuna mata qauna

dazasu tafi daddy ya bata kudi masu yawa ,da kyarma ta karba

momcy kuma ta bata dambun naman zabbi cikin wani madaidaicin bokiti

tunda suka shiga mota ba wadda yama dan uwansa magana har suka iso gida

tana fita ta bude gidan baya zata dau bucket data ajiye ,yace keh meye haka zaki budemun mota

tace na bude tinda ajiyata zan dauka ,yace toh kwadayayya kikamun rashin kunya nazubar wlh

ko kulasa bataiba saima daukan abinta datayi ta wuce ciki.....
.

Yana fitowa ya hangi su Abdu suna hira tare da masu gadi,sai alokacin ya lura da Abdu ke zaune,sam lokacin daya wuce bai lura dashiba

dafe goshinsa yayi sakamakon tunawa dayayi yau bai bada kudin abincin darensuba

gashi har pass 8,wucewa yayi ciki aransa yace tinda asanadinki mukayi dare har haka tafaru wlh sai kinmasu girki dan bamai fita neman abinci at this tym

Direct site nata ya wuce ,gam gam yaketa buga mata qofa

itakuma tana shiga tafara rage kayan jikinta dan tayi shirin bacci tinda tayi sallah

ganin bugun bana hankali bane yasa tayi saurin zura wata yar yaloluwar riga ta fito

tana budewa tace wai meyene kaketa damina kam daga shigowata

aiko tana fitowa idanunsa kyar akan qirjinta wadda babu ko bra dan tariga da tacire, gashi rigar kana ganin jikin mutum ita kawai ganin yadameta yasa ta zura rigar ta fito

ganin tafito tana kuma masa magana amma bai amsata ba,

Wani qayataccen murmushi tamasa, tace am sorry kafin tajanye jikinta

wani dadi na musamman yaji muryarta take dashi,shima ahankali yace no brobs sannan ya wuce wajen zamansa ya zauna

wannan yarinyar kuwa tunda papa ya zauna take satan kallinsa,cos taji nan take ya birgeta har taji zuciyarta ta kwadaitu da inama yazama mallakinta aida tasami mijin nunama saa

shima acikin zuciyarsa haka yake tunani lokaci guda yaji tamasa aransa,kuma haryaji shaawan aurenta dan tamasa dari bisa dari, kuma yanayinta yayi daidai da kalar matar,dayakeso

juyowa yayi yasake kallonta akayi saa kuwa itama shitake kallo,lokaci guda,suka sakarma junansu murmushi mai qayatar da xuciya

sai anan yamata kallon tsaf,farace ba har canba danma ya hadu da mayuka da hutune, tanada round face idanuwanta yan dadaidai,hakama batada dogon karan hanci,sai dan qaramin bakinta amma awaye take sosai kuma daganinta yar passion ce lura da kayan jikinta da kuma dakuma yananyin fiskanta

kuma daganinta, doguwace,qirjinta acike sosai dan sun ciko riga, ahankali ya sauqe idanunsa qasa

shiru dikkaninsu sukayi bamaiwa dan uwansa magana amma kuma kowa yanason yasake jin muryan dan uwansa

dahaka ahankali har dai magana ya shiga tsakinsu,papa ya tambayeta a ina takeda zama

sai data wani juya idanuwa cikin yanga tace ita yar nijer ce karatu ya kawota dingapore amma yanzun tagama gida zata koma da zama,kuma iyayenta a kaduna suke

cikin gamsuwa ya kada kansa yace kinga nima dan nijer ne ina zaune a garin bauchi nan ya fada mara abinda ya kawosa singapore

tace ah kacemun kai babban mutum ne,murmushi yayi yace aa kedai kike big girl

dik sukayi dariya,salon matan da suka waye tawani lankwadhe kai ashagwabectace bankumaji sunan Dr ba

hakan datayi tasake kasheshi dan baqaramun birgesa salon yanganta yakeba,anatse yace MUHAMMAD ALAMIN

waw nice name gaskiya sunanka mai dadi da kyau kamar yadda kake

murmushi yayi yace haka ko

nodding kanta tayi tacr yeah,yace thanks

ammafa nibaki fadamun sunankiba

tace eyyer nadau baka buqatar sani shiyasa amma tunda kana buqata sunana JUHAINA

JUHAINA ya maimata ahankali dan sunan yamasa dadi sosai yace swt name

tace thanks Dr Ameen

yace ur wlcm ,nan sukata hiransu kamar sun saba inda juhaina ta ringa yimasa hira cikin janhankali ,shikuma sai biye mata yake dan kawai shiyagama yankema zuciyarsa yasami matar aure

sai da suka sauqa a Abuja sannan suka exchanging contact nasu na nijer, a abuja sukayi sallama inda tashiga jirgin KD,shikuma ya shiga na BH

Daddy da momcy da didi niima sune sukaje airport taransa,
suna isowa jirginsu na sauqa lokacin misalin qarfe shadaya na safe dan sauqar safiya sukayi a abuja

Papa nahango cikin fararen suit,wanda suka matuqar karban jikinsa,komai na jikinsa farine hadda takalman qafarsa farare tass

yana saqqowa didi niima dasauri taqarasa wajensa ta rungusa tace oyoyo bross,shima cikin murnan ganinta yace oyoyo swt sis i miss so much

nan suka qaraso wajensu daddy ,ya rungumesa yace miss u son,shima yace miss u daddy

momcy ya rungume yace miss a lot momcy,tace miss u too my dear daganan driver ya saka kayansa a mota suka nufo gda

direct gidan daddy suka wuce,afalo suka yada zango inda suka fara hirran yaushe gamo

nan masu aikin gidan kowa yazo ya gaisheshi,sai dai baiga wannan villager ba,aransa yace Allah yasama batanan

momcy tace son kashiga side naka angyara sai kayi wanka kaci abinci ko

yace ok momcy wlh agajiye nake sosai zaman jirgi ba dadi dik takurane

daddy yace idan kayi wanka saika dan wartsake ai

miqewa yayi ya wuce side nasa nada nacikim gidan

yana shiga yaji wani qamshin dadi ko ina agyare tsaf,toilet ya wuce dan ya watsa ruwa

momcy kuwa papa na wucewa ta nufi dakin fauziyyah azaune tasameta tana kallon cartoon,murmushi tayi ganin yadda fauziyyah tayi balain kyau yadda ba namijin da zai ganta baiji....ba

ganin momcy yasa tayi murmushi tace momcy banji shigowarkiba hankalina na akam TV

momcy tace never mind daugther ,kije kidauki abincin papa kikai mads side nasa ,amma wataqil yana wanka so kijirasa ya fito saiki masa sannu dacdawowa ko

cikin girmamawa tace to momcy ,amma barin dauko hijab dina

momcy tace wani hijab kuma abu dik cikin gida ko dan kwalima banyarda kisaba tinda kayan bamai dankwalibane

cikin jin kunya tace toh sannan ta fice

kitchen ta shigavta dauko babban tiren da aka hada abinsa ajai ta wuce ta wuce ta nufi side nasa

falonsa ta shiga amma shiru ba kowa,sai ta wuce

.
Wani qayataccen murmushi tamasa, tace am sorry kafin tajanye jikinta

wani dadi na musamman yaji muryarta take dashi,shima ahankali yace no probs sannan ya wuce wajen zamansa ya zauna

wannan yarinyar kuwa tunda papa ya zauna take satan kallonsa,cos taji nan take ya birgeta har taji zuciyarta ta kwadaitu da inama yazama mallakinta aida tasami mijin nunama saa

shima acikin zuciyarsa haka yake tunani lokaci guda yaji tamasa aransa,kuma haryaji shaawan aurenta dan tamasa dari bisa dari, kuma yanayinta yayi daidai da kalar matar,dayakeso

juyowa yayi yasake kallonta akayi saa kuwa itama shitake kallo,lokaci guda,suka sakarma junansu murmushi mai qayatar da xuciya

sai anan yamata kallon tsaf,farace ba har canba danma ya hadu da mayuka da hutune, tanada round face idanuwanta yan dadaidai,hakama batada dogon karan hanci,sai dan qaramin bakinta amma awaye take sosai kuma daganinta yar passion ce lura da kayan jikinta da kuma dakuma yananyin fiskanta

kuma daganinta, doguwace,qirjinta acike sosai dan sun ciko riga, ahankali ya sauqe idanunsa qasa

shiru dikkaninsu sukayi bamaiwa dan uwansa magana amma kuma kowa yanason yasake jin muryan dan uwansa

dahaka ahankali har dai magana ya shiga tsakinsu,papa ya tambayeta a ina takeda zama

sai data wani juya idanuwa cikin yanga tace ita yar nijer ce karatu ya kawota singapore amma yanzun tagama gida zata koma da zama,kuma iyayenta a kaduna suke

cikin gamsuwa ya kada kansa yace kinga nima dan nijer ne ina zaune a garin bauchi nan ya fada mata abinda ya kawosa singapore

tace ah kacemun kai babban mutum ne,murmushi yayi yace aa kedai kike big girl

dik sukayi dariya,salon matan da suka waye tawani lankwashevkai ashagwabe tace bankumaji sunan Dr ba

hakan datayi tasake kasheshi dan baqaramun birgesa salon yanganta yakeba,anatse yace MUHAMMAD ALAMIN

waw nice name gaskiya sunanka mai dadi da kyau kamar yadda kake

murmushi yayi yace haka ko

nodding kanta tayi tacr yeah,yace thanks

ammafa nibaki fadamun sunankiba

tace eyyer nadau baka buqatar sani shiyasa amma tunda kana buqata sunana JUHAINA

JUHAINA ya maimata ahankali dan sunan yamasa dadi sosai yace swt name

tace thanks Dr Ameen

yace ur wlcm ,nan sukata hiransu kamar sun saba inda juhaina ta ringa yimasa hira cikin janhankali ,shikuma sai biye mata yake dan kawai shiyagama yankema zuciyarsa yasami matar aure

sai da suka sauqa a Abuja sannan suka exchanging contact nasu na nijer, a abuja sukayi sallama inda tashiga jirgin KD,shikuma ya shiga na BH

Daddy da momcy da didi niima sune sukaje airport taransa,
suna isowa jirginsu na sauqa lokacin misalin qarfe shadaya na safe dan sauqar safiya sukayi a abuja

Papa nahango cikin fararen suit,wanda suka matuqar karban jikinsa,komai na jikinsa farine hadda takalman qafarsa farare tass

yana saqqowa didi niima dasauri taqarasa wajensa ta rungusa tace oyoyo bross,shima cikin murnan ganinta yace oyoyo swt sis i miss so much

nan suka qaraso wajensu daddy ,ya rungumesa yace miss u son,shima yace miss u daddy

momcy ya rungume yace miss a lot momcy,tace miss u too my dear daganan driver ya saka kayansa a mota suka nufo gda

direct gidan daddy suka wuce,afalo suka yada zango inda suka fara hirran yaushe gamo

nan masu aikin gidan kowa yazo ya gaisheshi,sai dai baiga wannan villager ba,aransa yace Allah yasama batanan

momcy tace son kashiga side naka angyara sai kayi wanka kaci abinci ko

yace ok momcy wlh agajiye nake sosai zaman jirgi ba dadi dik takurane

daddy yace idan kayi wanka saika dan wartsake ai

miqewa yayi ya wuce side nasa nada nacikim gidan

yana shiga yaji wani qamshin dadi ko ina agyare tsaf,toilet ya wuce dan ya watsa ruwa

momcy kuwa papa na wucewa ta nufi dakin fauziyyah azaune tasameta tana kallon cartoon,murmushi tayi ganin yadda fauziyyah tayi balain kyau yadda ba namijin da zai ganta baiji....ba

sanye take cikin qananun kaya riga da skert yan ubansu,coppee brown masu adon duwarwatsu,sun matuqar yimata kyau, kantannan yasha kitso saiya sake fito da kyan fiskanta

tasaka pink janbaki,tayi kyau iya kyau kaman ka dauketa ka gudu,ga wani qamshi na musamman dake fita daga jikinta

ganin momcy yasa tayi murmushi tace momcy banji shigowarkiba hankalina na akam TV

momcy tace never mind daugther ,kije kidauki abincin papa kikai masa side nasa ,amma wataqil yana wanka so kijirasa ya fito saiki masa sannu da dawowa ko

cikin girmamawa tace to momcy ,amma barin dauko hijab dina

momcy tace wani hijab kuma abu dik cikin gida ko dan kwalima banyarda kisaba tinda kayan bamai dankwalibane

cikin jin kunya tace toh sannan ta fice

kitchen ta shiga ta dauko babban tiren da aka hada abinsa akai  ta wuce ta wuce ta nufi side nasa

falonsa ta shiga amma shiru ba kowa,sai ta wuce bedroom nasa ,tana shiga yana fitowa daga wanka dagashi sai towel daure ajikinsa hannunsa riqe da dan qarami yana tsane ruwan kansa

dago kansa yayi idanunsa ya sauqa akanta,kallonta kawai yake ba kyaftawa ganin yadda tayi kyau fatanta ya murje, qirjinta sun wani ciko

ganin ita yake kallo yasa dasauri ta juya bayanta ta sunkuya zata ajiye tiren dake hannunta

nan yasake rikicewa da mamaki dan yadda yaga bayanta baran data sunkuya,gashi sharp dinsu sunfito tass

nan take yaji wani irin abu na fisgarsa,yace anya kuwa itace ,ga kanta daya sake daukar hankalinsa,yace ashe tana da gashi

takowa yayi ahankali yaxo jikin qofar ya tstaya ,itakuma tana ajiyewa ta juya dasauri dan ta fice sabida baxata iya ganinsa awannan yanayinba tinda baida ko riga

tana juyowa taganshi jikin qofa atsaye yana mata wani shuumin kallo......


✍Bako sallama haka ya hankada qofar dakin ya shige ciki

TJ ne dake bayansa yayi sallama

Khairy dake zaune afalo tana danna wayarta tadago tana amsa sallamar

TJ ko yana ganin khairy yagane ta da faraa yace manyan bakine haka

Itama da faraarta tace sannu da zuwa dan taganesa

Amutunce ta gaidasu, TJ yace ya maijiki

Dasauqi ta amsa ,yace Allah ya qara sauqi tace amin

Ina fauziyyah Tj ya tambaya

Tace tana bacci amma barin tasota

Cikin sauri papa yace aa kibarta kawai sai anan yayi magana tun shigowarsa

Samun waje TJ yayi ya zauna dan shifa ya kyasa baran yau saiyaga taqara masa girma da kyau

Amma kuma bansan sunan malamarba yafada yana kallon khairy

Murmushi tayi cikin kunya tace khairy

Yace waw nice name khairy ya maimaita

Papa da haushi ya kasheshi yace oya man muje idan ta tashi madawo yafadi hakan dan sutafi

TJ yace ok muje amma malama khairy kozan sami no wayarki dan muringa gaisawa

Shiru tadanyi , qasa da murya yayi yace ko zaamun rowa ne

Tace aa sannan ta bashi

Godia nake sosai yafada sannan ya fice lokacin papa har yakai qofa

Suna fita papa yace kaidai Allah ya shiryaka mai zakayi da no wayar wannan yarinyar

TJ yace abinda kake da taka yarinyar dan ubanka

Papa yace lalle nayarda kanka aduhu yake kuma bakasan me duniya take cikiba

TJ cikin rashin fahimta yace toh wayar mun dakai mana

Baikuma cewa komaiba sai da suka shiga mota ya dago tab dinsa yace kallo nan

Karba yayi adakile yace wannan mai idon yan chines dinfa?wace ce ita harda samun matsayin hawa wallpaper

Papa yace buu, dan iska marar mutunci aifa nasan kai dan adawane shiyasa ban shafa maka ba amma tunda kafito fili da rashin mutuncinka to matar da zan aura ce kuma kada ka gwada gigin aibatata

TJ da ya daskare yanajin papa yace man me kake fada aure akan wani dalili

Yes aure ko haram ne ko kamanta ni mijin mace hudu ne

TJ yace nasani but inasonjin dalilinka na neman aure

Cikin rashin damuwa yace sabida nasamu test dita kuma ta dace da kalar matar da nakeso

Jinjina kai yayi yace ah lalle Alamin yakamata ka farka idan bacci kake

Amma mezakayi da wannan yarinyar wlh gara ka natsu ka rungumi matarka yafimaka,ni har ina maka murna nadauka komai ya wuce kundaidaita kanku sai ka tsiro da wani zance kuma haba

Papa yace to ubana barin qarqare maka sabida banason dogon magana

Kasan Allah wannan auren babu fashi idan bazakasa albarka ba just chup(kawai kayi shiru)

TJ yafahimci wanda yayi nisa baijin kira sai yace hakane toh Allah ya sanya albarka yasa ayi damu

Papa yace ahaa yanzun naji magana tunda kabi hanya next week tare zamuje

TJ yace a ina take da zama?

Yace sunanta Juhaina kuma a kd take da zama

Nan suka wuce gidasu TJ suna tattunawa ahanya

Cikin sati biyu TJ yagama shigarda kansa awajen khairy kuma yasamu karbuwa awajenta

Dan yafada mata bada wasa yakeba zai turo iyayensa

Amma taqi amincewa sabida karatunta

Yace indai maganar karatune ya amince taci gaba agidansa

Cikin qanqane lokaci ya samu soyayyar ta dan TJ badai iya zanceba kuma yagaji da gararamba da mata sabida haka yaga gara ya rufawama kansa asiri yayi aure gashi agidama sun dameshi har mmansa tana cewa zata samo masa mata inhar bazai natsu ya fidda mata ba

Hakan yasa dayaga khairy ta masa baxaiyi wasa ba gara kawai ya lallaba ya aureta

*****
Wasawa watan fauziyyah 1 agidan momcy harta maida kibanta ta murmure sabida kula na musamman datake samu daga wajen momcy da daddy

Kuma har yau ba labarin komarta gidan papa,sabida haryanzu papa bai samun fuska awajensu daddy danko gaisuwarsa basa amsawa

Idanma zuwa gidan yayi haka zai qaraci zamansa ya tafi bamai cemasa cikanka

Tin abin baidamunsa har yafara daminsa,ga gidan yamasa shiru idan yadawo office sai dai ya wuce wani wajen dan ya debe masa kewa

Yauma kamar kullum ya taso office gida ya dawo amma sam sai yaji bai shaawar zama acikin gidan danko bakomai wannanar villager tana debe masa kewa ko masifan da walaqancin daya ke mata ma amma yau ba wanda zaima

Cikin sauri yayi wanka ya shirya ya nufi gidan momcy dan ya basu haquri cos ya gaji da shareshi da suke akan abinda baima san dalili ba

Cikin saa kuwa yasamesu dik afalon momcy suna ta hira harda fauziyyah

Tana ganinsa ta miqe zata bar wajen ,daddy yace da ita ina zuwa daugther na

Tace zan shiga dakine

Daddy yace aa muna hiranmu ba inda zakije dawo kiyi xamanki

Cikin sanyin jiki ta dawo ta zauna

Shima qarasowa yayi ya zauna kusa da momcy yace ina yini momcy

Yitayi kamar batajisaba,ganin bazata amsa ba yasa ya juya wajen daddy shima haka bai amsaba

Nanfa yaji zuciyarsa tana masa zafi

Cikin damuwa yace wai mena makune kukemun irin wannan punishment din, baku kulani baku amsa koda gaisuwata akan abinda bansan dalili ba

Momcyne ta harziqo tace au bakamasan mekayiba lalle dasauranka toh kaje rananda kasan laifinka sai ka dawo

Cikin fushi daddy yace lalle Alamin dasauranka yanzu dik abinda ka aikta bkasani ba wlh ka kiyayi duniya kabita ahankali

Ka cuci yarinya ka zalunceta dik kace bakasan laifinka ba toh kashiga taitayinka kuma wlh kaguji sakayyah ranan da zata....
.

Kamaka dan wlh dik wadda ya dau hakkin wani Allah bazai barshiba

Amma kai ko ajikinka sabida bakasan wannan ba

Momcy tace kuma duk abinda ka aikata kaje kanka kayiwa bamuba tunda ka nuna bamu isa dakai ba

Cikin tsukewar fuska yace wane irin baku isa dani ba kuma ,dan ransa ya soma baci agaban yarinya qarama zasu ajiyeshi suna masa shouting abanza

Daddy yace to inba ka nuna mana cewar bamu isa dakai ba taya zaka ajiye matarka cikin yunwa wanda abanza da wofi na shaye2nka kake kashe kudi fiye da misali

Au cewa tayi ina barinta da yunwa yayi maganar fiskarsa a murtuqe alamun bacin rai

Momcy tace qaniyanka nace qaniyanka dake bamu muka gani da idanunba ko wlh papa ka kiyayeni zanci mutuncinka akan maganar nan dama na zuba maka idanu ne inga gudun ruwanka

Cikin fushi shima yace dama akan wannan munafukan yarinyan tafada maku qarya d gaskiya yasa ko gaisuwata baku amsawa, dama nasan kunfi sonta akan ni shiyasa akan ta akemun abunda aka dama

Bayan antauyemun haqqina an hadani da ita na haqura ina zaune da ita hakan baiyiba sai kuma anxo anacewa nayi laifi

Daddy ne ya taso akansa yace kai har ka isa ka ajiyemu kana fadan magana san ranka

Sabida ka kafi karfin kayi laifi ka amsa laifinka ko toh kayi kadan  to

ta inda yake shiga ba tanan yake fita nan ya wankeshi tass

Ganin dagaske ran daddy ya baci yasa ya sassauta murya sa

Yace toh yanzu me kukeso nayi muku

Momcy tace ka amsa laifinka kuma ka gyara gaba dan bazamu lamunci tozarciba, yanzu idan iyayen yarinyannan sukaji wani irin kallo zasu mana

Danma Fauziyyah yar albarka ce bata taba fada masu halinda take cikiba

Sake qasa da murya yayi yace toh naji nayi laifi kuma bazan sakeba kuyi haquri Allah ya huci zuciyarku

Daddy yace nadai fadamaka da gigin wasa kada ka kuma mafarkin maimaita abinda kayi

Yana fadin haka ya miqe ya wuce side nasa rai bace

Fauziyyah kuwa tunda suka fara magana take kuka

Momcy tace kiyi shiru daugther share hawayenki bamai cimaki mutunci mu kyalesa tashi kije kiyi alwala ankusa kiran sallah

Tana tashi momcy ta dubi papa tace son wannan yazama na qarshe kada ka kuma gangancin yin abinda ka aikata kaji nafada maka tunda aure ba hauka bane

Naji shine binda ya fada ya miqe yace nawuce gida

Allah ya kiyaye tace dashi kamun itama ta wuce dakinta ta kuma qudira azuciyarta fauziyyah bazata komaba har sai ranan da yazo da kansa yace ta koma

*1month later*
Papa nazaune a office yana duba xray da akayima wata yarinya a cinyanyanta,watanni uku kenan da yin accident dinta ta karye amma kashin yaqi hadewa shine aka turota wajen Dr Alamin

Wayarsa ce ta fara rurin neman agaji

Tsaki yayi kamar bazai dagaba dan yana aiki amma sai ya daure ya jawo wayar

Ganin sunan mai kiran yasa ya ajiye file din hannunsa ya picking call din

Hello yane toh shine abinda yafada

Daga dayan bangaren akace normal fa ya aiki

Yace aiki ba dadi wlh namagaji ga wani case da aka turomun mtss yaja wani guntun tsaki

TJ yace eyyer sowwie shaanin aikine niyau tun 1 na gudu cos bama da wani aiki shiyasa

Yanzun muka gama magana d popsy nace bara nafara maka albishir kafin muhadu

Cikin kulawa yace inajinka mutumin

Saida yayi wata dariya sannan yace next week fa su popsy zasujemun dambam tambayan aure

Papa yace waw what a great news nayi murna sosai abokina dole nazo gida idan nataso office amma kuma natausaya maka zubewar girmanka

TJ yace toh nagode sai dai kafin nawa ya zube nakane yafara zubewa tunda kaika fara

Papa yace hhh dakenan aini yanzu free nake tunda nasamu su momcy suka riqeta awajensu tunda tayi rashin lfy ni yanzu ai banada matsala

TJ yace kai wlh mutumina bakada kyau dama ashe bata dawo ba tun wancan lokacin toh wlh gara kaje kayi qaramar murya abaka matarka yafi maka

Papa yace wucenan wlh tayi ta zamanta acan har qarshen rayuwarta danni this week ms kd zanje nafada ma queen zanturo dan aure nake buqataryi nan da 3months masu zuwa kafin wannan stomach pain din yamun illah

TJ ya sheqe da dariya yace kaidai kajama kanka tunda da matarka kake daurama kanka ciwo

Kai haba god forbid nahada jiki da wannan villager kuma mai zansamu kawai saina shigo bayan magrib

TJ yace Allahu yahdika abonkina sai kashigo din

Nan sukayi sallama inda TJ yake jiyema abokinsa kokarin barin damarsa dayake shirin aikatawa

Ranan saturday papa ya shirya ya tafi kd wajen sarauniyarsa

Kamar kullum haka suka sha hirar soyayyarsu nan yake fada mata zai turo iyayensa so ya tagani

Murna wajen juhaina baa magana amma sai ta boye tace bakomai ta amince

Yace toh idan ya koma dik yanda yayi dasu daddy zai sanar mata sai tafadama dad dinta ya basu ranan zuwa

Washegari ya dawo bayan ya huta yamma lis yayi wankansa ya chaka ado cikin blue jins da red shirt sun masa kyau sosai

Qafarsa sanye da red bufalinos

Motarsa camry LE ya shiga kalar navy blue ya nufi gida

Falon daddy ya wuce nan ya samu momcy sunashan fruit ita da daddy suna hiransu abin shaawa

Zama yayi ya gaidasu sannan yasa hannu ya dauki grabes guda daya yasa abakinsa

Shiru yayi sai yayi kamar zaiyi magana saiya fasa

Momcy tana lura dashi sai tayi wani murmushi atunaninta yanason tambayar abashi fauziyyah ne kuma yakasa fada

Daddy ma ashe yana lura dashi dubansa yayi da kyau sannan yace yadai babana bakin kannan kamar akwai magana amma kayi shiru

Dan murmushi yayi yace umm daddy wajenka nazo

Daddy yace toh lfy dai ko

Sai da ya dan sosa kansa yace umm lfy lau daddy dama sai kuma yayi shiru

Uhum go on inajinka daddy yace dashi

Dama daddy akwai yarinyar da muka daidaita da ita ne shine nakeson ajemun tambayar aurenta

Cikin sauri momcy ta dubeshi dan maganar yazo mata abazata kuma bata taba tunaniba

Daddy ma haka yaji maganar watairi shiru yayi kawai yana kallonsa cos he is totatly speechless dan yarasa ma mai zaice masa nan take yaji wani irin baqin ciki ya lullubeshi

Dubansa kawai yake cikin takaichi kafin.....
.
Cikin takaici yace Alamin kana cikin hankalinka kuwa?

Kodai kwakwalwar ka ta tab'u ne?

Momcy tace wanne irin ya tab'u da hankalinsa sarai sai cin mutunci dayakeso ya mana

Daddy yace ok, toh kabud'e kunnenka da kyau kajini idan har nina haifeka ban aminceba ban kuma yarda ba da wannan magana

Idan kuma kaqi toh saidai kanemi wasu iyayen su shige maka gaba kuma bani ba kai that's all

Nan da nan fiskansa ta canza damuwa qarara ya bayyana bude baki yayi zaiyi magana cikin sauri daddy yace i don't want to hear anything from u kawai katashi katafi tunda ba arziqine ya kawoka ba sha3 wadda bai san meke masa ciwoba haryanzun

Rai bace ya mike ya fito motarsa ya fada ya nufi gida ranan kwana yayi cikin damuwa sabida haka ya kashe wayoyinsa baki 1 dan baisan mezaicema juhaina ba idan sukayi waya

*****
Papa yana fita momcy ta dubi daddy tace lalle papa baijin magana ashe bai haquraba yana nan akan bakansa tunda har wani maganar aure zai tsiro

Daddy yace kibarni dashi yanason yaga bacin raina ne fiye da zatonsa

Cikin sati1 dik abun duniya ya dami papa

Baijin zai iya rabuwa da juhaina gashi abinda daddy ya fada yarasa ta inda zai bullo ma lamarin

Ko waya sukayi da juhaina ta tambayesa yatajisa wani iri cemata yayi baijin dadine kawai

Yanzun haka yana zaune a office tunani yake amma yarasa mafita

Qarar wayarsa ita ya dawo dashi daga dogon tunani daya tafi

Murya ahankali yace hello baby

Wani murmushi tayi sannan tace naam likitana, badai jikinba naji voice naka so cool haka

Sake gyarawa yayi ya kwantar da kansa yace kedai bari my queen fever ne yake damina amma yayi sauqi

Tace eyyer Allah ya qara sauqi n pls karage zama cikin AC da kuma shan abu mai sanyi dan nasan su zasu sakamaka fever

Cikin jindadin yadda ta damu dashi yace insha Allah my queen i promised u zan rage

Tace yawwa my king har kasa naji dadi amma kwana biyu ko waya mai dadi bamuyi

Yace no kada kidamu am feeling better fa

Tace toh shikenan sannan tasake qasa da murya cikin yanga tace am my king tinda kazo kacemun idan ka koma zakuyi magana da daddy kuma har yau bakacemun komaiba

Rintse idanuwansa yayi ya bude ahankali gamida danne damuwarsa yace wlh tunda kikaga banfada maki ba akwai dalili

Washegarin dawowana daddy yayi tafiya kuma two weeks zaiyi so idan ya dawo dik yadda mukayi zan sanar maki

Cikin jin dadi da gamsuwa tace Allah ya dawo dashi lfy

Ahankali yace amin

*****
Afannin TJ kuma su dad dinsa sunje masa tambaya inda baffansa da baban khairy suka gane juna dan abokaine sosai

Nan suka gabatar da abinda ya kawosu

Baban khairy yace tabbas da baida niyyar auren khairy nan kusa dan yafison ta kammala karatunta kamar sauran yan uwanta

Amma tunda yanzu abu yazama na gida ya amince amma dan Allah abarta taci gaba da karatunta

Nan suka yi godia sosai har aka tsaida ranan biki nan da wata biyu

Cikin ikon Allah lokaci na tafiya har aka fara hidimar bikin TJ

Inda naira tayi kuka kasancewarsa dan fari agidansu itakuma auta ce a mata

Sati guda ana shagali aka daura aure aka taho da amarya gidanta dake bauchi unguwar sokoto road

Sai muce Allah ya bada zaman lfy Amin

*****
Cikin watanni biyu nan papa hankalinsa ba akwanceba sabida kullum haka yakema juhaina hanya hanya akan maganar turowa gashi har yau baisami mafita ba

Fauziyya kuwa tana gidan momcy har yanxu sai bikin khairy da sukaje dambam sukayi sati 1 harda momcy

Auren TJ da kwana biyu juhaina ta kira papa awaya tana masa kuka akan ashe yaudaranta yakeyi ba sonta yakeba tunda gashi rabonsa da zuwa ma sati hudu kenan kullum yace aiki ya masa yawa idan baisontane ya fada mata yafi akan ya ringa yaudararta

Haka da kyar yasamu ya lallameta ta haqura ya kuma mata alqawarin nan da 2weeks zaa zo maganar bikinsu

Yau ya qudiri aniyar komawa wajen daddy akan maganar aurensa da juhaina dan gaskiya baxai iya haqura da itaba

Yamma lis ya nufi gidansu cikin saa ya samu momcy da daddy afalo suna waya da aunty mabarukha akan tace zatazo nan da 1week dan yara sun sami hutun makaranta

Sai da suka qare wayar sannan ya gaidasu adaqile suka amsa dan tun akan maganar fauziyya baya samun fuska

Shima cikin daurewar fuska yace daddy nadawo akan maganar munefa

Daddy ya dubesa yace wanne magana kenan

Maganar auren danace maka ina sonyi ya fada kai tsaye

daddy yace akan baka  haqura ba kenan da abinda nafada maka

Yace gaskiya  daddy tana sona inasonta to akan me zaa hanani aurenta bayan halal ne ba haramba

Daddy yace toh ai naga bazaka iya riqe mata biyu bane shiyasa tunda guda 1 ma ta gagareka ka riqe

Cikin bushewar ido yace wannan fa ku kuka riqeta agidannan ba ninace tadawo nan da zama ba kuma koma mene ne dai kawai nifa nafada maku aure nakesonyi

Momcy ta dubeshi cikin takaici da mamaki dan batayi zaton rashin kunyarsa da rashin mutuncinsa sunkai nanba

Tace papa ka maimaita abinda kace

Cikin rashin damuwa yace haba momcy, kumafa kun hada abinnan ne batare da neman shawrina ba

Fisabilillahi ina zankai wannan qazamar  qaramar yarinyan yar qauye wlh abin kunya ne innunata amatsayin matata, god forbid

Amma ga juhaina wayayya mai ilmi amma kuce baku yabba ba, to nidai nafada maku  waccar zabinkuce ba test dina ba so saikusan yadda zakuyi da ita

Momcy takaici da  baqin ciki su suka hanata magana

Daddy ya nisa sannan yace naji batunka, amma saika ban takardan sakin fauziyyah sannan na amince da batunka

Kawai daddy na saketa saki 1, shikenan toh yaushe zaajemun KD tambayar?......

Momcy salati kawai takeyi da jin maganganunsa,cikin kuka tace ashe papa har iskancinka yakai haka

Kaje indai matan mazamanine saikayi dana sani

Daddy cikin fushi yace kaje saina nemeka

Papa yace zuwa yaushe kenan daddy

Daddy cikin tsawa yace nace kaje saina nemeka get out i said

Yana fita momcy tasaka kuka tana cewa ka haifi dan yafiqarfinka

Riqota daddy yayi yace haba saudah, meye hakan

Kirabu dashi badai duniyaba, kuma namaki alqawari watarana sai yayi kuka da hawayensa akan Fauziyyah sabida haka ki kwantar da hankalinki sannan nasan aminina zai fahimceni wannan bazai shiga tsakanina dashiba

Share hawayenta tayi tace shikenan Allah ya kyauta yanzun mezamuce wa fauziyyah da iyayenta

Daddy yayi shiru sannan ya nisa yace yanzu muje musameta mukwantar mata da hankali sai mufada mata inyaso gobe insha Allahu zanbar dik abinda nake natafi dambam nasanar da mahaifanta

Momcy cikin jimami tace toh Allah ya kaimu daganan suka nufi dakin fauziyyah

Zaune take tana shirya kayanta acikin  akwati wadda aka wanke aka goge mata

Taji sallamar momcy tana amsawa taga daddy ma ya shigo ,dasauri ta miqe sai taji zuciyarta na bugawa ganin daddy har  dakinta

Murmushin dole daddy yayi yace aa daugther kiyi zamanki muma zama zamuyi

Komawa qasa tayi ta zauna tana sauraronsu

Shiru sukayi nadan lokaci kafin daddy yayi gyaran murya yace Fauziyyah

Dagowa kanta tayi tace naam daddy

Yace kinsan cewa yana daga cikin rukunnan imani yarda da kaddara alkhairi ko sharri ko

Qirjintane ya tsananta bugawa dakai ta iya amsawa dan sai taji magana ta gagareta

Yace Alhamdulillah ,toh abinda zanfadamaki kidaukeshi kaddarace kuma mai wucewa

Sannan yaci gaba da fadin kwanakin baya Alamin yazomun da wata magana wai yanason yaqara aure

Cikin sauri ta dago kanta tana maimata aure azuciyarta

Daddy yace toh nan nace banyardaba daganan baikuma tada zancenba sai yau dinnan yasake dawowa da maganar

Fauziyyah dai tunani take aranta itakuwa me tayima ya Alamin ya tsaneta har haka baicin yayi watsi da ita baikuma isheshiba har kuma wani maganar aure zai tsiro

Maganar daddy ce ta dawo da ita daga tunanin dake

Yana cewa nikuma nace inhar bazai gaquraba sai dai ya sakeki inyaso yayi auren amma dake dan yaune shine ya furtamun kalmar ya sakeki

Wani razana da tayi yasa momcy tayi saurin riqota

Momcy tace kiyi haquri Fauziyyah tabbas papa ya cutar dake amma Allah zai saka maki kiyi haquri kinji

Shiru tayi batace komaiba sai take ganin kamar amafarkine ko ido biyune

Cikin dauriya tace sagaske kenan ya Alamin ya sakeni momcy tace kansa ya yima kiyi haquri

Aifa nan taji wasu hawaye masu zafi suna mata zarya afuska

Nan su daddy suka ta rarrashinta har suka samu tayi shiru

Washegari ta tashi da matsanancin zazzabi wanda yasa daddy ya fasa zuwa dambam dan tare yake son sutafi da ita

Kwananta biyu da taimakon Allah da rarrashi har suka samu ta sami natsuwa ta kuma dangana tunda har abinci ta karba taci sosai bakaman kwanaki biyun da suka wuceba

Ranan kwana na uku da faruwar alamarin daddy yace fauziyyah ta shirya sutafi dambam

Hakan ko akayi suna isa direct gidansu fauziyyah suka wuce

Agida yasami Abba dan yamasa awaya akan yana tafe

Afalon Abba dik sunyi shiru shida daddy dan maganar tazoma Abba abazata

Cikin damuwa daddy yace wlh nibansanma wacce kalma zanyi amfani da itaba wajen baku haquri

Abba ya nisa yace kada damu nafahimce komai kuma wlh ni bandauki zafi da maganar nanba bakomai Allah yasa haka shiyafi alkhairi ka kwantar da hankalinka aminina maganar yara bazata raba tsakanina da kaiba

Daddy yace nagode nagode Allaha bar zumunci sai dai kuma ina neman alfarma awajenka

Abba yace tsakaninmu kawuci haka fadi komeneneshi inhar baifi qarfinaba

Daddy yace inason nakoma da fauziyyah amma baxata cigaba da zama awajenaba sai nan da wani lokaci kafinnan nacika alqawarin dana daukarma zuciyata

Nan da kwana hudu mabarukha zata zo kuma sati daya kacal zatayi ta koma dan mijinta zaiyi tafiya zuwa Australia

Toh inso sutafi tare da fauziyyah ta koma makaranta acan wajenta

Shiru Abba yayi kafin yace bakomai Allah ya shige mana gaba damacan ai baa gabana takeba

Cikin farinciki daddy yayi tayiwa Abba godia sannan suka shiga ciki ya gaisa da mama

Sannan yafito ya nufi fada akan bayan sallan laasar zai dawo sutafi

Fauziyyah kuwa tun zuwanta mama take kwakwarta akan anya kuwa lfyrta kalau amma haka taqi fada mama maike faruwa dan har yanzun sai tanaga kamar bahaka bane yayane itama dai batasan yadda zata kwatanta abinba

Abbama daya shigo shiru yayi baice komaiba har daddy ya dawo Abba ya kira fauziyyah ya mata nasiha sosai sannan yace kuma tare zasu koma da daddy

Harga Allah ranta baisoba amma haka ta haqura ta bishi

Bayan suntafi sannan Abba ya mayarma mama abinda ya faru

Nan mama tace batasan zancenba ita atafam saidai adawo mata da yarta tunda abin walaqancine

Ita dama tajima jikinta yana bata ba lafy fauziyyah takeba

Da kyar da nasiha Abba yashawo kanta ta haqura dan yasan zuciyar iyaye mata da rauni take shiyasa bai fada mata ba sai bayan sun tafi ya kuma godema Allah daya bashi ya mai jin maganarsa

Bayan dawowarsu fauziyyah da kwana hudu aunty mabarukha ta zo bauchi ita da yaranta uku dik maza

Ranta ya matuqar baci da taji labarin abinda ya faru

Daddy yace sabida haka nakeso kitafi da fauziyyah wajenki kisama mata makaranta ta koma daga naira 1 zuwa biliyan 1 zan kashe dan fauziyyah tasami ingantaccen ilmi

Aunty mabarukha tace tace insha Allahu daddy namaka alqawarin kula da fauziyyah yadda ko kai idan kaganta sai kasan lalle mace ce mai ilmi

Kuma gashi dama yanzun ne zaa koma first term so kafin hutun ya qare zaa sama mata lesson teacher

Shikuma yaje Allah ya shiryeshi amma saiya ga sakayyah

Cikin jin daddy yace haka nakeso Allah ya taimakemu

Momcy ta shigo nan suka cigaba da tattunawa

Sannan ta kira fauziyyah tafada mata tare da aunty mabarukha zasu tafi

Taji dadin hakan dan gaba daya zaman bauchi ya fita aranta

Ana gobe zasu tafi taroqi momcy tabarta taje gidan aunty niima da kuma gidan khairy

Momcy tace sai dai driver yakaiki gidan khairy amma niima kanma zataxo anjima

Sai dayamma sannan ta shirya ta tafi gidan khairy

Agida tasamu TJ sai taji kamar ta koma dan bata qaunar abinda zai kuma hadata da ya Alamin so dataga TJ sai taga kamar tare data gansu

Bayan sun gaisa TJ yace ashe abinda yafaru kenan Allah yasa haka shiyafi alkhairi amma gaskiya Dr bai kyautaba sam

Murmushi tayi tace lah bakomaifa nihakanma yafimun
Washegari da safe juhaina ta kira munnir a waya tasanar masa saqon papa  Da yamma kuwa lis sai gashi nan da kayansa ya dawo inda yasamu ansaka halliru mai wanki da guga ya gyara masa ko ina    *WANENE MUNNIR* Mnnir shuaibu shine ainahin sunansa, iyayensa sun jima da rasuwa tun yana dan qarami  Ahannun baffansa ya taso wato qanin mahaifin sa  Tun tasowan munnir ya taso da rigima ba ta kadanba  Gashi da son karyan kudi sai dai Allah bai bashi ba  Tunda ya kammala makarantar sakandire bai cigaba ba sabida halin rashin kudi  Daganan bashida aiki sai bin yaran masu kudi sune party sune biki ahaka ya tabe  Watara sunje birthday party na wata budurwar abokin abokinsa anan ya hadu da juhaina lokacin tazo hutun qarshe wadda daga shi ta kammala karatunta  Lokacin da juhaina ta kyalla idanu taga munnir sai taji ya birgeta har tana sonyin alaqa dashi  Daga nan tazo tasameshi inda yake zaune nan ta nuna masa cewar tana sonsa  Shikuma tunda yaganta ya fahimci akwai yayan banki atare da ita nan ya bada kai bori ya hau  Tundaga ranan juhaina suka dinke da munnir itace kemasa komai na hidimar rayuwa   Tasaya masa waya mai tsada   Ta saya masa kayan sawa ta bashi kudin kashewa  Har lokacin komawarta singapore yayi   Bayan ta komane ashe tana da shigar ciki na wata daya, acan ta zubar dashi bayan tafadawa munnir abinsa ya farru   Juhaina sosai takeson munnir dan araayinta idan ta tashiyin aure shidata aura haka shima ya amince da batun aurenta tinda shikam ya samu tana masa komai  Bayan ta qare karatunta ta dawo nan suka dora daga inda suka tsaya itada munnir  Lokacin da papa yazo mata da maganar aure bata boyewa munnir ba   Amma shi saiya ce sam baisan zancen ba kuma ba auren da zatayi ta barshi  Nan tace masa wane shi harya isa ya hanata aure dama itace tace data aureshi kuma tafasa sai yaya  Duban bakida wayo yamata yace wlh intayi aure sai da yardarsa dan zaije ya samu saurayin nata yafada masa gaskiyar abinda ke takaninsu inyaso yaga yanda zatayi  Sanin munnir zai iya bin diddigi ya samu inda papa yake yasa ta lallaba shi dan tana matuqar son papa sosai  Dakyar tashawo kan munnir ya amince amma da sharadin suna tare koda tayi aure   Haka ta amince akan bayan bikinta zata sama masa koda gidane inda zai zauna saiya dawo bh da zama harma ya fara karatu    Wannan kenan  ***** Bayan sallar magribah papa da juhaina suka fita basu jimaba suka dawo dama abinci sukaje sayowa  Bayan sunyi parking Abdu yazo dasauri ko da akwai abinda zai shiga dashi ciki  Cikin girmamawa yace barka da dawowa oga  Aha Abdu shine abinda yafada yana miqo masa abincinsu adaqike yace gashi na hutar dakai fita  Juhaina ta fito da leda guda uku ahannunta yayinda uban gayyar shima ya fito   Har zata wuce sai papa yace my queen  Juyowa tayi ta amsa da yess my king  Inaga mu miqama munnir abincinsa idan munshiga ciki basai munfitoba ko  Ok muje to tashi dashi  Munnir kuwa tunda suka shigo yake tsaye ajikin window yana kallonsu cikin baqin ciki  Dan wani haushin papa yakeji cos y rage masa jin dadi ganin sun nufo wajensa yasa cikin sauri yasauqe curtain ya koma kan cussion ya zauna yana latsa wayarsa  Norcking suka masa   Daga ciki yace yess come in  Suna shigowa dasauri ya tashi cikin murmushin dole yace barkanku da shigowa  Papa yace yawwa amma yana tsaye cos baxama zaiyiba  Miqomasa take away nasa tayi tace bross ga abincinka sai da safe  Allah ya kaimu yafada yana bin bayanta da kallo  Nace sai kayi ai matar wani ce
.
  Bayan sun ci abinci papa ya dubi juhaina amma bada wasa ba yace my queen yakamata kifara dafa mana abinci tunda kinga yanzu ga munnir ma bai dace kullum muriqa bashi abincin wajeba   Ganin yadda yayi maganar bada wasa ba ya kuma sha murr yasa tace shikenan Allah ya kaimu  Washegari da safe ta dafa masu indomie  Sai dai satisfactory haka sukaci dan bai wani test ba  Da rana kuma haka aka kwaba white rice da stew dikda kajin dake ciki amma sam kasa ci sukayi dagashi har ita   Sauran mutanen gidan kuwa banbi takansuba  Ai daga kan dinning yace mata kada tamasu dinner tabari kawai dan yafahimci bata iya girkiba  Haka sukaci gaba da zama ahaka inda azuwa yanzu yafara gajiya da halayenta sam  Gashi bata kunyar idan yace tamasa abu tace bayanzuba  Satin bikinsu biyu TJ ya kwanta rashin lfy fever mai tsanani har saida papa yaje ya saka masa ruwa agida da allurai  Amma abinda ya birgeshi da gidan TJ shine tsaftar matarsa ko ina kyalkyal kamar baa takawa sai qamshi kawai dake tashi ta ko ina  Gashi ya lura da tana son TJ sosai ba irin sonda juhaina kemasa ba tinda dik abinda yakeso shi take masa  Agidan ya wuni ranan bayan tagama abinci ta kawo masu amma TJ sai ya gagara ci  Papa kuwa haka yaci yaqoshi yana santi aransa har yana inama ace matarsa haka take  Ganin yakasa cin abinci dik ta damu sai tambayarsa take mezaici adafa masa  Yace tamasa faten irish potatoe da hanta da alayyahu   Nan da nan ta daho ta kawo masa balaifi yadanci kuwa sai anan hankalinta ya kwanta  Sai gab da magriba ya tafi yana fitowa wayar juhaina ta shigowa  Doguwar tsuka yaja kafin yadau wayar dan  Tun bayan laasar juhaina take kiransa awaya yaushe zai dawo   Cikin jin haushi yace wai meyene kika dameni aidai zandawo ko ko ancemaki bata zanyi yana fadin haka ya kashe wayar dan wani haushinta yakeji yanzu dayaga yarinya qarama yadda ta iya komai da kula da miji   Ita kuwa banda abiya mata buqta batada aiki  Yana tafiya yana tunanin gaskiya dole dasake inma makarantar koyan girki da gyaran gida zata shiga sai dai tashiga dan zamansu ahaka bazai yiyuba  Itakuwa tasamu dama suna sheqe ayarsu da munnir shiyasa ajima kadan ta kira taji koya kusa dawowa kada ya dawo yasamesu atare   Amurtuqe ya shigo gida direct room nasa ya shige sai bayan yayi wanka sannan ya fito   Juhaina ta dubeshi tana zaune afalo tana kallo tace wai lfy kuwa hooney kaketa bata rai   Nakira ka awaya kana wasu magana gashi kadawo kuma ranka abace  Yace eh kawai zamanmu ne yakamata mu gyara   Gyara zama tayi tace toh kamar me kenan  Yace yanxu ace ko girki baza ki iya yimana ba komai idan inason nagani da kyau sai dai inni nayi haba  Kawai nayanke shawara zan maki register a school na koyan girki da kula da gida   Dubansa tayi nan taji ranta ya baci wato raini ne yasa zai zo yana fada mata haka  So kawai gobe zanje na mak........   Hannu ta daga masa tace heeyheey ya isa haka Alamin kul karkasoma wannan maganar   Da mamaki ya dubeta yace ni kikecema hey har kina dagamun hannu  Tace anfada maka din so what  Kuma ko cemaka akayi mai aikice ni da zaka fara tsiro da wani abu aidai ciyar dani dolenkane  Ko ance maka agidanmu inayin girkine har zakazo kanamun wasu surutai da shouting   Cikin bacin rai ya dubeta yace lalle juhaina nikike fadama haka ba kunya  Tace nice ma kai kajiko  Hannu ya daga zai mareta sai yafasa  Wata dariya ta sheqe dashi tace ya kafasa lalle da kamari mai tsada dan wlh ramawa zanyi tsaf ni banza bazata shani ba  Ko ashaye kazo kada ka taba kwatanta dukana dan ni bazan tolarating nonsense ba   Dubanta yatsaya yi dan baitaba tunanin tasan yana shan wani abu ba tunda boye mata yake   Itama dubansa tayi ido cikin ido tace yess ko ka dauka bansan kana shayeshaye bane kawai kallonka nake so kada kafara abinda zai dameka kaji nafada maka tana fadin haka ta wuce shi tabarshi awajen   Tsabar mamaki da bacin rai yakasa koda motsi kamar wadda aka dasa......   Wai ina labarin mutan Abujane kam
.

Ahankali ya wuce ya nufi room nasa yama rasa wanne irin tunani zaiyi guda daya  Tun daga ranan ya shareta ya fita aharkarta shi atunaninsa zatazo ta basa haquri  Amma har sukayi 5days ahaka itama bata kulashi kamar yadda bai kulata  Abincima sai dai ta tura asayo mata   Papa kuwa abin ya masa yawa wai suna yana da mata amma babu abu daya dayake amfanuwa dashi ata bangarenta  Dan abinda yake samunma yanzu baisamu tunda sun kancake  Gajiya yayi yaje yasameta ya lallaba ta suka shirya  2weeks later Yanzu hutun daya dauka awajen aiki ya qare hakan yasa juhaina ta bude sabon babin walawanta  Sassafe kafin papa ya tafi aiki munnir yake fita amma yana fita zata kirashi awaya ya dawo  Ta back door yake shiga wajenta yadda bawanda yake sanin shigarsa  Kullum suna shan shagalinsu da munnir hakan yasa yanzu ko papa bako yaushe yake samun biyan buqatarsa   Dan taringa masa hanya2 kenan aa daga tace batajin dadi sai tace bacci takeji   Idan ya matsa mata sai tace toh bata cikin mood din wannan abin  Gashi yanzu tamaidashi kamar ATM mashen sabida kullum acikin ya bata kudi take  Ga yawon tsiya da koyaushe sai dai ta dauki motarta ta shiga gari   Sau da dama haka zai dawo bai sameta ba  Yau dama tun bai fita ba yamata kashedin kada ta fita ko ina idan yadawo office zasuje gida sugaida daddy baiji daddy ba  Bayan ya dawo suka shirya sukaje basu jima ba ta dameshi da sutafi sabida yadda bata samu fuska awajen momcy ba haka aunty niima bata sake mata ba  Bayan sun tafi aunty niima ta dibi momcy tace momcy wlh matar papa ashe bayarinya bace yanzu naqare mata kallo da kyau  Cikin takaici momcy tace wannan ai idan bata girme masa ba toh saidai suzo saanni dan bai isah ya girmetaba  Aunty niima tace wai ya labarin fauziyya ne kam nakai 3days banyi waya dasuba  Momcy lfyrta qalau dazunma munyi waya da mabarukha tacemun tatafi makaranta  Aunty niima tace Allah sarki Allah ya bata miji nagari yarinya mai haquri   Momcy tace insha Allahu Allah zai canza mata da mutumin kirki  Haka sukayita hiransu suna jajanta abinda ya wuce  ***** Juhaina ce tsaye gaban papa ta riqe qugu ranta abace   Fiska a tsuke tace wai Alamin maeke damunka ne dannace kabani kudi shikenan sai kafaramun kididdiga kuma kana dashi bawai baka dashiba  Shima cikin fada yace ai banace bazan bakiba but i just want to know mezakiyi da kudinne ke kullum cikin abaki kudi kuma banga me kikeyi dasuba  Ahasale tace idan bazaka bani bane kawai kafadamum bawai kana wani kwana ba  Kallonta yayi dakyau sannan yace toh bazan bayarba ki kwata  Ok is that what u said tace dashi tana wani turo qirji  Yeah haka nace kin wani tsareni kamar wani danki kina turomun tsumma   Kutt qirjinawa ne tsumma ta fada cike da bacin rai  Adaqile yace toh meye acikin ido banda ruwa ni bani hanya kiga ina da abinyi  Naqi nabaka hanyan marar mutunchi kawai kuma ahakan kake kwantar da kwadayinka ba  Ya tsina fiska yayi yace eh arashin uwa ba   Nan sukayi tsiya tsiya kamar zasu daki junansu  Da kyar yasamu ya shige dakinsa ya kulle dan shakkar juhaina yake kuma ya tabbata idan ya daketa zata iya ramawa shiyasa bayi attempting dukanta  Kwanaki na tafiya, watanni sun shude   Haka rayuwa yaci gaba da tafiya tsakanin papa da juhaina   Zaman lfy da kwanciyar hankali sun qauracem papa kullum yana yawon wajen cin abinci kuma itama dole ya kawo mata nata inba haka ba bayi da kwanciyar hankali  Kudi kuwa ko yaso ko yaqi dolensa ya bata  Abunda yafi daminsa yanzu yawo da ta qara couse akai yakuma rasa inda take zuwa tunda bata da yan uwa bauchi amma kusan kullum bata yini agida  Munnir kuwa yanzu yayi sabuwar budurwa   Dazaran juhaina ta bashi kudi ita yaje zuwa ya kashewa shiyasa kullum acikin tambayarta kudi yake   Time to time kuwa yana zuwa kd yayi two weeks harma fiye da haka  Yanzu haka mota juhaina tamasa alqawarin zata canza masa  Itama can wajen yawonta tayi sabon kwarto shiyasa yanzu bata damu da mumnir ba   Ita yanzu hanyar da zata samu ta koreshi take nema shiyasa takeson tacanza masa mota ta lallaba shi ya koma kd   Wasa gaske yanzu aurensu ya doshi shekara amma shiru ko batan wata bata tabayiba sabida kwayoyin hana daukar ciki datakesha   Dan bata shirya haihuwa yanzuba acewarta zata tsufa da wuri kuma ma ita bata shaawar yara dan wai takura garesu  Ya zuwa yanzu dik wadda yake tare da papa zai fahimci akwai abinda ke daminsa kawai dai bai fito ya fada bane  Amma acikin zuciyarsa yafara danasanin auren juhaina tunda bai qareshi d komaiba  ***** Aunty mabarukha nagani tsaye ajikin mota da alamu fita zatayi unguwa sai dai kamar jiran wani abu take  Fauziyyah ce ta fito cikin shiga ta alfarma wadda sai danayi da gaske naganeta  Taqara haske taqara girma   Wata arabian gown ce pusher pink wacce ta matuqar shan adon duwarwatsu masu kyallin gaske  Ta rolling veil din rigan akanta hannunta riqe da wata waya mai dan banzan kyau  Cikin sauri ta qaraso wajen aunty  Tana cewa am sorry aunty nabarki kina jirana   Aunty tayi murmushi tace no badai kin gamaba muje bazama mujima ba zamu dawo sabida kada su daddy sudawo daga islamiyya  Ok ta fada tana shiga mota   Gidan wata qawar aunty sukaje suka karbo wasu kaya tadawo daga dubai   Bayan sundawo yara ma sundawo daga islamiyya suna hira afalo  Aunty ta dubi fauziyyah tace Fauziyyah inaga tinda yanzu kina SS2 kawai kizana SSCE inyaso bazaki fasa zuwa school ba   Idan paper yayi kyau sai munemi admission kawai  Fauziyyah tace toh Allah ya kaimu   Aunty tace inyaso idan anyi hutu bazuwa dambam sabida kisamu kiyi karatu sosai  Cikin ikon Allah fauziyyah tana cikin shekaranta na biyu da komawa makaranta ta zana SSCE  Kuma da ikon Allah papers nata sukayi kyau dan fauziyyah dagaske take karatu idan kuna magana da ita zaka dauka tagama university sabida yadda takware a turanci  Kuma tana daukar shawara da nasihar da aunty take mata akan karatu  Takan cemata kiqara maida hankali akan karatunki sabida kizama wani abu kema arayuwa kinga dai abinda namiji yamaki akan rashin karatu  Hakan yasa ita kuma tayi alwashin sai tayi karatu mai zurfi  Lokacin da paper  suka fito dikkansu suka taho bh   Daddy yayi murna sosai   Sannan yace meye shawarin aunty   Aunty tace yanzu dama sun sayi jamb form sun kuma sayi form na gwagwalada university  Daddu yayi shiru yace jiya sunyi magana da mr khan wani friend nasa dake india  Kuma yamasa magana akan asamawa fauziyyah gurbin karatu a jami'ar new delhi  Kuma ya tabbatar masa wannan badamuwa zai trying best nasa yace atura masa takardunta  Sosai sunji dadin shawaran da daddy ya yanke   Kwanansu daya ta wuce dambam abinta dan bata kaunar abinda zai hada ta da papa  Cikin watanni uku komai ya kankama na tafiyar fauziyya dan tasamu admission kuma agidan mr khan zata zauna dan abokin daddy ne sosai  Ranan talata su daddy suka kaita airport dake lagos dan tacan zasu tashi   Qarfe uku na rana jirgin su fauziyyah ya bar nigeria ya nufi india.


.
Dawuri ya dawo gida cos yana da sugery da yamma a asibitin daddy  Akwai wani mutum da zaamasa aiki a spinal cord nasa  Yana shigowa tin daga parking space ya gane juhaina bata nan sabida he did not see her car   Key nasa ya bude qofa ya shiga ciki dan inda sabo ya saba da hakan   Dik randa ya kuskure ya bar key nasa kuwa to zai zauna a gate jiranta   Sabida rana daddaya ne zai dawo yasameta agida  Room nasa ya shiga ya kwanta nan bacci ya kwasheshi sai pass 3 ya tashi  Cikin dauri ya shirya ya fito sabida 4:30pm zai shiga aikin  Fitowa yayi ya kulle dakinsa dan ya kuskura ya bari abude sai tamasa barna  Amma ga mamakinsa bata dawoba ficewarsa yayi kawai abinsa  Bashi ya fitoba sai wajen 7 sallah yayi sannan ya nufi gida amma sai daya tsaya a resturant yaci abincinsa sannan ya wuce gida  Dagangan yaqi saya mata yace taci yawon taqoshi yau bazai saya ba  Har lokacin daya koma gida nanma bata dawoba  Tabe bakinsa yayi yaje yayi wankansa yayi sallah sannan ya fito ya kunna press tv yana kallon wani program da sukeyi  Har wajen 9 sannan yaji shigowarta   Gyalenta a hannu ta shigo falo   Ganinsa azaune sai tayi kamar bata ganshiba zata wuce  Keh daga ina kike da wannan daran yafada yana kallonta  Ko cikanka bata ce dashiba zata wuce ta gefensa   Cikin sauri ya riqo hannunta yace bada ke nake maganaba nace daga ina kike   Hannunta zata fisge yayi saurin sake riqeta sosai sannan ya miqe tsaye   Yace juhaina wai me kika maidanine dan iskanci ina maki magana sai kiqikulani toh inkinga kinbar wajennan sai kinfada mun daga gidan ubanwa kike at this time  Wani walaqantaccen kallo ta wurga masa sannan tace daga gidan uban mai tambayar nake  Nan take yaji xuciya ta debeshi watoma harshi zata zaga  Aiko nan take ya daga hannu ya wanka mata mari mai kyau  Yana sauqe hannunsa itama ta daga hannunta ta zabga masa mari tana huci tace kai har ka isa kadakeni to ko ubana bai dukana baran kai banza a banza ta fisge hannunta ta wucectabarshi  Shikuwa mamaki ne da baqinci suka hanashi cewa komai ko ya tanka mata  Wani zafi ne kawai yakeji yana taso masa daga kasan zuciyarsa kamarshi ace matarsa har tadaga hannu ta mareshi   Tsabar bakin ciki nan take idanunsa suka caza launi suka qanqance  Dakinsa ya nufa ya bude fridge ya dakko wine nasa ko takan cup baibi ba  Ya dannan bakin kwalbar amma maimakon tamasa dadin sha sai yaji wani daci sabida yadda zucitarsa ke tafasa  Nan take sai tunanin fauziyyah ya fado masa   Yaune rana tafarko daya fara tunota tinda ya saketa  Tunanin yadda yake nada mata duka yakeyi amma koda wasa bata taba tunanin fada masa magana mai muniba baran tarama   Ya walaqanqanta ta son ransa amma yarinyar nan haka zata haqura sai dai tayi kukanta tayi shiru bata taba fada ma waniba  Anya kuwa yamata adalci kuwa nan yaji xuciyarsa tasake quntata  Kotana ina yanzu ko wani hali ta shiga lokacin daya saketa bada haqqinta ba  Nan take zuciyarsa tafara bugawa da sauri sauri  Nan yafara tuno irin yanayinta kyan fuskarta yanayin jikinta   Tuno rananda yafara ganin qirjinta yayi nan take yaji wani kewanta marar misaltuwa yana shigansa  Zuciyarsa take raya masa inama har yanzun itace matarsa ba juhainaba daya rungumeta tsakani da Allah da bai cutar da ita ba   Nan ya tuno qamshin girkinta idan tana dafa abinci amma zuciyarsa ta cuceshi ta hanshi aminta da ita  Cikin qunan rai yake zargin kansa da mai yasa tunda baiga wannan abubuwanba sai yanxu da bai masan inda takeba  Nan wata zuciyar tace wataqilanma tayi aure abinta  Damm yaji zuciysrsa ta buga wani zafi yasakejin yana mamayeshi har yana zufa dikda sanyin AC dake bugawa  Haka ya ajiye kwalbar giyar dan bazai iyama shaba   Yadda yaga rana haka yaga dare sabida tunani daya addabeshi ya kuma tabbatar ma kansa zuciya takaishi tabaro tunda gashi yau yarasa tudun dafawa   Tundaga wannan ranan tsanan juhaina ya dasu a azuciyarsa amma haka yake zaune da ita ya kuma kasa saketa   Hakadai suke zama marar dadi   Sai abinda yafi daminsa wato yadda tunanin fauziyyah ya addabi rayuwarsa ba dare ba rana   Wani matsanancin son kasancewa tare da ita yakeji   At last ya tabbatar ma kansa sonta yakeyi   Rasa mafita yayi yaje yasami TJ ya fada masa abinda ke faruwa  TJ yaso yayi masa dariya amma ganin halin dayake ciki sai ya danne   Yace toh wai bakada labarinta ne   Papa yace banma san inda takeba ko agidan momcy ban sake ganintaba   TJ ya nisa yace toh yanzu shawarn da zan baka kadage da addu a idan rabon kace tadawo gareka  Nikuma zan tambayi khairy tunda yar uwartace dole nasan tana da labarinta inma aure tayi inma ko me nene zamuji  Godia yayi ma TJ sosai dan har yadan sami natsuwa   Amma da TJ ya tambayi khairy hanya hanya tamasa kawai taqi fada masa gaskiaya  Shima haka dai yayima walawala ya qi sanar masa khairy taqi fada masa dan kada yaji haushinta  Haka rayuwa tayi ta tafiya inda papa yake cikin wani hali yakumayi dana sanin abinda ya aikata abaya kuma har gobe fatansa Allah ya nuna masa fauxiyyah ya roqi gafararta dan yanxu yagane cewar alhakinta ya ke bibiyarsa   Ba abinda ke qara daga masa hankali kamar yarda kullum sonta yake qaruwa acikin zuciyarsa   Watarana ankawo wata yarinya asibitinsu tasamu matsala a guiwarta daga faduwa   Aifa tun dayaji sunanta fauziyyah shikenan haka yaringa hidima da ita har aka sallamesu sabida yarda yake qaunar mai sunan  Kuma yasama ransa dik ranada yasan inda fauziyyah take kuma bata da aure tabbas koza ayi yaqi sai an maida masa da matarsa idan kuma basu sake haduwaba yasan sontane zaiyi ajalinsa    ***** Fauziyyah ta sauqa lfy, inda tasamu tarba na mutunchi awajen mr khan da matarsa da yaransa yan mata guda biyu  Kwanan ta biyu da zuwa tafara xuwa makaranta tanajin dadin karatunta sosai gashi Amisha tana taimaka sosai akan abinda bata ganeba   Cikin ikon Allah karatunta yana tafiya yadda akeso   Da haka har tacinye shekarar farko  *Bayan shekara biyu*   Fauziyyah ce zaune tana hada kayanta cikin farin cikin sabida gobe zata koma gida nigeria cikin nasarar uban giji ta kammala karatunta da saka mako mai kyau  Yanzu tazama cikakkiyar *PAMACIEST*  Cikin shekaru ukun datayi sau biyu kawai taje nigeria   Washegari jirgin qarfe 9 nasafe ta biyo sai gida  Acan nigeria kuwa su daddy ne da momcy da su aunty mabarukha harda aunty niima sukazo taronta dan akwai liyafar da daddy ya shirya mata a nan abuja   Jirgin na sauqa na hangota cikin jerin fasinjoji amma zaka rantse da Allah baquwace tazo daga india kuma zata koma sabida yadda fatarta ta murje tayi wani haske na musamman kyanta yasake fitowa   Kallo daya zaka mata kafimci zallan wayewa atare da ita dan tana daga cikin jerin mata masu class   Ko yadda take saqqowa cikin natsuwa kawai ya isa ya tabbatar maka cewa lalle wannan mace ce mai jida kanta   Daddy kuwa murmushi kawai yakeyi  Cikin sauri aunty ta qarasa ta rungumeta tana mata oyoyo  Wani daddan murya naji ya daki dodon kunnena hausa takeyi amma kamar maiyin indianci sabida yadda harshenta ya juye  Cikin farin ciki ta gaisa da kowa sannan suka nufi gida  Da yamma aka gabatar da liyafa mai kyau acikin gida   Sunsha hira sosai da daddare daddy ya kirata yace washe gari zasu wuce bh tare amma ita zata wuce dambam gida dagacan zai tura driver ya maidata abuja sai service nata ya fito sai tadawo bh tayi acan   Haka koh akayi watanta daya a dambam ta koma Abuja   Watanta biyu a Abuja service dinta ya fito amma jos aka turata nan daddy yamata cukucuku amaida ta bh  Tsabar tanada daurin gindi ko camp bata shiga ba   Sai byan an musu posting aka duba nata anturata teaching hospital na bh  Ana saura sati daya ta dawo bh uncle salim qanin mijin aunty yazo da abokinsa Barrister Nabil Abdullahi gidan aunty mabarukha    Wajen aikinsu daya a bh yanzuma wani aikine ya kawo su abuja kuma babansa shine commissioner for works n houses na bh  Tunda ya kyalla idanu yaganta ya nacewa uncle salim shifa yaga wata balarabiya kuma tamasa  Har saida ya kira aunty awaya yafada mata abokinsa dasuka zo tare yaga fauziyyah yana so kuma ya fada masa ta taba aure yace ko dik yaran duniya ita ta haifa yaji ya gani  Aunty kuwa hakan yamata dadi nan take ta tura masa phone no fauziyyah  Tunda yasamu no shikenan waya ba dare ba rana text ne meyene amma sam fauziyyah bata kulashi dan ba namiji aranta sam  Ranan sunday ta taho bh dan monday zata fara fita aikinta na service  Isowan yamma tayi lis dan basu taso da wuri ba hakan yasa tayi bacci da wuri   **** Papa kuwa yau tun daya tashi yakejin zuciyarsa wani iri kuncine meye ne baima saniba gashi yana da aiki a office gashi akwai maganar da zasuyi da daddy kafin ya fita office   Dolee yasa da wuri ya shirya ya taho gida daga can ya wuce office  Fauziyyah kuma qarfe bakwai ta tashi tayi wanka ta shirya amma tayi ligh make up sai pink jambaki data goga a lips nata  Kayan su na coppers tasaka ajikinta nan naqare mata kallo da kyau  Rigat ta kamata sosai inda na fulaninta da suke a cike dam gasu atsaye suka cika mata gaban rigan hakama wandon hips nata da bayanta sunfito sosai dan ya kamata sosai  Gaskiya wadda yasan fauziyyah lokacin tana gidan papa yaganta yanzu bazi ganeta sabida yadda tacanza komai najikinta ya canza ga wani kyau na musamman data qara   Kallon kanta tayi tsaf a madubi sai taji kunya bazata iya fita waje ahakaba   farar qaramar hijab ta dauka iya guiwa amma bata saka ba sai ta riqo ahannunta  Nima sake kallonta nayi da kyau nan naga zallan kaman datake da *Arti matar Yash na cikin film din married again*  Cikin natsuwa ta dakko yar qaramar jakarta mai kamar purse ta rataya hannuntabriqe da hijab  Tana fitowa falo da momcy tafara haduwa bayan tagaisheta momcy tayi murmushi tace masha Allah kiyi maza kije wajen daddy sai kizo kiyi break ko  Cikin muryarta mai dadi tace ok sannan ta mufi bangaren daddy  Da sallama ta shiga cikin faraa ya amsa bayan ta gaidashi   Yadan mata nasiha sannan ya miqo mata key din motarta sabuwa dal daya saya mata yace motarki tana waje Allah ya kiaye hanya ki kula da tuki  Nan taringa godia sabisa baqaramin dadi taji ba  Daddy yace kada kidamu jeki abinki kada kimakara  Papa kuwa yana zuwa gida afalo ya samu momcy bayan sungaisa yace bari yaje wajen daddy   Tace toh sannan ya wuce   Momcy kuwa jin fauziyyah shiru gashi kada time ya wure mata yasa ta kwala mata kira   Dauther kiyi sauri kizo kiyi break kada kimakara  Fauziyyah kuwa ta fito tazo daidai kan steps da zata sakko falo taji kiran momcy   Dama sauri take taxo ta nuna ma momcyn kyautar da daddy yamata  Itama cikin daddan  voice nata mai dadin sauri tace yess me arihoo momcy(ina zuwa momcy)  Daidai papa yasaka qafarsa zai haura kan steps da zai kaishi side din daddy yaji wata murya mai dadin gaske cikin harshen indianci tana magana  Saida yadan matsa baya data bugeshi dan cikin sauri ta wuce batama lura da mutum ba  Papa kuwa ganin kyakykyawar mace kuma ba india yasa yabi bayanta da kallo amma dake tariga da wuce sai bayanta daya kallah   Wadda hips nata yake masa gwaliyo  Lumshe idanu yayi ya bude gashi ta buleshi da qamshin turarenta  Cikin sauri ya riqe gini dan baisan yayi missing step ba  Jiki a mace ya shige dakin dadi amma muryarta sai yawo yake masa akwanyarsa   Bayan sun gaisa gagara haqura yayi yace daddy baquwa akayi agidanne   Daddy yace baquwa kuma   Papa yace eh kamar ma ba india ce kuma daga nan ta fito  Wani murmushi daddy yayi yace aa kam indai wacce tabar nan yanzune sai dai qanwarka   Papa yace qanwata kuma wacce qanwata nikuma inada qanwace   Daddy yace qanwarka fauziyyah mana yar gidan Abbanku na dambam  Cikin sauri ya dubi daddy yace Fauziyyah kuma itace ta fita anan   Daddy yace yawuce wai itace mana amma bar wannan maganar ina jinka yadda abin zai kasance yasa na ce kazo da safe   Ina papa hankali yayi gaba baimasan daddy yana yiba   Saida daddy ya lura baima tare dashi sannan ya tabashi yace kana jina Alamin  Cikin sauri ya firgita yace me kace daddy  Wani murmushi daddy yayi wanda shikadai yasan maanarsa........     .

Daddy yace maganar bude asibitin nan ne dama najika shiru haryanzu baka fadi wani suna zaa sama ba sannan wacce rana ya dace sabida buga IV  Papa dai yayi shiru yana jin dadi amma harga Allah dakyar ya tsinci kadan daga abinda yake fada masa  Sabida hankalinsa da tunaninsa baya tare da daddy  Cikin wani yanayi yace zanyi tunani akai zuwa gobe zan sanar maka   Yafadi hakan ne kawai dan yasamu ya tashi awajen dan ya tabbata bazai samu natsuwa ba har sai yayi tozali da farin cikin rayuwarsa dan yana da good assurance batayi aure ba tinda ya ganta agida da wannan lokacin  Daddy yace is ok sai najika toh   Aiko daddy na rufe bakinsa ya miqe cikin sauri yana cewa barinje office   Daddy yace Allah ya kiyaye hanya  Yana tafiya ya amsa da Amin  ***** Fauziyyah kuwa cikin sauri ta nufi wajen momcy tana murna  Rungume momcy tayi tana cewa dekho momcy meri gari key (kalli momcy key din motata) daddy ne ya bani kitayani godia  Cikin faraa momcy tace masha Allah, Allahu ya tsare hanya   Amin ya Allah ta Amsa  Momcy tace kije kiyi break kada kimakara  Toh ta amsa sannan ta wuce dinning, dan kadan ta iya ci sabida murna tadawo falo tace zata wuce  Har bakin qofa momcy ta rakota tana cewa ganan motar taki jiya dare aka kawota Allah ya tsare sai kindawo sannan ta juya ta koma ciki  Itakuma qarasa wajen motar tayi sannan ta bude ta shiga tana jin wani dadi aranta  Ahankali tamata key sannan tafara tafiya cikin natsuwa har bakin gate inda mai gadi ya bude mata gate ta fice  Direct NYSC office ta wuce sabida akwai abinda zatayi acan kafin ta wuce asibiti   ***** Papa yana fitowa yaga wayam bakowa afalo sai motsi dayaji acikin kitchen  Leqawa yayi sai yaga momcy ce itakadai   Ziciyarsa ce yaji ba dadi dan fauziyyah yaso yasake kallo  Asanyaye yace na wuce office amma idan nadawo zan biyo  Toh adawo lfy tace dashi sannan ya fice  Motarsa ya shiga ya wuce asibiti driving yake amma hankalinsa na wani waje   Tinani yake yanzu fauziyyah ce tadawo haka yarinyar da ya raina yanzu itace tazama big girl haka   Ikon Allah ne kawai ya kawoshi lfy yana parking ya wuce office nasa  Zaune yake amma yakasa tabuka komai tunani kawai ya addabi zuciyarsa har yafarajin yarasa maike masa dadi  Ya jima azaune amma ko file daya baigama dubawa cikin sauri ya ture su gefe ya miqe  Dan jin kansa yakeyi yamasa nauyi ga wani irin faduwar gaba da kunci dake damunsa  Gara ya tafi gida ya kwanta kawai   Wayoyinsa da key nasa ya zara ya fito   Cleaners da masinja suna gaisheshima amma hannu kawai yake daga masu   Yana fitowa ya nufi parking space sai yaga wata mota mai kyau kalar mata ta tsaya agefen motarsa   Kafin ya qaraso sai yaga ta fito tana rataya jakarta  Sake zuba mata idanu yayi tabbas fauziyyah ce amma badan daddy yafada masa ba bazai ganetaba  Sai alokacin ya lura ashe kayan NYSC ne ajikinta tambayar kansa yake yaushe kenan haka tafaru  Fauziyyah kuwa dago kanta dazatayi wazata hango yana nufota ya Alamin  Tabbas shine dan bazai taba bace mata ba dik da yadan canza yaqara kyau yadanyi qiba kadan sannan daganinsa naira tazauna masa fiye da da  Ahankali tasauqe idanunta tanajin zuciyarta tana bugawa da sauri sauri  Nan take taji wani zafi azuciyarta dan bata qaunar abinda zai hada ta papa ko ahanyane  Daidai da ya qaraso jikin motarsa amma ya qudira aransa zai mata magana dan bazai iyah ganinta ya wuceba  Itakuma yitayi kamar bata ganshiba zata wuce kamar daga sama taji muryarsa wadda kodaga bacci tafarka bazata manceba   Yan mata shine abinda ya furta yana kallonta   Cak ta tsaya dan jitayi kamar ya caka mata wuqa wai yan mata  Dagoda kanta tayi ta sauqe dara2n idanuwanta farare tas masu kamar madara akansa   Nan yaji wani abu wadda bai san mene ne ba kawai yasamu kansa da lumshe idanuwansa yana tasbihi ga ubangijin halitta dan fauziyyah ta tafi dashi gaba daya  Muryarta ta dawo dashi daga duniyar tunani daya tafi  Cikin halin ko inkula da rashin damuwa tayi kamar bata sanshiba  Ya tsina fiskanta tayi tana masa duban rashin sani tace konhei tum(wane ne kai)  Kutt dan zaro idanu kadan yayi sabida mamaki wai harshine fauziyyah zatace bata ganeshiba  Amma sai yadaure yayi wani qayataccen murmushi yace mera naam Dr Muhammad Alamin Abubakar(suna na Muhammad Alamin Abubakar)  Ya tsina fuska tayi ta wani juya idanuwanta tace eyyerh sowwie am not talking with people that i dont know  Tana fadin haka ta wuce abinta bata sake koda kallonsa ba  Shiru kawai yayi yabi bayanta da  kallo  Cikin qunan rai ya bude motarsa ya fada yana tuna irin walaqancin da fauziyyah tamasa ta yankwanashi   Afusace yafigi motar wadda dakyar yataka birki yabawa scurity pass sannan ya wuce  ***** Juhaina ce ta dubi munnir tace wai saurin me kakeyi ne kamar wadda ba agidan zaka kwana ba  Yace kinsan najima bangankiba wlh ina kewarki sosai muje ciki narage zafi  Murmushi tayi sannan tace haba dai kaida zakayi 1 week me zai dameka kuma Dr sai yamma shida yadawo   Yace ai har tunani nke next idan zanzo wacce qarya zamu masa tunda munce nazo gyara carry over ne  Dariya tayi tace wannan mai sauqine tunda shi baho ne inba hakaba sai kace ba mutumin daya shiga ajin ABCD ba  Komai aka fada masa sai ya yadda  Shima dariya yayi yace nidai muje toh pls mana  Riqe hannunta yayi suka shige bedroom nata   Nan suka fara mashaarsu da suka saba   Tsabar sunyi nisa basa cikin hankalinsu ko jin shigowar mota basuyiba  Papa kuwa ko parking mai kyau baiyiba haka ya fito ya nufi cikin gida   Ahargitse ya shigo falo dakinsa ya nufa  Yazo daidai dakin juhaina harzai wuce sao yaji kamar nishi  Saurarawa yayi da kyau sai yaji tabbas ba kunnensabane nishintane  Cikin sauri ya bude dakin dan atunaninsa ko batada lfy ne  Yana shiga yayi turus wani jirine yaji ya debeshi yayi saurin riqe qofar sabida abinda idanunsa ya gane masa  Juhaina da munnir kwance haihuwar uwarsu suna aikata zinah  Abinda bai taba tunaninba juhaina zataci amanarsa kuma ma da dan uwanta   Su juhaina kuwa jin anbude qofa yasa cikin sauri suka juyo ganin papa atsaye yana musu wani kallo cike da baqin ciki har idanunsa sukoma jajaye kamar gaunta bushashshe  Dasauri munnir ya tashi akanta itakuma cikin razana ta tashi zaune tanajan mayafi tana kare jikinta  Ahankali yasamu nutsuwarsa ta dawo maida qofar yayi ya rufe da key sannan ya nufo su gadangadan  tsabar tsoro ba juhaina ba hatta munnir jikinsa rawa yake  Yana zuwa ya shaqo wuyan juhaina yace cikin kakkausan murya kifadamun wane ne munnir kuma meye atsakaninku  Aifa cikin tsoro da firgita tace dan Allah kayi....  Wani gigitaccen mari daya zabga mata saida taga wuta shiya katseta   Cikin tsawa yace wane ne munnir zaki fadamun da bakinki kosaina kasheki shegiya tsinanniyah macucuciya Allah ya isa tsakanina da keh wlh kinci amanata  Ganin yadda kamanninsa suka sauya fiskarsa tayi jajur tsabar bacin rai   Murya na rawa tafada masa tsakaninta da munnir tace amma kayafemun wlh bazan sake ba  Bata gama rufe bakintaba ya saka hannunsa ya makata da gini nan tafadi a asume  Munnir kuwa tsabar tsoro ganin yadda yayima juhaina saida ya saki fitsari ajikinsa  Aikuwa da papa ya damqoshi yafara dukansa yana cewa munafiki kana zaune agidana kana zaluntata ashe ina tare da kwarto bansaniba  Mari duka harbi haka yake masa saida kansa bakinsa hancinsa ko ina jini yake amma zuciya ta hana papa ya kyaleshi  Hannunsa yasa yakamo gabansa da iyah qsrfinsa ya jawota ya murde wadda saida ya saki kashin azaba   Hannunsa ya kama ya buga da jikin drower ji kake kass kass ya karyashi   Axaba iya azaba saida yakasa motsi sannan ya kyaleshi ya nufi toilet ya debo ruwa a bucket  Zuwa kan juhaina yayi wacce ke kwance asume ya sheqa mata  Nan ta firgita ta farka aiko itama nan yahau jibgarta da waya yana harbinta  Saida jikinta ya faffashe fiskarta ta kumbura tayi sumtum tsabar duka  Tsabar azaba har saida ta kasa kuka cikin baqin ciki ya jawota har waje tana nade acikin zanin gado amma saida kamanninta ya canza dan ba dukan wasa ya mata ba  Sannan yace tsinanniyah kada nafito nasameki kificemun agida na sakeki saki uku muna fuka  Itadai batada bakin kuka ma bare bashi haquri  Mai gadi ya kira yace suzo suna biye dashi har dakin juhaina yace su fitar masa da munnir agida su kaishi can waje  Haka suka jawoshi kamar har sun kai qofa paoa yace ganan haqorinsa biyu kuhada dashi kufitamun dasu  Suna fita ya nufi dakinsa yafada agado ya fashe da kuka....  
.
Kuka yake mai cike da nadama, hawaye wani nabin wani haka suke zuba akan face nasa  Zuciyarsa cunkushe da zallar dana sani akan abinda ya aikata abaya   Tabbas yau ya tabbar alhakin iyayensa ne dana fauziyyah ke bibiyarsa   Kuma ya qara daukan darasi akan bijirema iyaye ba abune mai kyauba tunda gashi yaga saka makon abinda bai taba tunani ba  Wani irin nauyi yaji qirjinsa yamasa   Kuka yake sosai har abin tausayi domin dik abinda mutun ya aika matuqar yagane kuskurensa har yayi nadama nagaske ba tuban baqin muzuru ba dole ya baka tausayi  Sambatu kawai yakeyi yana cewa daddy, momcy, fauziyyah kuyafemun ashe gata kukamun na auramun yarinya yar mutunci kuma mai mutunci   Amma son zuciya yasa na bijire muku yau gashi abinda yasameni wayyo kaicona kaicon halina dama duk masu hali irin nawa...  Maganarce tasarqe qirjinsa ya cushe numafashi yafara masa wahalar fita  Dakyar ya dauki wayarsa yafara kiran layin TJ  TJ yana office saiya ga kiran abokinsa   Hello man shine abinda ya fada yana daukar wayar  Cikin wata raunanniyar murya datake nuna mai ita yana cikin wani hali   Yace pls kazo gida kasameni ina cikin wani hali  TJ baisan sanda ya miqe tsayeba cikin razana jin yadda muryar abokinsa take a hargitse  Meyasameka??? Shine abinda ya maimaita harsau uku  Ahankali papa yace TJ banida lfy juhaina zata kasheni kazo pls kataimakeni  Afirgice TJ yace ganinan zuwa ganinan zuwa am on my way yana fadin haka ya suri key din motarsa ya fito cikin sauri yacema scretery nasa idan bandawoba zuwa 2 ka kulle office kawai  Baijira amsar shiba ya fice cikin sauri da tashin hankali dan baisan yadda zai sameshiba  Cikin gudun balai har ya iso gidan papa wani mahaukacin horn yake dannawa
.
Maigadima saida ya tsorata dajin irin horn dake masa   Aiko baibata lokaciba ya bude   TJ yana shigowa ko cikkakken parking baiyiba ya hnyar cikin gida daidai qofar falo yayi turus ya tsaya ganin juhaina lullube da zanin gado tana rizgar kuka dan sai alokacin tasamu kuka yaxo mata gashi ya kulle qofa bare ko kaya tasama jikinta baran tasannayi  Juhaina ina Alamin yake kekuma meya sameki naganki haka  Gagara magana tayi sai da hannu ta nuna masa qofar falo  Tura qofar yayi ya jita gam akulle bubbugawa yafara da iyaka qarfinsa dan abin yaqara bashi tsoro  Papa yanajin bugun qofa gakuma wayar TJ tashigo masa yasa ya taso ya fito falo ya bude qofar   Yanaganin TJ kawai saiya fada jikinsa yaqara saka kuka mai tsuma zuciya  Cikin rudani TJ yace waime ke faruwane man kamin bayani mana kozanji sauqin abinda nakeji  Sake qanqame TJ yayi yana cewa na cuci kaina na biyema san zuciyata na cutar da matata ta gaskiya na baqanta ran mahaifana yaugashi naga abinda bazan taba mantawaba  TJ ma kawai saiyafara hawaye nafarko tausayin papa dikda baisan meya faruba amma yadda yaganshi a hargitse yana kuka da idanunsa tabbas babban abune  Sannan murnan abokinsa ya gane gaskiya   Share hawayen fiskansa yayi yafara lallashin papa da kalamai masu dadi har papa yayi shiru  Sannan yafara bawa TJ labarin abinda ya faru yana furta abinda yagani sai da wasu hawaye masu zafi suka zubo masa  Cikin tashin hankali TJ yakejin abin kamarca mafarki   Nan ya fara tausan papa da banbaki akan ya kwantar da hankalinsa komai zai wuce   Papa yace hankalina bazai kwantaba har sai ka kaini asibiti anmin test na HIV tukunna   TJ yace insha Allahu babu abinda zaisameka ka kwantar da hankalinka  Taya hankalina zai kwanta matuqar ina dauke da wani mugun ciwo wlh jujaina ta cuceni ta shiga tsakanina da fauziyyah dan bayadda fauziyyah zata dawo gareni ina halin jinya   Tj yace ya isa haka muje asibitin inhar hankalinka zai kwanta dan yaga har numfashinsa yana samasama  Amma kabar juhaina ta suturta jikinta kafin ta tafi  Da kyar ya yarda yace amma kada yadawo ya sameta  Nan suka fito TJ ya kalleta yace kitashi kije kisuturta jikinki amma yace kada yadawo yasameki gidansa yanafadin haka ya wuce abinsa dan dama papa ya riga da ya wuce  Sai bayan sunfito TJ yace wanne hospital zamujene  Ka kaini asibitin daddy shine kawai abinda ya iya fada  Suna isa asibiti lab suka wuce  Maaikatan wajen suna gaisheshi baiko amsaba yace subashi abin gwajin HIV kawai   Damamaki kowa ke kallonsa cikin tsawa ya maimaita masu nan take suka miqo masa  Alluraya dauka ya caka wa hannunsa nan take sai jini yazuba yafara zaman zullumi   Bada jimaba saka mako ya nuna negetalive  TJ dake tsaye agefe yace Alhamdulillah bana fada makaba gashi ai d answer is negetive dafatan hankalinka ya kwanta  Shiru kawai yayi ya miqe dan baijin zai iya magana   Tashin da zaiyi ya yanki jiki ya fadi sumamme  Cikin razana TJ ya sumkuya yana kiransa amma ina baimasan yana yiba  Cikin sauri aka kawo abin daukar marar lfy aka turashi sai emergency  Nan suka bashi taimakon gaggawa har Allah yasa numfashinsa ya daidaita sannan aka maidashi dakin hutu amma dai bai farka ba tukun  In hankalin TJ yayi dubu to atashe suke   Sai a lokacin ya tuna yadauki wayar papa dake aljihunsa ya fara kiran momcy  Bugu uku ta dauka tana cewa hello son   Cikin natsuwa TJ yace ba Alamin bane Tijjani ne  Momcy tace ayya ya khairy da mubeen (dansune wadda bai wuce shekara biyuba)  Lfy qalau umm dama Alamin dinne bashida lfy yanzu haka muna asibiti  Salati momcy ta fara tace mai yasamu papa kuna wanne asibiti  Asibitin daddy muke naje wajensama bayanan  Momcy tace eh yau bai fita ba amma muna zuwa yanzu   Daddy ne ya dubeta yana cewa wai meya sami Alamin din   Cikin damuwa momcy tace nima bansaniba kam   Toh dauko mayafinki muje   Suna zuwa suka shige inda aka kwantar dashi   TJ suka sami yayi shiru yana zaune  Bayan yamasu sannu da zuwa daddy yace wai meke faruwane kam  Nan TJ yafada masu abinda yafaru yace shine dai sanadin sumansa  Sannan TJ yace dan Allah daddy kuyafe masa wlh yayi nadama kuma yanzu damuwarsa qaruwa zatayi matuqar baku yafe masa ba  Daddy yace hakane Allah ya yafemu gaba daya ya kuma kiyaye na gaba   Dik suka amsa da amin  Suna nan zaune ahankali ya fara motsi   Kadankadan idanunsa suka washe yafara ganin komai tass  Aiko yana ganin su momcy sai yafara hawaye zaiyi magana  Daddy ya kamo hannunsa yace kada kace komai Alamin munyafe maka duniya da lahira saifatan wannan yazama darasi agareka   Momcy ta matso kusa dashi tana shafa kansa tace ya wuce papa ka kwantar da hankalinka sannan matakin daka dauka akanta yayi daidai Allah yasaka maka sukuma Allah ya shiryesu  Cikin jin dadi ya yunqura zaune yace nagode daddy na gode momcy nagode sosai  Momcy tace sai mutafi gida tunda yasami sauqi  Daddy yace muje amaidaka gida sai muwuce   Girgiza kansa yayi yace bazan iya zama acikin wannan gidanba ni gida zan koma   Momcy tace toh shikenan kutaho a motar tijjani inyaso sai kuje kadauko kayanka    Ahankali ya miqe TJ na riqe da hannunsa har mota    Momcyma gida suka wuce Sukuma suna zuwa gida basu tarar da juhaina ba  Nan TJ ya hada masa kayansa suka fito sai anan yayi magana yabawa maigai key yace idan tazo kwasan kayanta ya bude idan tagama ya kulle ya ajiye key din awajensa  Suna tafiya a mota ba mai magana acikinsu   Papa ya kwanta ajikin kujera ya tallafe fiskarsa da hannunsa yayi nisa cikin tunani  TJ yace haba man karage tunanin nan mana haka yanzu ai saidai ka godema Allah tunda kagane gaskiya sannan Allah ya toni asirin munafukai    Cikin damuwa yake kallon TJ yace man damuwata fauziyyah tafi qarfina ta wuce  tinanina fauziyyah ta nuna batama sanniba yazanyi wlh idan ban auri fauziyyah ba mutuwa zanyi sabida ina sonta sonda bantaba jin inayima wata ya maceba aduniya ashe juhaina ma ba sonta nakeba fauziyyah nakeso na yaudari kaina nan idanunsa suka sake kadawa sukayi jajur  Cikin mamaki TJ yacecfauziyyah kuma a ina ka ganta   Nan yafada masa iya abinda yasani da haduwarsu   Tirqashi shine abinda TJ yafada dan yasan tabbas zaayi haka rananda papa ya komwa fauziyyah da sunan so   Papa cikin damuwa yace komai ya jagulemun man,kyiu wati hai bahaa??? Kyiu kyiu (mai yasa wannan canjin yanayin maiyasa maiyasa) ya qarashe maganar kamar zaiyi kuka  TJ yace komai zaidaidaita kaci gaba da addu a kakuma kwantar da hankalinka  Maganar fauziyyah zamu zauna muga yadda zamu bullowa abin  Da haka har suka qaraso gida...   ***** Fauziyyah kuwa tana wucewa awajen tamanta da shafinsa dan sam baya gabanta sannan tunaninsa tsabar tsanan data masa batayi  Qarfe uku ta iso gida sai dai bakowa su momcy basa nan  Wanka tayi ta daura alwala  Sai datayi sallan laasar sannan tayi kwalliya ta shirya cikin wata doguwar riga yar kanti lokacin da zata dawo nigeria tasayeta  Coppee da milk tasha ado mai kyau   Bata saka dankwaliba sai gashinta data kama da milk ribbon ta fesa turare tafito  Tana zuwa falo taga momcy tadawo tace sannu da dawowa momcy  Momcy tace yawwa kindawo baki samemuba munje asibiti ne papa bayada lfy amma ansallamesa ma  Allah ya sauwaqa shine abinda ta furta albarkacin momcy  Momcy tace naga motarki shine na leqa dakinki kina wanka   Tace eh wlh sai danayi sallah tukun nafito   Momcy tace kinci abinci kuwa   Yanzu zanci ta amsa   Kai daugther bakyason cin abinci ko mai yasa toh kije kici   Toh ta amsa sannan ta wuce dinning taci abinci  Falo ta dawo ta zauna kenan su papa suka shigo  Aiko yana kyalla idonsa akan fauziyyah yaji wani sanyi aransa dan baqaramin kyau tamasa ba  TJ ma haka yake kallonta da mamaki ya kuma jinjina abin lalle akwai aiki agaban abokinsa dan yada ko kanta bata dagoba bare tasan da shigowarsu saima wayarta dataketa latsawa   Momcy tace sannu tijjani Allah yabar zumunci papa kushiga mana katsaya anan  Wajema yasamu yazauna yana cewa aa zansha iska kadan anan   Fauziyyah kuwa kamar ta bar wajen amma sai taga kada ya rainata kawai ta matse abinta  Acikinsu ba maimagana dan shi papa kallonta ma yasashi farin ciki sai yaji tsoro kada yamata magana tama bar wajen shiyasa yaja bakinsa ya tsuke   TJ kuwa shakkar mata magana yake kada shima tace bata ganeshiba   Wayarta ce tafara ringing dubawa tayi taja tsaki axuciyarta ganin no Brr.Nabil ne   Yau batasan iya adadin kiran daya mataba kuma bata dauka ba shikuma bai haqura ba   Harta katse bata daukaba sake kira yayi sai taji shaawar ta dauka kodan tasamu hanyar barin wajen   Momcy kuwa miqewa tayi tace barin turo muku da abinci  Fauziyyah cikin daddar muryarta tadau wayar da sallama jin muryarta mai sanyi yasa papa lumshe idanu.....  
.

.
Murmushi yayi sannan ya amsa sallaman  Cikin natsuwa tace ina yini  Fara arsa ya fadada yace lfy dan wani dadine ya lillibesa jin yadda ta amsa da faraa sannan yau har gaisuwa ya samu  Cikin murya mai sanyi yace gimbiyar mata asassautamun mana aidai ko haka na wahala   Juya idanuwa tayi cikin murya mai jan hankali tace namefa  Murmushi yayi sannan yace tinsafe nake kira baki dau wayata ba pls ko shiruma nikiyi amma dai kidauka sai hankalina ya kwanta  Hakan daya fada shiyasa ta wani qayattacen murmushi wadda ya qawata face nata tace ayyah aifa ba dagangan bane ba bani kusane kuma yanzun bagashi nadauka ba  Cikin murmushi yace hakane nagode da kika bani lokacinki amma da zaa taimakamun abani dama nazo gida mugaisa   Shiru tadanyi dan harga Allah bata san takuri amma kuma yau sai takejin nauyinsa sosai   Maganarsa ce ta katse mata tunani  yana cewa ya kikayi shiru pls fauziyyah kibani dama na bayyana maki irin sonda nake maki wlh tunda nake arayuwana bantaba jin son wata mace aduniya kamar yadda nake sonkiba kuma ni inkika amince mun insha Allah zan zamar maki alheri arayuwa amma kibani dama domin kitabbatar da maganata  Jikintane taji ya mutu murus kuma ya tuno mata da wasu kalaman da papa ya taba fada mata abaya   Cikin sanyin murya tace bakomai ur always wellcome  Wani dadine ya lillibeshi yace thanks a lot my life insha Allah gobe da yamma zanzo  Cikin murya mai kamada shagwaba tace gobe kuma gaskiya is to early  Cikin rarrashi yace haba my life ai da zafi2 akan bugi qarfe amin haquri dai nazo goben kinji my life  Murmushi mai dan sauti tace ok Allah ya kaimu   Papa dayakai har wuya dan takaici dan tini ya fahimci da wani take waya   Jiyake kamar ya shige cikin wayar yazugamasa rashin mutunci dan wani kishine ya tirniqeshi dan ya fahimci ya samu waje tinda taketa zuba murmushi    Cikin qunar rai ya miqe afusace yayi side nasa  Ganin yadda ya tashi afuce nan danan fiskarsa ta canja hakan yasa TJ ya tashi yabi bayansa  Adaki yasameshi sai safa da marwa dayakeyi acikin daki  TJ yana shiga yace yadai man lfy kuwa lokaci daya kacanza  Cikin damuwa yace badole nacanba kana kallo cin fuskan da fauziyyah tamun  TJ yace haba man kada wannan ya dameka kabi ahankli mana kadaina bata ranka  Cikin fushi yace wani irin kada na damu bayan fauziyyah ta nuna batasanniba then gashi tana hira da wani awaya harda yimasa murmushi haba haba  Ya qarashe maganar kamar zaiyi kuka   TJ yace pls man cool down ur temper komai zaizo dasauqi da yardar Allah ammafa saikabi komai ahankali kuma daki2   Cikin sauri yace kamar me kenan pls tell me abokina wlh ruwan kaina ya qare i dont know what to do  TJ yace zauna kaji yadda zamu bullo wa lamarin  Zama yayi ya paying full attention nasa akan TJ  TJ yace dafarko abinda nakeso dakai kasauqe dik wani abinda kakeji dashi agefe sannan ka cire saurin fushi kadau hakuri kasa ma ranka  Wannan shine matakin farko dan dole sai kayi haquri   Sannan kasameta anatse kabata haquri akan abinda kamata kanemi yafiyarta dan inba hakaba bazaka taba samun fiska awajentaba matuqar tanajin haushinka tana kuma tuna abinda ya faru abaya  Amma idan har tayafe maka ta haqura to komai zaizo dasauqi  Papa yace wlh nima inada niyyar bata haquri saidai bansan ta ina zan fara ba tunda lokacin data gannima cewa tayi bata sanniba kuma wlh abin yacimun rai ya dameni kuma ya dagamun hankali  TJ yace tafada ne kawai sabida tanajin haushin abinda kamata shiyasa nace kafara bata haquri tukunna  Sannan katattara dik wani halin banza ka zubarshi agefe wannan shaye shayen banza da wofin ka haqura dashi dan ba macen arziqi da zataso mijinta da wannan halin  Papa yaja wani dogon numfashi yace hakane kamtunba yauba dama komai ya ficemun arai kuma dayardar Allah nabar shan komai tinda suma basa qaran mutum da komai   TJ yace good abokina naji dadin yadda ka yadda da shawarina da haka harya kwantar masa da hankali kafin yamasa sallama ya wuce  Fauziyyah kuwa cikin qunan rai bayan takashe wayar ta nufi dakinta dan aduniya ta tsani abinda zai tuno mata da papa baran tasashi a idanunta  Washe gari da safe papa baiko tashiba ta wuce hospital abinta  sai 3 kafin ta dawo gida  Bayan tayi sallah taci abinci sannan ta tsantsara kwalliya sosai    Wajen qarfe biyar saiga wayar Brr. Nabil kan cewar ya iso fa  Mayafinta ta dauka sannan ta fice  Wani murmushi tasake sabida yadda yamatuqar birgeta  Yana jingine jikin motarsa fara tass , sanye yake cikin wani danyen boyel mai kyau da tsada  farare sol wanda sin matuqar amsanshi  Fularsa ta dace da kayan jikinsa haka takalnan qafarsa farare sol, hannunsa daure da agogon azurfa sai kyalli yake  Haka kurum taji ya matuqar birgeta dan harga Allah tana matuqar son mutum mai kamala da shiga ta mutunci  Ahankali cikin takunta mai natsuwa harta qaraso wajensa sallama tamasa cikin siririyar muryarta mai dadin sauraro  Lumshe idanunsa yayi ya bude ahankali dan ta tafi da dikkan tunaninsa kwalliyarta kyan fiskanta uwa uba dirinta sannan daddadan muryanta su suka qara narkar masa da zuciya  Waalaikumussalam barka da fitowa sarauniyar mata  Murmushi tayi sannan ta sunkuyar da kanta ahankaki tace ina yini  Lfy lau ya gida da aiki  Tace dik lfy lau ya naka  Yace well um gaskiya aikinmu ba dadi sai dai shukrah  Tace ayyah Allah ya taimaka, Amin ya amsa  Gyara tsayuwarsa yayi yana cewa yau gani ga gimbiyata dafatan zan samu mazauni acikin zuciyarki   Murmushi kawai tayi batace komaiba dan nauyinsa takeji sosai  Nan yasake gabatar mata da kansa ya kuma tabbatar mata ba dawasa yakeba kuma bashida mata dan baitaba aureba   Cikin gamsuwa da baya nansa tace bakomai amma yabata time tadanyi nazari  Yace badamuwa ya bata kwana biyu ammafa zai ringa kiranta suna gaisawa awaya tace badamuwa  Papa ne ya shigo gida kamar wadda akace ya duba gefensa kawai yaga fauziyyah da wani mutum atsaye sai faman kallonta yake yana murmushi kamar zai cinyeta  Nan take yaji qirjinsa ya buga wani kishi ya taso masa,jiyake kamar yaje shaqesa   Da kyar ya lallami zuciyarsa yayi parkin motarsa ya fito   Cikin gida ya wuce zuciyarsa adagule  Brr Nabil yace to madam nizan wuce naga kamarma na takureki kinyi shiru bakiyin ko magana  Dubansa tayi aa nibaka takurenba kawai dai nagajine yau awajen aiki   Yace eyyerh kishiga gida kihuta toh inyaso da daddre zankiraki   Tace toh nagode sosai Allah ya kiyaye hanya agaida gida   Insha Allahu zasuji bude mota yayi ya miqo mata wata shopping bag mai kyau baby pink colour yace ga wannan bayawa kisha swt  Aa nikam kabarshi nagode   Bata fiska yayi da sigan lallashi yace haba dai pls kikarba badanniba   Yadda ya tsareta da idanuwansa yasa tasa hannu biyu ta amsa tace nagode   Yawwa dear saikin jini yafada yana tada motar  Itakuma juyawa tayi ta nufi cikin gida tana bude qofar falo zata wuce taji anjawo veil nata hakan yasa tayi saurin juyowa  Papa kuwa tunda ya shigo ya gagara shiga ciki dan gaba daya jiyake kamar yaje shaqe wanda yaganshi yana tsaye da fauzinsa   Ganin papa ne yasa ta tsuke fuska tace lfy malam wani abu kake nema  Dubanta yayi da kyau cikin shan mur yace wayene waccan dana ganku tare  Kallon uku saura kwata ta watsa masa tace mene damuwarka da son sanin wayeshi kumama kaidin wayene dazaka tsareni kanamun wasu silly question  Cikin zafin zuciya yace au bakisan niba kikecewa ma    Tace eh banma taba ganinka tunda kadamu kaji wayeshi mijin dazan aurane ar u satisfied now  Yace lalle kinyaudari kanki barin fada maki bakida miji saini kuma ke matata tace sabida haka da kin daiba yaudarin kanki  Wani murmushi tayi na takaici tace Allah ya sauwaqa ni nazama matarka kuma ma kaga mundace dakai ne  Kadubi yanayin Brr. da shigarsa ta mutunci da kamala shine yadace da mijina ba kai wadda ko shigar mutunci baka iyaba dan shayeshaye kawai mazinaci Allah ya mun katangar qarfe tsakani na da kai kuma ni kadaina iqirarin matarka ce bansankaba bantaba saninkaba arayuwata tana fadin haka ta wucesa abinta .........

  .

Jikinsane yayi sanyi jin yadda take fadan munanan halayensa wadda ashe tana riqe dasu acikin ranta  Yadan jima kafin ya nufi side nasa cikin tunani kalakala  Zama yayi yana nazarin hanyar da zaibi ya wanke kansa awajen fauziyyah   Yanason ya shafe dik wani tunanin dake akansa na halayen banza ta daukeshi a mutumin kirki  Shiru yayi yana nazarin hanyar da zaibi kuma tabbas dole ya dauki shawaran da TJ yabasa idan yanason gane kanta tinda haryanzu tana riqe dashi da abinda ya mata acikin zuciyarta  Cikin sanyin jiki ya dauko wayarsa ya lalimo layin TJ yafa kira   Bayan sun gaisa papa yace TJ pls gobe irin 10am inason karakani wani waje mana  Ok Allah ya kaimu ya jikin dai   Dasauqi sosai thanks saimun hadun  Yana ajiye wayar yafara tunanin gara yafara shigan mutanen kirki wataqil fauziyyah tacanza tunaninta akansa tunda har take kwatance da

  ******
Itakuwa tana wucewa dakinta ta shige zuciyarta namata zafi cos tunawa da irin azaban da papa ya mata abaya   Allah ya qara ta furta afili dan momcy ta bata labarin matar papa   Tunani take wani irin mataki zata dauka akan katsalandan dayakeson ya mata arayuwarta   Shiru tayi kafin ta miqe ta shige toilet dan kanta harya mata nauyi gashi dama a gajiye take  Washegari bayan papa ya fita office ya dan duba patients nasa ten thirty ya fito ya nufi office din su TJ  A office ya sameshi yace ya zamuje ne ko kana da ayyuka mubari sai da yamma  TJ yace ina zamuje ne kam   Papa yace inda kake sayan kaya daka rakani saimuje wajen tailor naka dinki nakeso amun   TJ yace lalle nayarda abokina kacanza   Papa yace wlh jiya fauziyyah tafadamun abinda ranta yakeso nan yabasa labarin yadda sukayi  TJ yace ainafada maka ajiye fushi zakayi agefe har kasamu kanta dan wlh dama can kasanta yar zafin kaice baran yanzu data san ciwon kanta  Nan suka fito suka nufi shago inda TJ ke sayayya nan yasayi shaddodi da boyel kala ashirin sannan yasayi huluna masu kyau da tsadar gaske   Daganan suka wuce wajen tailor inda suka bashi dinkuna suka biya shi kudin express dan basason ya jima  Office ya maidashi akan sai da yamma zai shigo gida  
.
Fauziyyah kuwa da wuri ta dawo gida yau da yamma ta shirya tsaf cikin wani sari sky blue wadda idan kaganta zaka rantse da Allah kace yar india ce  Nan tacema momcy zataje gidan khairy tinda tadawo batajeba  Momcy tace toh saikin dawo amma kada kiyi dare tinda ke kadaice zaki fita  Cikin ladabi tace toh momcy  me abi ayaho (saina dawo)  Momcy tace Allah ya kiyaye hanya adawo lfy  Tana fita gidan khairy ta wuce cikin murna khairy ta tarbeta nan suka zauna afalo suka fara hiran yaushe gamo  TJ ne ya fito dan khairy ta fada masa zuwan fauziyyah  Zama yayi agefen khairy yana cewa hajiya fauziyyah ce agidanmu kodama bata gane mutane amma dai kekam nasan bata mantakiba yafada yana kallon khairy  Murmushi tayi dan tafahimci inda maganarsa ta dosa   Tace habaya Tijjani ni na isa nace banganekaba  Yace ah ranan agidan momcy kikayu kamar bakisanmuba  Tace kasan kazauna kusa da baqon fuska shiyasa kaima sai kabacemun amma yanzun bagashiba nazo har gidanka  Fauzy kenan kinzo dai wajen khairy  Tace dikkanku dai wajen ku nazo    Yace toh ya aiki da haquri damu  Tace aiki mungode Allah saita juta zancen da fadin banga mubeen bafa ko baccin yamma yake  Khairy tace aa baya nanma tun jiya yaje gidan hajiya (gidansu TJ)  Tace ayyah nan sukayi ta hiransu dik akan karatu nema dan khairyma tayi jamb admission take jira  Can wajen magriba fauziyyah tace bari ta tafi   TJ kuwa da tun dazu ya fita ashe suna tare da papa awaje   Nan sukayi sallama ta rakota har bakin mota tana cemata tagaida momcy itama zatazo  TJ kuwa ganin fauziyyah ta fito yasa yayi sallama ma papa ya wuce cikin gida dan dama yafadama papa tazo  Shima cikin sauri ya mufo inda take tana qoqarin bude mota ga hadari ya hadu baqiqirin ashe suna ciki basusan da hadarin ba   Assalamu alaikum yamata sallama juyowa tayi dan bata taba tunanin shibane tinda a iya tsawon zaman da sukayi har zuwa yau bai taba yimata sallama ba   Juyowa tayi dan ganin waye acikin gidan kuma dai ba muryar TJ ba kawai sai taga papa tsaye ya harde hannayensa aqirji  Tana ganin shine ta wani hade rai ta tsuke fiska tayi kamar bada ita yakeba ta bude motarta ta shige  Hannunsa yasaka ya riqe murfin motar yace pls ba danniba ba dan halina ba kiyi haquri kisaurareni   Dagoda manyan idanuwanta tayi ta watsa masa wani kallo batace masa qala ba tasa hannu ta jawo murfin motarta  Saurin janye hannunsa yayi da ta buge masa hannu  Key tayi ma motar zata wuce ta barshi  Shiru yayi yarasa abin ma zaice saiyaji sauqar yayyafa akansa hakan yasa ya juya ya shiga motarsa yabi bayanta  Suna fita ruwa ya kece kamar da bakin kwarya hakan yasa tafiya take ahankali shima yana bin bayanta har suka iso gida   Yana shigowa gate ko cikakken parking baiyiba ya fito ya nufi wajenta  Ita kuma tanayin parking tunani tafara ta fito acikin ruwanne ko ta zauna ya dan ragu  Kura idanu tayi tana ganin yadda ruwan ke sauka sai ta hango papa ya nufota   Cikin sauri ta bude qofar motar ta gwammaci ruwan ya jiqata than ace yazo wajenta  Aiko tana bude qofar motar ta zura qafarta kenan ya qaraso ganin haka yasa tajawo qofar zata kulle  Cikin azama ya saka hannu ya riqe, ganin haka yasa ta maida qafarta ciki batace masa qala ba  Shima baiyi magana ba sai ruwa dake dukansa haryafara diqa  Yakai 5mins ahaka yana tunanin mai zaima fauzy ta saurareshi kawai saiya durqusa awajen cikin ruwa ga kuma tasama ruwa na dukansa  Kallonsa kawai takeyi   Cikin murya mai rauni yace fauziyyah banida bakin da zan baki haquri akan abubuwan dana maki abaya wadda son zuciyata ya jani aikata hakan  Kuma nasani bacin ran abinda namaki ne yasa kike nuna baki sanniba  
.
Amma kiyi haquri badan niba sabida Allah kiyafemun abinda namaki kozan samu salama arayuwata domin alhakinki yayita bibiyana kuma nagane kuskurena   Fauziyyah saima ta juyar da kanta dan bataji alamun zata sauraresa ba kuma ita dama matsa mata yayi ta wuce abinta dan batajin zata iya yafe masa abinda yamata   Ganin bata tankashi ba saima juyarda kanta datayi sake qasa da murya yayi kaman zaiyi kuka yace kefa musulma ce na roqeqi kiyafemun sabida Allah badan niba&nbs

Kwanansa biyu yana shawarin taya zai tinkari su daddy baicin abinda ya faru abaya  Cikin kwanaki biyun nan damuwarsa ta tsananta sosai   Har momcy ta gaza haquri sunayin dinner tace baba na lfyrka kuwa two days dinnan  Dagoda kansa yayi hadi da qaqalo murmushin dole yace mene kika gani swt momcy  Naga dik kacanza irin u look so sad haka kamar bakada walwala  Sake murmushi yayi yace babu komai sai dai stress din aiki kawai   Toh Allah ya taimaka tafada amma badan ta yarda da abinda yace ba  Washegari bayan sallan ishai ya yanke shawarin zuwa wajen daddy       Bayan yayi sallah gami da adduoi akan Allah ya dorasa akan daddy dan yasan idan daddy ya amince zance ya qare  Falon daddy ya nufa zuciyarsa na dukan uku2 da sallama ya shigo yasami waje ya zauna  Daddy ne kadai yana kishingide yana kallon tashar CNN  Dago kansa yayi yana amsa sallamar  Zama yayi yayi shiru yana tunanin ta ina zai soma magana   Daddy ne ya katse masa tunani da fadin yadai Alamin kaxo tayani hira ne  Dan sosa kansa yayi yace um eh daddy naxo taya ka hirane sannan akwai maganar danazo da ita  Ok inajinka ya akayi  Cikin dakewar murya yace umm dama daddy alfarma nazo nema wajenka   Uhum go on name fa daddy yafada yana kallonsa  Cikin sanyin murya yafara magana daddy dan Allah badan niba kataimakamun yadda Allah ya taimakeka kadawomun da matata wlh nayi nadama kuma nagane kuskurena bazan sake aikata makamacin abinda yafaru abaya ba  Kallonsa daddy yake sosai yace Alamin banfahimcekaba explain to me further  Cikin murya mai rauni yace daddy nayi nayi iyaka qoqarina fauziyyah taqi ta saurareni wlh daddy inasonta zan iyah shiga wani hali matuqar fauziyyah ta gujemun   Dan Allah kasa baki daddy kataimakeni tunda tanajin maganarka yaqara maganar kamar zaiyi kuka  Daddy yace kafazomun damagana adunkule kafito straigh forward kayi magana mana  Toh daddy gaskiya matata fauziyyah nakeson adawomun da ita  Wani kallo daddy yake binsa dashi kamun ya tashi daga kishingidar dayake ya zauna dakyau yana dubansa  Yakai minti biyu kafin yace Alamin kana da hankali kuwa kasan me kake fadi kuwa tohma ta ina tazama matarka ko kamanta da ba aure atsakaninku  Daidai shogowar momcy kenan  Zama tayi agefen daddy tace lfy kuwa meya faru daddy?  Daddy yace wai cewa yake adawo masa da matarsa   Cikin takaici momcy ta dubesa tace ashe bakada hankali bansaniba   Ta ina kataba ganin anmaida aure akan saki uku eye?  Nadauka kayi hankali ashe dasaurnka haryanzu daka samu Allah ya taimakeka ya rabaka da raqai dakuma lfyrka shine zaka tono wani abinda baxai yiyuba  Daddy yace baki fahimcesa ba ashe ai gara yace amayar masa da matar da yayima saki uku akan abinda yazo dashi amma gaki gashi ya maki bayani da bakinsa  Duban papa tayi cikin rashin fahimta tace nifa kunasani aduhu wai meke faruwane  Kansa tsaye yace matata fauziyyah nakeso adawomun da ita  What? Shine abinda momcy tafada tana kallonsa kafin tace toh gaka ga daddy wannan ba magana ta bace  Daddy ya kallesa da kyau yace kasaurareni da kyau kaji abinda zanfada maka   Abinda nakeso dakai kada nasakejin wannan maganar abakinka koda kuwa awasane  Daddy dan ....  Daga masa hannu yayi yace banason jin wata magana daga bakinka ingar akan shirmen banzan nanne  Juyawa yayi wajen momcy yace pls momcy kitaimaka mun ki....   Itama katsesa tayi tace papa tashi kafita saida safe dan banason damuwa kajiko  Daddy yace oyah tashi kabani waje stupid kawai  Jiki asabule ya miqe ya fito harjinsa yake kamar bashida nauyi tsabar yarasa tudun dafawa  Ranan haka ya kwana idonsa biyu cur tsabar damuwa da rashin madafa   Tunani iya tunani yayi amma yaga bayada mafita dole wajen daddy zai koma amma bari ya bari sai bayan kwana biyu  Cikin kwana biyun nan dik wanda yagansa yasan yana cikin damuwa matsanan ciya   Idan ya fita aiki acan zai wuni daya dawo ya shige side nasa sai dai sallah ke fito dashi ko cin abinci bai zuwa yadawo shiru abinsa iya da safe ya gaidasu kafin ya fita ko break bai tsayawayi  Bayan kwana uku yauma yasake dawowa wajen daddy   Daddy naganinsa ya bata fiska yace yadai kagama fishin da kake damune?  Girgiza kansa yayi yace wlh ko daya nibana fushi daku taya zanyi fushi daku kuma  Dan Allah daddy kasaurareni kataimakeni kamayar mun da matata kuma ko wanne irin sharadi ka shimfidamun na amince zanbi zanbi  Daddy yace kai banace banason sake jin wannar maganar ba  Idan har aure kake buqata ko a inane ka nemo zan shige maka gaba amma banda fauziyyah   Yarinya mai hankali da natsuwa ba irinkaba ai kaikam da ita kunyi hannun riga dan bata dace dakaiba baka dace da ita sabida haka kwarya tabi kwarya  Kuma aidai kana sane cewar aurenta ma ya kusa ko   Dam yaji gabansa ya buga  Yace yes aurenta ya kusa ko atunaninka zaa maimaita irin abinda ya wucene asake rabata da masoyinta na gaskiya abaka kaje ka wulaqan tata aidai ko kulya mutum ya ajiye zai kula da ita bare mutum dan adam bayan kagama azabtar da ita hakan bai makaba sannan kazo gabana kamata sakin walaqanci ka tozartani ko kana tsammanin na mantane wannan cin mutuncin dakamun haba haba cikin tsawa yace katshi kafita agabana kada kasa nayi abinda banyi niyyaba kafita nace  Durqusawa yayi yana hawaye ya riqe kafar daddy yana cewa nasan nayi kuskure kuma ban kyautawa kainaba daddy nayi danasanin abinda na aika ka taimakeni daddy kada karabani da fauziyyah wlh inasonta kuma itace rayuwata kada karabani da rayuwata  Daddy yace baka sotaba saida kaga tazama mutum ko kuma aikai kanisanta kanka da ita sabida haka kaje kasamo uwar mata ka aura wannan yarinyar ba saarka bace   Riqe daddy yayi yana kuka yana roqonsa amma daddy sam bai saurareshiba saima kwace qafarsa yayi ya wuce abinsa yabarshi durqushe awajen yana kuka .....
.
Momcy da ta taho wajen daddy tinkafin taqaraso taji kamar alamun gunjin mutum na kuka  Cikin sauri ta qarasa hankali tashe bako sallama ta fado cikin falo  Turus tayi ganin papa durqushe yana kuka     Dasauri ta qarasa wajensa tana tambayarsa papa meya faru nace meya faru  Bai amsataba sai rungumeta da yayi yana kuka  Cikin tsanin tashin hankali dan batasan meke faruwa ba tace am asking u kya hua(ina tambayarka meke faruwa)  Da kyar ya iya furta momcy pls help me wlh inasonta inasonta bazan iya rayuwa ba ita ba kitaimakeni ki lallashi daddy yayi fushi dani yana magana yana kuka kamar qaramin yaro  Wani iri taji har cikin ranta kuma yadda taga papa ya gigice tabbas yanzu yanason fsuziyyah kuma so mai tsanani sai dai ba yadda zaiyi saidai yayi haquri tunda dama shiya sake damarsa tun farko  Wani irin tausayinsane ya kamata haka takejin kukansa har cikin ranta amma haka ta danne zuciyarta  Tace toh me kakeso namaka papa baicin what ever happens is all ur fault  Yace i know momcy nina janyo ma kaina kuma wlh nayi dana sanin kuma tun fauziyyah bata dawo nagantaba nake fama da matsanancin sonta bawai yanzune nafara sonta ba kiyi wani abu momcy  Ganin yadda ya birkice yaketa surutai yasa ta saka hannunta tana patting bayansa smoothly hadi da lallshi  Haba papa ya kana abu kamar qaramun yaro uum    Ya isa haka nan ka kwantar da hankalinka ko so kake wani ciwon ya kamaka   Look at ur self ya kacanza just in two days haba   Nidai kawai kitayani bama daddy haquri sannan hankalina ya kwanta  Naji amma saika kwantar da hankalinka tukunna   Shiru yayi ya kwantar da kansa akan cinyanta yana sauqe numfashi   Miqewa tayi tariqe hannunsa suka nufi side nasa  Fauziyyah dataji maganar momcy cikin firgici baicin tare suke zaune ta wuce wajen daddy ta barta hakan yasa tabi bayanta da sauri    Tana zuwa bakin qofa ta tsaya jin maganar dasukeyi akantane    Cikin damuwa itama ta fara hawaye kuma jin yadda alamu momcy zatabi bayan danta tunda gashi ta nuna damuwarta akansa  Wani iri taji har ranta yadda momcy ta dauketa tamkar yarda ta haifa acikinta amma ace tasanadinta ta janyo mata tashin hankali   Sai dai duk da haka batajin zata iya komawa gidan papa gara ta sanarma Brr. Ya turo kawai tinda dama ya matsanta mata itace take dan jan abin  Jin takun fitowansu yasa tayi saurin barin wajen ta nufi dakinta tana hawayen da batasan dalilin yinsa ba  Dakinsa sukaje tace maza jekayi wanka barinzo ko  Abinci ta kawo masa ta lallabashi yaci sosai sannan tace ya bari zuwa kwana biyu zata lallami daddy amma sai inhar ya kwantar da hankalinsa  Bayan kwana biyu da faruwan haka suna zaune da daddare dikkansu afalo daddy yace ma fauziyyah daugther dama inason sanar dake kifadama Nabeel ya turo iyayensa maganar aurenku amma kafinnan zanyi magana da Abba muji wacce rana ya dace asaka zuwannasu  Wani irin tsinkewar zuciya taji wadda batasan dalilin hakanba  Papa kuwa da kyar yasamu ya lalimo numfashinsa wadda yayi barazanar daukewa  Ahankali ta furta toh daddy  Momcy kuwa shiru tayi harga Allah tanason papa da fauziyyah tunda yagane kurensa amma kuma tunda ita fauziyyah bata sonsa bawani mafita ya haqura shine kawai     Saidai tana tunanin irin halinda dannata zai shiga kallonsa kawai take tana nazarin yanayin dayake ciki  Fauziyyah ma dakinta tawuce tafada gado tana kuka tabbas tasan tanason Brr. Amma kuma batajinsa aranta kamar yadda taso Yasir    Nan tasakejin tabbas tayin rashin masoyinda takeso har abada  Papa ma haka ya miqe ya nufi dakinsa ya sanya makulli ranan kwana yayi acikin wani yanayi marar dadi  Washegari kasancewar saturday yasa har yamma bai fitoba   Zazzabi mai zafine ya rufesa shiyasa ya wuni a kwance  Gashi daddy yahana momcy zuwa ta duba lfy bai fitoba  Sai da yamma tukun ya lallaba ya fito    Fita yayi ya nemo magani awani pharmacy dake kusa dasu  Bayan yadawo da kyar ya sha dan ruwan tea yasha maganin namma saida momcy ta matsa masa afalonta ya kwanta   Daddy ya shigo momcy tace yanzu zanshiga wajenka dama Alamin ne baida lfy  Cikin ko inkula yace Allah ya sauwaqa kicema fauziyyah tafada ma nabil ranan saturday suna iyah zuwa dazu munyi magana da Abba  Yana fadin haka ya juya   Nan papa yasake birkicewa zazzabi ciwon qirji momcy harta tsorata   Amma cikin ikon Allah washegari yadan samu sauqi dan yasha magani  Kullum cikin lissafa kwanaki yake har anci kwana uku    Tunani badare ba rana yakeyi ta ina zaisamu mafita  Yanzu hanya dayace ta rage masa baibiba shine Abba   Kuma gaskiya yanajinjina taya zai kalleshi bayan abinda ya aikata abaya  S ai dai kuma yaduba yaga baya da wani option gara yaje yasami Abba wataqil yadace acan tunda yasan Abba mutumin kirkine...
.
Shikadansa ya gama shawarinsa baikuma fada ma kowaba   Gari na wayewa sassafe asuban fari ya dauki hanyar dambam  Cikin ikon Allah qarfe tara ya shiga garin dambam    Gidan Abba ya nufa saidai zuciyarsa tana ta bugawa dan baisan yadda Abba zai karbi maganar ba shinko zai sauraresa ko zaimasa irin abinda daddy yamasa  Da haka harya qaraso qofar gidan yana isowa Abbah yana qoqarin fita  Parkin yayi cikin dauri ya fito dan harya shiga mota   Saida yazo har jikin motar sannan Abba ya ganesa dan yasha jumfer har qasa ga hula hakan yasa Abba baikawo shibane  Da faraarsa ya bude motar yana qoqarin fitowa cikin sauri papa ya tsugunna yana cewa sannu Abba  Aa tashi tashi zaka bata jikinka ai tashi muje cikin gida mana   Tare suka shiga side din Abba dan mama bata gari sunje biki jos  Harqasa ya duqa ya gaisheshi  Shima da faraa ya amsa yace amma dai agarin ka kwana ko  Cikin ladabi yace aa yanzu isowana   Ah lalle kayi sammako yasu daddy dasu hajiya  Dik lfynsu qalau ya amsa  Masha Allahu yayi kyau  Shiru ya danyi kafin yace dama wajenka nazo Abba  Abba ya gyara zama yace toh lfy daikam inasauraronka   Qasa da murya yayi yafara magana cikin nadama yace Abba tabbas nimai laifine awajenku kuma nasan nayi kuskure amma kuyafemun badan halina ba kuyi haquri...  Katseshi Abba yayi da cewa ya isa haka Alamin kaifa danane kum ni bakamun komaiba sabida haka komai ya wuce kuma naji dadin yadda naganka cikin kamala ubangiji Allah ya yafemu gaba daya  Cikin jin dadi yayita godia Abba yace bakomai ya wuce  Sannan yasake qasa da murya yace dama Abba nazo roqon alfarmace awajenka  Abba yace namefa Aminullah  Yace dama Abba fauziyyah ce nakeso tadawo dakinta shikuma daddy yaqi amincewa nan ya zayyane masa yadda sukayi da daddy   Abba dan Allah badan halina ba kutausayamun yanafadin haka yayi shiru dan jinsa yake kamar zaiyi kuka   Abba ya nisa ya dubesa cikin kulawa kafin yafara magana    Yace da darko sai ince Alhamdulillahi daka fahimci kuskurenka kuma naji dadin yadda kaxo kasameni kaitsaye tun abubuwa basu kwabe  Kuma gida bai qoshiba aibazaa bawa dawo ba   Amma alhji bai kyautamunba yana sane da kanason maida matarka ya hana sannan ya shigoda wata magana   Kuma shi wadda yake neman nata aibaasan halinsa ba  Tunda Allah yasa kazo kasanarmun halinda ake ciki to tazo gidan sauqi insha Allahu gobe zanzo bauchin muyi magana da Alhajin   Wani dadine marar misaltuwa yaji yana ratsashi ta ko ina   Sake risinawa yayi yana godia sosai  Abba yace dakaida fauziyyah dik daya kuke awajena sabida haka ka koma abinka kasa aranka fauziyyah matarka ce insha Allahu  Godia sosai haryasa kalmar dazaiyi amfani da ita tsabar murna  Haka yayima Abba sallama ya kamo hanya zuciyarsa wasai    Rabonsa dayaji farin ciki irinna yau harya manta ranan  Gabda laasar ya iso gida wanka yayi ya fito yaci abincinsa hankali kwance  Momcy dai tayi mamakin canzawarsa amma dai tayi shiru batace komaiba  Yana nan zaune afalo tafito ta wucesa tinda yaga fitanta awannan lokacin yasan wannan man dinne yazo ko ajikinsa saida yagadama sannan ya tashi ya dauko car key nasa da wayoyinsa yayi waje  Motarsa ya shiga saida yazo dafda su sannan ya sauqe glass ya nunasa da hannu yace hey kada kabari nadawo nasameka tareda matata kuma zaifi maka sauqi idan katafi kada kasake dawowa   Duban papa yayi da kyau yace matar ka kuma ta ina tazama matarka  Yace bani da tym inada wajen zuwa amma katambayeta ita zata amsa maka ai yana fadin haka ya daga glass din motarsa ya wuce abinsa  Fauziyyah kuwa abu biyu su suka dameta nafarko yadda ta boyema Brr cewar papa shine mijinta na farko sannan yadda papa yake iqirarin wai ita matarsa ce  Brr. Ya kalleta da kyau yace wane ne wannan awajenki   Ahankali tace yaya nane  Yace kada kimaidani bitacan mana inason kifadamun gaskiya miye alaqarki dashi dan najima da fahimtar akwai abinda kika boyemum game dashi  Nan idanunta sukayi raurau tace wlh ba abinda nake boye maka kawai dai banason tuna abinda yafaru abayane  Yace naji amma kada kifadamum shine mijin da kuka rabu  Murya na rawa tace shi shine  Wani baqin kishine ya taso masa cikin fada yace i see shiyasa ashe yakemum abinda ya gadama kekuma kikaqi sanar dani ashe dama tsakaninmu akwai yar boye  Tace bahaka bane  Yace toh ya ne inba haka ba kawai bakida abinda zaki fadamun   Haka taita bashi haquri dan ta lura ransa ya baci shima haka ya tafi yana tunani kalakala  Washegari Abba yazo inda suka zauna da daddy akan maganar su papa  Amma fir daddy yace baisan zancenba idan har papa aure yakeso ya nemo awani waje  Abba yace toh shikuma baiga dalilin da zaa hana papa fauziyyah ba   Nan dai suka ringa muhawara har Abba yayi nasaran shawo kan daddy amma da sharadin sai fauziyyah ta amince  Abba yace batun wannan yaron sai adakar su amma aini har raina ya baci ace taya zaka hana alamin fauziyyah   Daddy yace bawai hanashi nayiba kawai abinda ya aikatawa kansane  Abba yace aiyawuce Allah ya kiyaye nagaba   Abba yace toh shizai tafi amma yanason magana da fauziyyah  Bayan tazo Abba ya dubeta yace mama na ya aiki  Lfy lau Abba ya mama sai gobe zadu dawo tacemun ko  Yace eh sai gobe insha Allahu ai anyi biki kam kuma sunyi ziyra  Tace hakanekan  Abba yace mamana ya maganar yaronda yake zuwa wajennaki kinsanar masa ya turo dinne  Shiru tayi tana tunanin dama akan jiyane zata sanar masa saikuma yatafi cikin bacin rai hakan yasa bata fada masa ba  Abba yace baki amsamunba  Ahankali tace aa banfada masa ba tukunna  Abba yace Alhamdulillah dabaki fada masaba amma kisaurareni kiji abinda zanfada maki  Dafarko nahadaki aure da dan uwanki baason rankiba wadda zan iyacewa dole namaki  Toh yanzun lokaci yayi daya kamata ace kina da aure tunda dik abinda ake nema na rayuwar duniya kinsamu daidai gwargwado  Toh wannan karon bazance ga miji na zaba mikiba amma amatsayina na mahaifinki zanbaki shawara idan har ta miki  Batun maganar Alamin ason raina shine ki amince ki koma dakinki   Cikim sauri ta dago kanta tana kallon Abba  Abba yace bafa nace lallai bane aa shawarace kiduba kiga yanda iyayensa suka daukeki tamkar su suka haifeki  Sannan dik yadda suke tayaki kin Alamin kisani bayadda suka iyane tunda kema kin nuna bakyaso amma suna son dansu kuma sunason farin cikinsa  Kuma nima har zuciyata inasonki da alamin sabida haka kije kiyi tunani da kyau akan maganata  Kuma tunda mutum ya maka laifi ya kuna nemi gafara aisaika yafemasa   Fauziyyah dai nan take tafara hawaye  Abba yace aa nifa banace tilas bane inhar kinfison wancan din shikenan amma ni shawara nake baki kuma kije kiyi tunani mai zurfi  Tsabar kuka gagara magana tayi har Abba ya miqe yace zaitafi shikam   Dakyar ta iya cemasa Allah ya kiyaye hanya  Ranan kasa runtsawa tayi lalle maganar Abba gaskiyane kodan su daddy yakamata ta amince da ya Alamin saidai kuma bata sonsa  Wata zuciyar tace shima Brr. Aiba wani sonsa kikeba  Tunani kawai take taya zata koma zaman aure da ya Alamin tayi kuka har idanunta ya kumbura  Kwana biyu da zuwan Abba abubuwa sun dameta gashi Brr koya kirata awaya bata dauka dan batasan mezata cemasa ba   Shikuma yadauka bata huce bane tun abinda ya faru   Kwanan Abba hudu da zuwa tayanke shawaran amincewa da Alamin amma badan tana sonsa ba saidan farin cikin Abba dan tafahimci yanasonta da Alamin ya boyene sabida kawaici  Haka su daddy ma tasan kawaici kawai suke mata  Ranan tayi kukan rabuwa da Brr hartaji ba dadi  Waya ta kira Abba ta sanar masa ta amince ta zabi ya Alamin   Abba ya ringa samata albarka da mata adduoi sannan yace toh tasanar ma daddynsu shiba ruwansa kada daddy yace shiya tursasata   Suna zaune afalo da daddare tasamu momcy tace tafasa auren Brr. Ita ya alamin zata aura  Momcy tace aa fauziyyah kada kitauyema kanki haqqifa  Tace aa ta amince har zuciyarta  Tashi momcy tayi taje tasamu daddy da maganar   Yace ta kira masa fauziyyah tana fita papa ya shigo bada jimawba suka dawo tare  Bayan ta gaida daddy daddy yace yanzu mom dinku tazomun da wata magana inasonjinta daga bakin  Qasa tayi da kanta sannan tace haa daddy me tayyarki shaadi ya Alamin(hakane daddy na amince da auren ya Alamin)  Wani lamarine mai sanyi papa yaji yana shigarsa tindaga qafarsa kamar anjiqashi da ruwan qanqara  Idanu kawai ya zubawa fauziyyah yanajin wani sabon sonta har cikin ransa....
.
Wani farin cikine ya ziyarci daddy jin abinda fauziyyah tafada da bakinta  Murmushi yayi mai cike da annushuwa yace zonan yar gidan daddy matso kusa dani  Babu musu ta tashi tamatso kusa da qafafunsa ta zauna ta sunkuyar da kanta  Cikin murya mai taushi daddy yace daugther na kifadamun gaskiya dakanki kika amince zaki auri Alamin ko kuma Abbane ya tursasaki  Girgiza kanta tayi cikin natsuwa tace aa bashibane ba baima da masaniya akan hakan  Alhamdulillah Allahu ya hada kanku ya kuma kauda fitina    ALLAH ya maki albarka ya baki yara masu biyayya kamar yadda kika mana   Momcy tace amin ya Allah dan itama wani farin ciki takeji marar misaltuwa tana kuma jin son fauziyyah har ranta  Daddy yace tashi kije abinki Allah ya maki albarka   Asanyaye tace amin sannan ta miqe ta fice dakinta tana shiga tafada kan gado ta bude sabon shafin kuka  Daddy kuwa tana fita ya maida hankalinsa kan papa wadda shikuma yabada full attention nasa akan hanyar waje inda ta fice ya bita da kallo ya kuma gagara dauke idanunsa  Daddy yace toh nadawo kanka yafada yana kallonsa  Jin muryar daddy yasa ya juyo yana kallon daddy  Kasaurareni da kyau kaji abinda zanfada maka   Nafarko kagodewa Allah da mahaifin fauziyyah mutumin kirkine sannan itakuma yarinyace mai biyayya  Toh kagama bin kafa har kasamu burinka ya cika  Amma kasani bazan lamunci kwatankwacin abinda ya faru abaya ba   Matuqar kanason zama inuwa daya da ita saika sake halayenka tass  Cikin ladabi papa yace insha Allahu zankiyaye daddy   Daddy yace Allah yasa sannan tunda burinka ya cika saika tattara kakoma gidanka gobe dan bazaka zauna karinga takura mata ba   Ko ajikinsa yace shikenan daddy Allah ya kaimu   Daga haka ya musu saida safe ya fice zuciyarsa fari qal qal  Yana fitowa ya nufi dakin fauziyyah cikin saa kuwa qofar abude take  Falon shiru sai qaran AC gami da wani sansanyan qamshi wucewa yayi har cikin bedroom nata  Da sallama ya shiga kwance ya hangota tayi rubda ciki akan bed kuma bata amsashiba  Wani kasalane yaji ya sauqo masa ta dalilin abubuwa uku  Nafarko sanyi da qamshin daya doki hancinsa na biyu tsaftan dake tattare da dakin kamar kada ya fita haka yakeji  Na uku yanayin kwanciyar da tayi saiyaji kamar ya qarsa ya kwanta ajikinta dan saiyaji dik hankalinsa ya tashi  Gashi dama wata yaloluwar doguwar rigace ajikinta dazataje wajen daddyne ta daura hijab akai tana shigowa kuwa ta cire   Dik tabi jikinta ta manne sannan ta bayyana illahirin suran jikinta  Wani yawu ya hadiya yana godema Allah daya sanya fauziyyah zata zama mallakinsa  Itakuma tanajin motsin bude qofa da sautin muryarsa taji wani baqin ciki yasake kamata  Banza tayi dashi kamar batasan da shigowarsa ba  Ahankali ya tako har bakin gadon leqa fuskanta yayi nan yagane idanunta biyu kuma kuka mq takeyi dan ganan hawaye shabeshabe akan fiskanta  Nan take yaji ya damu gashi baisan dalilin kukan nata ba  Cikin murya mai tattare da natsuwa da kulawa ya kira sunanta My Fauzy  Wani dam taji zuciyarta ta buga sakamakon tuno mata da yasir da yayi dan shine kadai ke kiranta da wannan  Anatse yasake kiranta My Fauzy sunotoo(kinajina)  Nanma banza tayi dashi kamar da dutse yake magana  Zama yayi agefenta ya riqo hannunta dake gefensa ya sake qasa da murya cikin sanyi yace My Fauzy pls jababdo(ki amsamun)  Bata kulasaba sai yunqurin kwatan hannunta daya riqe takeyi  Saqe riqe hannunta yayi gagam ganin baya da niyyar sakinta saita rabu dashi kawai  Tambayarkifa nake why ar u crying n baki amsaniba yafada atausashe  Ganin batada niyyar yimasa magana yasa ya cigaba da fadin  Koma meke daminki pls kiyi haquri kibar kuka banson kanki yayi ciwo ko idanunki yayi ja  Nazo namaki godia ne akan amincewa da kiyayi zaki aureni  Inkuma qara baki haquri akan abinda namaki abaya     My fauzy inaroqonki kibani dama na nuna maki irin sonda nake maki   Nayi nadamar abinda na aikatamaki abaya    U don't know how much i regret everything that i have done to u   I luv u my fauzy i luv u with all my hrt   Magana yake yana murza dan yatsun hannunta masu laushi da taushi kamar na jarirai  Maimakon taji sanyi aranta sai tasakejin wani zafi aranta nan tasake fashewa da wani sabon kuka mai sauti ahankali  Nam yayita lallami da maganganu masu dadi amma abanza harya fahimci maganarsane batasonji akan dole ya miqe ya fita yanajin kukanta har cikin zuciyarsa  Adaren ya kira TJ ya shafa masa halin da ake ciki   TJ yayi murna sosai ya kuma sake bashi shawara mai kyau akan kada gaba ya kuma gangancin kwatanta abinda ya faru abaya  *******  Washegari daddy ya tafi dambam nan suka zartar da maganar biki sai nan da watanni biyar masu zuwa  Kafinnan angama ginin sabon gidan da zaa kai fauziyyah  Yan uwa kowa yayi murna da samun labarin komawar fauziyyah musamman saida aunty mabarukha tazo bh takuma dauki nauyin gyaran amarya idan lokaci yayi  Haka maman fauziyyah da farko taqi yadda saida Abba yamata nasiha sannan ta amince takuma sanya Albarka  Da aka sanarda papa lokacin auren sai cewa yayi shifa lokacin yamasa tsayi gaskiya   Momcy harta qulu tace tosaika rage tunda ka isa da hakan  Cikin sati daya magana tagama kankama har daddy yabada contract na ginin gidan sabon gidan papa amma wanna karon a kusa dasu  nan *Gida Dubu*   Wani filin daddy dake kusa da gidan Aunty naja dambam sukayi shawaran gina masa   Momcy tace gara kusa da auntynsa tunda koba komai yafi shiri da ita kuma zatana leqasu akaiakai taga inda yayi ba daidaiba tasashi ahanya  Dan abinda ya faru abayama harda rashin wani babba akusa wanda yake leqasu  Daddy ya amince da shawarin momcy  Daddy ganin har sati guda papa baida niyar komawa gidansa yasa ya kirasa yace ayau dinnan yayi parking inba so yake ya saba masa ba  Babu musu ya hada kayansa ya loda a mota sai abinda baa rasaba ya bari saidaga baya zaizo ya dauka nan ya    nufi gidansa dake sokoto road wadda rabonsa da gidan tun rabuwarsa da j uhaina....      *Wai ina labarin juhaina kam[truncated by WhatsApp]
Yana fita ta gyara kwanciyarta abinta taci gaba da abinda takeyi da wayarta  Sai wajen 10 sannan ta kashe data ta sauqa, kayanta ta canja zuwa na bacci tabi lfyr gado abinta  Baccinta tasha hankali kwance ko juyi bataiba har asuba sabida gajiyar hayaniyar biki  Kiran sallan farko alarm na wayarta ya tasheta    Ita kanta tayi mamakin yadda tasha bacci babu ko farkawa  Toilet taje ta dauro Alwala tadawo tafara nafila kamar yadda kullum tasaba  Saida aka kira sallan asuba sannan tayi rakaa tainil fajr    Tayi sallar asuba kafin ta bude Alquraninta tafara karatu har haske ya fito sannan ta rufe tayi adduo inta  ****** Papa kuwa yana fita dakinsa ya wuce    Yana shiga ya rage kayan jikinsa ya fice toilet  Ruwa ya watsa ya dauro towel ya fito, dik abinda yake zuciyarsa a jagule yakejinta   Dan cream ya shafa nanma samasama sannan ya saka kayan baccinsa ya kwanta  Tunani kalakala su suka addabi zuciyarsa   Tuno kalaman daddy yayi akan gargadin daya masa kan kada koda wasa yaji wani abu marar dadi wadda yayima fauziyyah   Idan kuma haka tafaru to tabbas zai fiskanci fushinsa kuma fushi mai tsanani  Afili ya furta babu abinda zai faru da yardar Allah  Da tunanin ko yaushe fauziyyah zata saqqo ta daina fushi dashi har bacci ya daukesa amma bada wuriba  Sai asuba ya farka agurguje ya shiga toilet ya watsa ruwa hadi da alwala ya fito  Wata milk jallabiya ya saka sannan ya fice masallacin kusa dasu  5:30am ya shigo gida  Upstairs ya haura ziciyarsa tana kokwanton shin ya leqa fauziyyah yaga ta tashine kuma ya ta kwana  Amma kuma yana tuna alqawarinda yamata   Haka ya haqura ya wuce dakinsa amma zuciyarsa tana can wajen Fauzynsa  Falonsa ya kwanta ya kunna BBC news

*****

Wajen six ta tashi ta maida Alquraninta wajen zamansa   Ta nade sallayar da hijab dinta ta dan kwanta  Sai 8 sannan ta tashi ta fito falo ko mai tsaf yake amma haka tadan gyara   Daganan tasaqqo downstairs nanma tadan gyara kafin ta kunna bourner da aquarium   Nan da nan ko ina ya hade da qamshi mai sanyaya zuciya  Sama ta koma ta fesa wanka tazauna ta fesa kwalliya sosai  Jakar kayan da Aunty ta aiko mata ta bude   Dik wadda ta dago saitaji bazata iya sakawa ajikintaba dan gaba daya kayan kunya suka bata  Shiru tayi tana tuna maganganun Auntyn kawai ta dauki wani brown tied troser da coppee top  Wandon har qasa sai dai yabi jikinta ya lafe sai top din ta kusa guiwanta mai guntun hannu  Sunmata kyau sosai, dan qaramin coppee veil ta dauka ta daura akanta   Nan tafito cass da ita  Flat brown shoes tasaka ta fesa turare ta fito   Kitchen ta shiga lokacin har 9   Breakfast mai rai da motsi ta hada nan kitchen ya karade da qamshin girki bada jimawaba ta hada komai ta kai dinning ta jere komai  10:30am ta zauna ta zuba nata tafaraci hankali kwance   10am ya fito awanka ya shirya cikin wata boyel silver colour da layin brown   half jumber ce dinkin   Sunmasa kyau baisa hula ba sai gyara kansa da yayi wadda yaketa sheqi da qamshi  Turarensa ya fesa mai dadi sannan ya fito da niyyar ya leqata ya tamvayeta dame zata karya yasa akawo masu  Yana fitowa daga falonsa yaji ya shaqi wani lallausan qamshi   Lumshe manyan idanunwansa yayi ya bude ahankali  Yana zuwa wajen steps nan ya fahimci lalle ta tashi dan wani qamshi nadaban yake jiyowa daga qasa sabida haka ya saqqo qasa shima  Ko ina ya kalla sai sheqi da qamshi yake hakan yasa yasakejin wani sabon sonta aransa  Kamar motsi ya jiyo a dinning room shiyasa ya wuce can  Nanfa yayi mutuwar tsaye yadda yaganta cikin irin kwalliyar dayafison ganin mace dashi  Tanacin abincinta hankali kwance cikin natsuwa  Azuciyarsa yace komai nata unique  Sarai ta fahimci zuwansa wajen dan taji takun tafiyarsa sannan taji qamshin turarensa   Amma saita basar kawai abinta   da tattausan muryansa mai dadi yace Assalamu alaikum  Waalaikumussalam ta amsa batareda ta dago kanta ba  Murmushi yayi jin muryarta mai dadi   Qarasowa yayi ya dafa kujeran gefenta da hannunsa biyu yana zuba wani niimtaccen murmushi  Ahankali tace ina kwana  Lfy lau my princess kintashi lfy  Shiru bata amsashiba cos batason dogon magana  Hakanma yaji dadi koba komai ta mutuntashi  Umm baby badai girki kikayiba am so sorry namakara ko  Daman yanzun zan tambayeki abinda kikesone sai akawo mana  ashe kintashi nine namakara  Da wata murya mai jan hankali tace no ba komai kawai bani buqatar abincin wani waje bismillah idan kanada buqata  Wani sanyi yaji acikin ransa yadda muryar take sauqa acikin kunnensa ok thanks baby yafada yana jan kujeran   Zama yayi ya serving kansa yafaracin abincin  Dadi sosai abincin ya masa kuma ya bata lambar yabo afagen girki dan baitaba tunanin ta iya girki haka ba   Itakuma ajiye spoon nata tayi tasha tea dinta sannan ta miqe  Ta dauke plate din tayi kitchen   Idanunsa qur akanta yana kallon salon tafiyanta  Jiyayi inama yaje ya rungumeta yaji dumin jikinta kozaiji sanyi aransa   Fitowa tayi ta wucesa yana ta saqa wasiqar jaki  Nanfa yaji anya zai iya zuba mata idanu kawai yana kallonta tana masa kwalele  Wata zuciyar tace toya zaka mata forcing nata zakayi  Shiru yadanyi yaga gara yabita ahankali harta saqqo yafi masa sauqi  Tunda ta koma daki take waya da mutane har wajen 11:39  Sannan ta kwanta nan bacci yayi gaba da ita  Sai azahar ta tashi tayi sallah ta fito kitchen   Lunch mai lafiya ta shirya masu sannan ta dawo daki tayi wanka tare da sallan laasar  Shiryawa tayi cikin wata swiss orange colour dinkin riga da zani  Tayi kyau iyaka kyau sannan ta fito dan taci abinci  Tana sauqowa falon qasa yana shigowa daga masallaci  Wani kallon qurillah yake binta dashi harta iso kan steps din dining kusa da inda yake tsaye  Kamar bataso tace ga nan lunch inkana da buqata tana fadin haka ta wuce  Yama gagara magana sai bin bayanta da yayi   Fried rice ce tasha kayan lambu da chips sai pepper chikchen ta masu  Zama yayi yaci abinsa amma kaf hankalinsa yana kanta   Ta rigasa tashi ta dawo falo ta zauna ta kunna cinema tana kallo   Saida ya kammala sannan ya dawo falo   Direct inda take ya nufo ya zauna agefenta dab da ita kafin ya saka hannunsa ya jawota jikinsa ya matseta gam  Wani kallo ta watsa masa tace meye haka ya Alamin   baqaramin kasala ne ya sauqo masa ba jinta ajikinsa ga wani taushi da fatanta keda dawani qamshi na musamman  Murya can qasan maqoshi yace mene kuma baby kawai zanbada tukuicin kwalliyannan ne  Bata ankaraba taji ya kai bakinsa kan nata yana wani sauqe numfashi hadi da sake matseta sosai   Mutsu mutsu tafara dan yadda ya matseta sosai cikin haka har suka dunguro kasan carfet  Nan ya kuma samun yadda yakeso    Saida ya kashe mata jiki sosai yadanji natsuwa yazo masa kafin yafahimci ashe hawaye takeyi ba halin kuka tunda ya riqe baqin kamar mintin lolly pop  Dagota yayi yafara lallashi da kasalalliyar muryarsa yake fadin pls babyna kiyi haquri ba yadda zanyui ne nakasa controlling kaina   I luv u baby pls kada kiyi fushi dani wlh sonkine sanadi   Cikin muryar kuka tace nikasakeni   Naji amma saikin cemun kin haqura kuma bakiyi fushiba  Nodding kanta tayi    Yace u mean kinhaqura  Sake nodding kanta tayi yace thanks babyna thanks i luv u sannan yasaketa  Itakuma daki ta wuce tana shiga tafada agado tana maida numfashi  Dan baqaramin kashe mata jiki yayiba   Sannan tanajin wani abu acikin dikkannin jikinta wanda batasan mene ne ba  Tana nan kwance tana tunanin abinda papa ya mata cikin sauri ta rufe idanunta saitaji kunya ya kamata  Amma abin mamaki ko kadan bataji haushinsa ba saidai kawai batason hakan  Papane ya shigo har bakin gadon ya tsugunnan da murya mai dadi yace babyna bacci kikejine  Shiru batace komaiba yace pls kidanzo mana Aunty naja ne tazo inyaso idan ta tafi saiki dawo ki kwanta kinjiko  Turo baki tayi tace niba bacci nakejiba   Yace toh zakizo kugaisako  Tace naji katafi aidai zanzo  Murmushi yayi dan yafahimci batason suhada ido ne  Miqewa yayi ya fice  Dan gyara fiskanta tayi ta fito  Da faraa suka gaisa   Dan dama sunsan juna fauziyyah tace inasu sopy  Tace suntafi islamiyyah amma ai zasuzo ranan da ba islamiyya   Nan sukadanyi hira kafin tace zata koma kada yan makaranta sudawo bata nan  Papa ne yarakota har bakin gate din gidanta tunda tsakaninsu gida biyune kawai  Nan tasake fada masa dabarun zaman aure baran ma dake tasan cewar yanayin dasuke ciki dan itace abokiyar shawaransa   Abinda taita maimaita masa shine ya lallamata karya gajiya ya kuma ringa kyautata mata komai zaiyi setling da yardar Allah......
.
Godiya yamata sosai sannan ya dawo gida  Azaune ya sameta tana waya dankwalinta ahannu sai dariya take ko ita dawa oho  Shagala yayi wajen kallon yalwataccen gashin kanta    Wanda yasha gyara sai sheqi yake  Kamar yaqarasa ya shafa haka yakejin wani abu na fisgarsa amma sai ya daure zuciyarsa ya wuce kitchen  Plates da sukaci abinci ya hada ya wanke sannan ya fara mopping kitchen din  Itakuma abinda ya zaunar da ita afalon kenan wayar datake akan data qare zatazo ta gyara komai  Yana cikin mopping din ta shigo   Dago kansa yayi yana mata murmushi kafin yace kina buqatar wani abune akawo maki  Cikin mamaki take kallonsa amma saita dake tace umum  Nanma murmushi ya sake mata yace ok kada nabata maki jiki da ruwa ko baby barin qarasa  Juyawa tayi tana mamaki aranta lalle tabbas ya Alamin ya canza   Dakinta ta koma ta shirya kayayyakinta dasuke cikin jakukkuna a drawer har aka kira sallan magrib bata gamaba  Bari tayi tayi sallah sannan ta qarasa  Sai bayan tayi sallan ishai sannan tayi wanka   Simple makeup tayi amma tayi kyqu abinta, wani black boonshort tasaka da wata yar miciciyar riga milk colour wacce dakadan ta wuce cibiyarta  Afalonta tazauna tana kallon ZEE CINEMA a DSTV  batada niyyar fita that's why tasaka wadannan kayan n she didn't think akan shima zai shigo mata dakiba tunda rabonsa da dakin tun jiya   Tashagala tana kallonta kawai taji an turo qofar anshigo  Cikin sauri ta dago kanta tana kallon qofan  Shikuma yana shigowa ya daskare awajen sabida tana zaune akujeran dake kallon qofa so dik wadda ke zaune awajen kana shigowa zaka ganshi  Dauke kanta tayi tana tunanin ta tashi ne tanemi abinda zata lulluba jikinta amma sai taga gara ta haqura kanta tashin  White T-shirt ce ajikinsa da black 3quater sai qamshi yake zubawa hannunsa riqe da leather  Shigowa yayi har kusa da ita kafin ya zauna yana ajiye abin hannunsa akan table dake gabanta  Wani mayen kallo dayake binta dashi lokaci guda zuciyarsa ta kwadaitu da abubuwa da dama  Matsota yayi sosai kamar zai shige jikinta   Itakuma banda qirjinta dake dukan uku uku hadi dawani yarr dataji lokacin da jikinsu ya hadu  Hannunsa yasa ya zagayo neck nata yana wasa da hannun rigarta  Dan zamewa yayi yamaida tsayinsu daidai ya kwantarda kansa akan arms nata  Ganin yadda yakanainayeta yasa ta daure tace ya Alamin maiyasa kakemun hakane   Hancinsa yakai yana shinshina wuyanta yace mekenan namaki umm  Batarai tayi kamar zatayi kuka tace abinda banaso kakemun Allah kana takurin rayuwata sai hawaye sharr  Bakinsa yakai ya lashe hawayen tass sannan yace baby maganafa kawai kikace kada nasake maki kuma tunda nashigo bance dake komaiba   Hasalima abinci nakawo maki amma bansan yadda zan fadamaki kizo kiciba  Yana maganar yanabin laps nata da tafiyan tsutsa  Taushin dayakeji yasa yasake matsanta sosai  Toh naji pls kasakeni kuma ni aqoshe nake  Ok naji kinqoshi toh ina zakije ba kallo naga kinayiba  Nidai daki zanje dama nagaji da kallon  Kallon bakinta kawai yake yana murmushi dan komai tayi birgesa take  Hannunsa yakai ya shafi labbanta yana fadin bansan danqaramin bakinnan da qarya bafa  Turo baki tayi tana yunqurin tashi aiko yasa hannu yamaidata yadan kifo kadan yamata rumfa da faffadan kirjinsa  Sai idanu take zarewa tsabar tsoro hadi da numfarfashi kamar wacce tai wasan tsere  Shi dariyama tabasa aransa yace oh ashe haryanzun tsorontannan yana nan  Cikin wata kasalalliyar murya yace baby lfy kike sauqe numfashi kamar kindau abu mai nauyi baicin ni ban dannekiba   Yana maganar ya kwantar da kansa a Kan qirjinta    Wani niimane ya sauqo masa nan yakai hannunsa yazame ribbon dake kanta yana shafa gashin kanta  Bari jikinta yafara gawani irin abu datakeji tundaga dan yatsan kafarta hat kanta   Shima abinda yakeji kenan har yafara rasa natsuwarsa hannunsa ya sauqe daga kanta ya daura akan qirjinta ya salam wani yanayi na musamman yasamu kansa aciki  Nanfa suka fara kokuwa ala tilas wai zata hanasa  Shikuma yadda hankalisa ya tashi idanunsa suka qanqance baiko saurara mata ba saima danneta da yayi sosai yasamu ya rabata da dan rigar jikinta wacce dama tafi babu  Aiko idanunsa sunakaiwa wannan waje yasakejin wani feeling ba bata lokaci yakai bakisa da hannunsa dumudumu kamar kura ta samu nama haka yashiga hidima  Salon dayake mata yasa jikinta ya mutu murus sai hawaye kawai dake ambaliya afiskanta  Hannunsa ya sauqe kan qugunta zuwa cinyoyinta yana shafawa bakinsa na lasan...  Saida yasha budurinsa sosai kafin yasamu yaji yayi....  Sannan ya qanqameta lokaci guda jikinsa yayi laasar ko motsin kirki kasawa yayi  Ganin yayi shiru yadaina abinda yake mata yasa tayi tunanin kukantane ya kwaceta bayan batasan cewar alqawari yayima kansa kan zai daure zuciyarsa  bazai kusancetaba har saita aminta dashi komai ya daidaita atsakaninsu  Amma zaike rage zafi kuma da haka yakeso ya dasa mata qaunarsa aranta  Yakai 10mins ahaka kafin ya dago kansa yana kallon kyakykyawar fiskanta  Idanunta arufe sai ruwan hawaye   Dan hada rai yayi kafin yace baby zakici abincin ko har yanzun aqoshe kike  Zumburo masa baki tayi tace nikadagani bazanciba  Yace ok baki gamsuba kenan amaimaita class amma kuma tazarce zamuyi har inda kike tsoron   Jin abinda yafada yasa tafara bashi haquri   Yace najito amma saikinci abinnan dan bazaki kwana da yunwa ba  Cikin sauri tace zanci   Yace good amma yanzun zakici agabana  Murya can kasa tace Allah zanci amma bayanzuba    Murmushi yayi dan yafahimci jikinta yayi weak sosai sai yace ok amma kimin alqawarin zakici  Ahankali tace nayi   Tashi yayi yanajin jikinsa amace ya ce goodnight my princess sannan ya fice  Kaitsaye toilet ya shige yana shiga dakinsa  Wanka yayi ya tsaftace jikinsa sannan y sauya kaya zuwa kayam bacci kafin yakwanta zuciyarsa fess sai murmushi yakeyi yana tuna yanayin daya samu kansa aciki   Lalle Allah yayima Fauziyyah baiwa iri da ban da ban  Da tunaninta bacci yayi gaba dashi harda mafarki barkatai  ***** Yana fita tasamu ta miqe da kyar ta shiga cikin bedroom nata  Wanka tayi itam cos taga baqon abu atattare da ita sai anan tadanji qarfin jikinta  Falo tadawo ta zauna bude abinda ya kawo mata  Shawarma ce anade da duminta sai aroma dake tashi  Dayan kuma takeaway na gasmeat ne   Haka taci ta qoshi ta kora ruwa mai sanyi sai bacci nan tashige daki abinta ta kwanta  Sai dai sam bacci ya gagareta sai tunani papa daya addabeta lalle ya alamin ya iya luv abinda tafada aranta kenan  Tundaga ranan tasauya salonta bata taba yadda papa yayi koda qaramin wasa da ita  Daya kusantota zata fara kuka tana cewa idan yana qaunar Allah yarabu da ita tunda ba dole  Shikuma bai kaunar yabata mata rai haka zai kyaleta   Gashi kullum cikin tayar masa da hankali take wajen daukar wanka da kaya masu jan hankali  Kullum burinsa ya kyautata mata aikin gidama kusan 50-50 sukeyi kafin ta tashi zai rigata tashi yayi shara mopping ya kunna burner ko ina ya bule da qamshi  Amma abanza Fauziyyah batada niyyar sauqowama dan yanzu maganama bata cika hadasu ba yayi iyaka yinsa harya haqura ya kyaleta saidai baifasa kyautata mata da fada mata kalamai masu dadi na soyayyah ba   *2months later*  Yanzu kimanin watansu biyu da aure kenan   Kullum papa baida abinda ya fice ganin ya kyautatamata ya sanyata farinciki  Ko office ya fita harya dawo hankalinsa yana gunta   Ya sayo mata wannan wancan dik dan ya birgeta yakeyin hakan  Damuwarsa daya yadda yake fama da shaawarta amma ita batada niyyar saurara masa haka yake danne zuciyarsa  Afannin fauziyyah kuwa tun tanajin wani baqon Alamari gameda papa   Tunbatasan mene neba harta fahimci zuciyarta takamu da sonsa  Ahankali ta fahimci lalle zuciya tana son maisonta kuma mai kyautata mata  Wani irinso takejin tana masa wadda bata taba yima wani mahaluqi ba  Takuma gane ashe yasirma son yarinta tamasa   Saida kuma ta gagara daina quntata masa dikda komai zata masa bai nunawa at last ta realizing cewa lalle papa yanasonta sona haqiqa na gaskiya   Amma ta gagara nuna masa hakan koyaushe saita ringa nuna masa baigabanta sam kuma ta gagara daina hakan dan yanzun dakanta idan tamasa abu saiya dameta taji dama bata aikata hakanba  Amma abubuwa da dama taragemasa tunda idan tamasu abinci komabai kusa data leqa dakinsa dikda iyakarta bakin qofa tace yazo suci abinci sabanin da sai dai insanda yafito dan kansa  Yau dawuri ya taso office itakuma batajeba kasancewar Friday ne  Da yamma lis yasmeta zaune afalo  Barka da hutawa baby yafada fiskansa dauke da qayataccen murmushi  Uhum kawai tafada batareda da ta dago ba daga danna wayarta datake  Barinje gidan aunty naja dagacan zanwuce masjid sai after isha zandawo  Ok kawai tafada shikuma ya wuce dan inda sabo yasaba da halin ko inkula datake nuna masa  Yana wucewa tabi bayansa da kallo harya fice sannan ta zame ta kwanta tana roqon Allah yasa ta sassauta zuciyarta ta kyautatawa mijinta   Yana fita gidan Aunty Naja ya nufa afalo yasameta suna kallo itada da yara kasancewar friday babu islamiyyah  Yana sallama oga ya taso da gudu ya rungumesa yana oyoyo uncle   Papa ya dgashi sama yana cewa oyoyo my boy  Zama yayi ya daura oga akan cinyansa suna gaisawa da aunty   Bayana sun gaisa tacema su sopy oya kuwuce dakinku kuje kuyi kallon acan   Ta dubi oga daya dane cinya tace harkaima dakake wani lafewa tashi kabisu  Papa yace da anbarmin abokuna ai  Tace rabu dashi damunka zaiyi da qiriniya  Bayan sun wucene ta dubi papa tace ya Fauziyyah dai yanzunkam komai normal ko  Dan sosa qeyarsa yayi yana cewa umm ai rikicecciyace ammadai yanzun tarage fitina  Tace banganeba wai haryanzun bakasamo kantaba  Cikin muryar tausayi yace ai aunty rikicinta sai a hankali  Da mamaki ta dubesa tace kada kacemun kaikuma zuba mata idanu kayi kake kallonta  Yace to yazan mata ninafison saita fara sona ta aminta dani   Tace so na biyu ko na nawa ai dik wanda yaje gidanku yazauna daku na awa daya zai fahimci fauziyyaha tana sonka kawai pretending takeyi kaikuma idanunka sun rufe ka kasa fahimtar haka  Yace to nidai kawai ina lallabatane muzauna lfy tinda banida option   Tace kana da option kuma cikin ruwan sanyi zaka samu kanta   Nan tafada masa yadda zaibi    Nidai banji maitaceba dan yadda tayi maganar ahankali  Sai kawai naga yanata dariya dan mganar dariya tabashi   Yace kai aunty bakida dama   Itanma dariya tayi tace kaidai kawai kayi yadda nafada maka   Saida aka kira sallan magriba yatafi   Baikoma gidaba sai bayan da yayi sallan isha tukun   Lokcin daya shigo bata falo yaji dadin haka sai ya wuce dakinsa  Toilet ya shiga yayi wanka da ruwa mai zafin gaske dik da shiba maabocin muamala da ruwa mai zafi bane sosai amma haka ya daure nan jikinsa ya dau dumi  Cikin sauri yasaka kaya ya shige bargo ya rufu  Baifi 5mins ba da kwanciya ta leqo falonsa taga bayanan saita leqo dakinsa taga koya dawo yafito suci abinci   Ahankali ta tura qofar ganin wutan dakin akunne yasa tafahimci ya dawo  Shiga tayi ta tsaya abakin qofa ganinsa akwance akuma qudundune cikin bargo yasa tayi tunanin lfy  Cikin sanyin murya tace kafito muci abinci  Murya na rawa kamar mai zazzabin daya masa mummunan kamu yace kije kici kawai bazan iya ciba  Harya juya saita kasa tafiya dan yadda tai voice nasa tasan ba lfy ba to amma mai yasamesa lokaci guda baicin dazun ya fita lfy lfy ta tambayi kanta  Juyowa tayi ta tako har bakin bed inda yake kwance sai rawar sanyi yake kamar gaske  Nanmada ta tsorata dayanayin data gansa   Hankali tashe tace ya Alamin mene yasa meka  Jin yadda tai maganar adame yasan tarkonsa ya kama bushiya  Sake shaqe murya yayi yace baby am sick banajin dadi fever ke damina   Fever tafada tana zare idanu   Daga kansa yayi irin bai iya amsawannan  Nam take taji wani tausayinsa ya dirar mata dan bata taba ganinsa cikin wannan yanayi hakaba  Sannu Allah ya sauwaqa amma lfy kafita ko dama kanajinsa ajikinka  Tai magnar tana miqa hannunta jikin wuyansa ta taba  Nan taji zafi zau.....
.
Wani sabon tausayinsane ya dirar mata lokaci guda  Banda shaking ba abinda jikinsa keyi, kansa kawai ya iya gyada mata   Haka kawai taji bazata iya tafiya ta barshi awannan yanayinba   Zama tayi akan bedside drawer tadaura hannunta akan goshinsa   Murya ahankali tace toh kanemi magani kasha kaji tafada tana kallonsa  Murya ashaqe yace nasha bayan nashigo   Cikin tausayi tace toh Allah ya sauwaqa  Ganin yadda gabadaya yanayinta ya sauya ta shiga damuwa sai kawai yadan razana kamar wani abin tsoro yagani  Cikin sauri ta riqosa ta qanqamesa tana cewa subhanalillahi ya Alamin menene?  Sake razana yayi ya qanqameta shima aifa nan tafara kuka hawaye wani nabin wani tana cewa meya sameka kamin magana mana sai kuka take dik tafirgita da yanayinsa  Yadda hankalinta ya tashi sosai saiyaji tausayinta ya kamasa  Ahankali yake cemata relax baby ba abinda zaisameni haka fever na yake so ki kwantar da hankali kinji  Da muryar kuka tace aa kam kodai nakira momcy awayane akaika hospital   Aa baby kada kitayar masu da hankali nafarajin sauqi ma da yardar Allah zansami sauqi  Ganin yafara samun natsuwa ya kuma rungumeta ya lafe ajikinta yana sauqe numfashi yasa tadan tsagaita da kukan amma batabar hawayeba  Sunkai 10mins ahaka kafin ahankali yace baby zafi nakeji sosai  Zafi kakeji ya Alamin tafada tana goge masa zufan goshinsa  Gyada kansa yayi yace sosaima   Yaye masa blanket din tayi ganin dik jikinsa ya jike da zufa irin alamun sauqan zazzabi  Tace Alhamdulillah aizafin nasauqan zazzabin ne sannu ya Alamin Allah ya sauwaqa  Lumshe idanunsa yayi yace Amin baby nagode da kulawarki gareni  Murmushi mai sanyi tamasa tace bakomai kona qaramaka qarfin AC dinne  Yace qaramun baby , toh tafada tadauki remote din taqara masa qarfin AC din  Nan da nan sanyi mai dadi ya karade dakin   Cikin kulawa tace ko zakayi wankane kadan sami qarfin jikinka  Kwantarda kansa yayi akan laps nata yace as u wish baby amma banjin qarfin jikinane yanzun  Ayyah sorry kasan jiki da jini barin hada maka ruwan wankan ko  Amma banson warm water baby  Tace i know but tinda da fever ajikinka kada yakuma dawomaka dashi  Cikin shagwaba kamar qaramin yaro yace pls baby Allah banson ruwan zafi  Tace is ok shikenan barinzo nan tazame kansa ahankali ta daura akan pillow ta fice toilet  Yaune shigarta na farko toilet dinsa nan takuma tabbatar lalle ya Alamin mutum ne mai tsabtar gaske komai tsaf saikace baa amfani dashi  Bathtub ta cika masa da ruwa tasaka masa turaren wankansa sannan ta fito da towel ahannunta  Tsayawa tayi akusa dashi tace ya Alamin shiru bai amsaba sake kiransa tayi akaro nabiyu  Uum yafada yana bude lumsassun idanunsa   Jikinne ta tambayesa   No kawai banjin karfin jikinane yafada   Let me help u tafada tana miqo masa hannunta kan ya riqe  Aiko bai bata lokaciba ya riqe tattausan hannunta ya tashi ahankaki tana riqe da towel din tarakasa har toilet  Miqa masa towel din tayi sannan ta fice cikin sauri  Murmushi yayi ganin haqansa ya kusa cimma ruwa ya kuma gaskata maganar Aunty Naja dan tabbas yanda tanuna damuwarta qarara akansa hakan ya nuna tana sonsane  Baiwani jimaba ya fito daure da towel a waist nasa    Sunkuyar da kanta tayi tana wasa da yatsun hannunta  Basarwa yayi kamar baisana da itaba ya wuce yadan shafa cream kadan ya fesa spray ajikinsa  Wasu kayan shan iska ya saka kafin ya dawo kusa da ita ya kwanta gamida lumshe idanunsa  Ya Alamin muje kadanci wani abin mana kada ka kwanta da yunwa  No bani shaawan komai baby just black tea nake buqata  Marairaice murya tayi tace aa pls don't say that mana kobayawa kadanci inyaso saina hada maka black tea n inbakason fitane nakawo maka nan inyaso  Dan yamutsa fiska yayi yace shikenan muje toh amma saidai kidan riqemun hannuna cos am feeling dizzy  Allah barin kawo maka nan idan bazaka iya zuwaba   Aa muje kawai yafada yana yunqurin tashi zaune  Tana riqe da hannunsa suka fito har dinning room  Nan tayi serving nasa kafin itama tadan zuba kadan dan batajin cin abincin itama   Kawai dan yadancine yasa itama tadan zuba  Bayan sun kammala wadda dukkanninsu kowa yadan chakulane ya bari   Bayan yasha tea din tace zaka koma dakine   Aa muje falo dai nadan kwanta acan  Ok tafada kafin suka koma falo shiya kwanta itakuma tana zaune agefensa sai faman sannu take masa  Can taji yayi shiru irin bacci yadan daukesa while idanunsa biyu likimo kawai yayi   Xubama kyakykyawar fiskansa idanu tayi tana jin wani sabon sonsa da tausayinsa suna ratsata  Sunjima ahaka hartafara jin bacci shikuma dagangan yaqi ya tashi yafison tagaji danknta  Ganin bacci na neman kwasheta awajen yasa tasa hannunta tadan bubbuga hannunsa   Ya Alamin katshi ka koma daki kada jikinka yayi ciwo  Bude idanunsa yayi ahankali cikin murya kamar mai bacci yace umum kibarni kawai anan zankwana  Anan kuma?ta tambayesa  Umm anan zan kwanta bani shaawan kwana a room nawa har garamun nan  Shiru tadanyi harga Allah ita bacci takeji kuma bazata iya tafiya tabarsa afalo shikadai ba ga ba lfy ce dashi ba  Cikin sigan lallami tace haba ya Alamin taya zaka kwana anan baicin dik yawan dakunan gidan nan  Idan can baimakaba saika canza wani dakin bawai ka kwanta anan ba   Sai dai muje room naki ya fada kansa tsaye  Shiru danyi tana nazarin maganarsa   No kada kisama kanki tunani kije ki kwanta abinki sai da safe yana fadin haka ya juya mata baya  Shiru ta danyi nadan lokaci kafin murya asanyaye tace katashi to muje   Aa barin takureki bafa kije kawai abinki   Umum baka takurenba muje ka kwanta acan din badamuwa  Yunqurawa yayi ya miqe zaune tare da miqo mata hannunsa  Riqesa tayi ya miqe ta kashe komai suka wuce   Har bakin gado takaisa saida ya kwanta sannan ta juya nan ta tsinkayi muryarsa yana cewa inazaki  Batare da tajuyo ba tace zancanza kaya nane ta wuce ta dauki kayan baccinta ta shige toilet  Acan ta canza kayanta sannan ta fito blanket ta dauka ta nufi kan sofa ta kwanta  Dik abinda take yana kallonta  Mene haka kuma zakije can kikwanta   Eh kai ka kwanta akan bed ni nanma ya isheni tafada tana lulluban jikinta  Tashi zaune yayi yace aa kam keda dakinki barinzo intakurekiba, kidawo nan sai ni na koma falo inyaso inkuma ba hakaba kizo kikwanta abinki, inbakuma guduna kikeba  Tace ya Alamin na roqeka ka kwanta abinka ni hakanm yamun  Ganin ya miqe dagaske zaifita yasa tace shikenan zandawo ka kwanta toh  Tasowa tayi tawuce can qarshen gado ta kwanta sannan shima yazo ya kwanta abaki baki  Amma yana tunanin hanyar da zaibi ya jawota jikinsa   Itakuma tana kwanciya bada jimawaba bacci ya dauketa   Kamar amafarki taji nishin mutum kuma bana lfy ba cikin firgita ta tashi zaune ta waiwaya ind yake kwance   Nan taganshi qudundune acikin blanket sai rawan sanyi yake yana nishi samasama  Batasan sanda ta isa gabansaba tana kiran sunansa ya Alamin jikinne ganin ya gagara amsa mata kawai saita fashe da kuka tana cewa saida nace inkira momcy ka hana yanzun gashi dare yafara yazanyi  Murya ashaqe yace sanyi nakeji pls kitaimakamun sanyi   Tace inqara maka bargonne, murya narawa yace koma mene kimun kitaremun sanyin nan  Qara masa bargon tayi amma still baidaina shaking ba  Hankalinta inyayi dubu ya tashi sai hawaye datakeyi wani nabin wani   Cikin kuka tace katashi mutafo asibiti kaji  Girgiza mata kai yayi yace yace aa sanyi kawai nakeji banjin zazzabin  Tace ai shine alamun zazzabin nanan kenan nidai mutafi asbiti adubaka   Yace aa abu daya zakimun nasamu sauqin sanyinnan shine dumin jikinki pls ki kwanta ajikina  Ba musu ta yaye bargon zata kwanta yace saikin cire rigarki sannan nasamu dumin jikinki  Tsabar yadda take adame ganin halin dayake ciki batai musuba ta cire doguwar rigar baccin dake jikinta ta kwanta ajikinsa  Lumshe idanu yayi yana jin sauqan niima har cikin bargonsa  Gyara kwanciyarsa yayi ya matseta sosai akan qirjinsa lokaci guda yaji wani kasala ya dirar masa har idanunsa na rufuwa  Itama wani yanayi ta tsinci kanta aciki amma ganin yadda yake cikin halin rashin lfy saita haqura ta kwanta sosai  Ahankali hankali yadaina rawan sanyin ya kuma daidaita natsuwarsa dan bacci sosai yafaraji  Itama bada jimawaba baccin yasake dauketa  Ranan shima kwanan farin ciki yayi koba komai yanzun yana ganin nesa tazo kusa  Sassanyar iskan sanyin asubane daya karade sararin samaniya wanda ya sanadin sanyaya duniyar baki daya shiya qara sanyaya dakin daya hadu da sanyin AC  Hakan yasa taji sanyi yamata yawa har yayi sanadiyar farkawarta  Sannu ahankali ta bude idanunta nan taganta kwance tayi daidai ajikin papa   Yinquri tayi cikin sauri zata matsa sai taga ya motsa aifa nan tasake lafewa ajikinsa dan batason yafarka yagan ta awannan yanayin  Daga ita sai dan guntun wando ajikinta.
.
Batasan cewar ya rigata farkawaba kawai baison jikinsu ya rabune yasa yayi kamar bacci yake  Cikin dabara ahankali ta zame jikinta daga nasa ta jawo rigarta ta saka   Lallabawa tayi ta sauqa ta nufi toilet Alawala tayi tadawo tafara sallolinta kamar yadda tasaba   Shikuma tun data tashi yaqura mata idanu yana kallonta  harta shige toilet  Lumshe idanunsa yayi yana yaba surar da Allah yai mata, wani murmushi yasaki daya tuno yanayin qirjinta  Ganin har zai makara sallan asuba yasa shima ya miqe Ahankali ya fice dakinsa  Wanka yayi sannan ya daura alawala ya fito yayi sallansa adaki  Sai wajen 6 sannan ya dawo room nata lokacin ta idar da adduointa tana ninke sallayan  Bakin bed ya qarasa ya zauna saidata maida komai wajen zamansa sannan ta dawo ta zauna aqasa jikin qafafunsa  Murya Ahankali tace ina kwana ya Alamin  Da murmushi afiskansa yace lfy lau babyna   Ya jiki?tafada ahankali   Dasauqi sosai baby dafatan kintashi lfy daiko  Tace lfy Allah ya sauwaqa  Amin yafada yana kallon yadda ta sunkui da kanta irin batason su hada idanun nan  Baby ya kira sunanta da wani salo  Har cikin zuciyarta taji sautin muryarsa,naam ta amsa asansaye  Taso kiji wata magana  Babu musu ta dawo gefensa ta zauna  Zamewa yayi ya kwanta akan laps nata cikin sanyin murya yace baby nagode nagode da kulawar da kika bani Allah yabani ikon kyautata maki nima  Murmushi tayi dan taji dadin kalamansa tace bakomai ai haqqinane na kula da kai lokacin dakake buqatar hakan   Yace toh nagode  Dame zakayi break nadafa maka ta tambayesa  Shiru ya danyi yace nibanjin shaawan komai dan nayi loosing apatatide   Da muryar lallami tana dan shafa kansa tace haba dai daurewa zakayi badan dadiba kadanci wani abin   Aidai bai yiyuwa kazauna da yunwa daiko  Dan yatsina fiska yayi yace shikenan naji  Tace to mezakaci  Anything ya amsa yana lumshe idanunsa dan yanajin dadin yadda take sosa masa kansa   Shikenan barinje nadanyi aiki, aa baby kibari bayanzuba mana  Tace toh shikenan naji  Dahaka har bacci ya daukesa sannan tazameshi ahankali tafice danyin ayyukanta  Sai 10 taqare komai tadawo dan tayi wanka nan ta tarar baya dakinta   Wanka tayi fess tafito ta shirya cikin atampa dinkin doguwar riga wanda tamata matuqar kyau  Dinkin yazauna sosai ajikinta kamar kasaceta ka gudu haka tayi kyau  Fitowa tayi sai qamshin humra ke tashi ajikinta ta nufi dakin papa kan yafito ya karya  Tasaka hannu zata bude qofar falon shikuma ya rigada ya bude aiko saita afko ciki dan tabada qarfinta wajen jingina ajikin qofar  Nan tafada kan faffadan qirjinsa tana sauqe numfashi dan ta tsorata, zatonta aqasa data fadi  Shikuma tana sauqa kan qirjinsa ya shaqi wani niimtaccen kamshinda ya haifarmasa da kasala lokaci guda  Hannunsa ya daura akan bayanta yace am so sorry baby bansan kina wajenba  Kanta ta kwantar sosai ajikinsa kafin tace bakomai nasan bakasaniba ai ammafa na tsorata   Eyyer am sorry my dear kada kitsorata am here kinji    Kanta ta gyada kawai sabida yadda yake wani shafan kunnenta da hannunsa harya gangaro zuwa wuyanta  Cikin wata iriyar murya saitin kunnenta yace baby sarqannan tamiki kyau sosaifa yana shafan jikin wuyanta  Wani yarr taji harcikin jikinta yadda yake maganar yana wani shafanta kasa jurewa tayi cikin qarfin hali tace ur breakfast  is ready  Ok thanks a lot mujeko yasake maqaleta ajikinsa   Ahaka suka sauqo sai wani shafata yake yana sunsunan jikinta kaman wani sabon maye itakuma dik jikinta yasake tawani lafe ajikinsa  Kujera ta jawo masa ya zauna sannan itama ta zauna agefensa  Faten irish potatoe tamasa mai dan ruwaruwa yasha alayyahu da hanta irin namarasa lfyn nan  Zuba masa tayi tace bismillah maqe kafada yayi yace umum   Tace why tana kallonsa  Yace saidai muci tare  Murmushi tayi tace toh muci, tare sukaci yana cewa ya qoshi tana lallaminsa ya daure yaci   Batasan cewar dadin abincin yakeji sosaiba kawai yana pretending ne irin patient dinnan lol  Bayan sungama ta tattara wajen suka dawo falo yana maqale da ita  Haka suka yini sai shagwaba yake zuba mata irin wai baida lfyannan   Itakuma ta biye masa ajikinta ya wuni zur abincima hanata dafawa yayi yasa akayiyo masu takeaway  Da daddarema haka ya maqale mata wai sanyi yakeji   Haka suka kwana tare yana maqale ajikinta amma baimata komaiba sai dan abinda baa raasaba   Wannan weekend din cur haka sukayishi manne da juna, sai wani shaquwa daya shiga tsakaninsu mai qarfin gaske  Mai zazzabikuma ya ware yaukam yace garau ya tashi baijin komai  Sai daifa yaukam yayi niyyar karban haqqinsa dan akwana biyun dayayi suna tare baqaramin daurewa zuciyarsa yayiba  Kamar kullum sunyi dinner abinsu sungama  Tadubesa tace ya Alamin saida safe nizanje na kwanta gobe monday inason fita da wuri  Dago kansa yayi yana kallonta yace ok nima ina shigowa   Qirjintane taji yace dam dan dama tunda yamma taga taketakensa ya canza tace ba yaukam tinda kaji sauqiba saika koma dakinka ba  Oh hakanefa toh goodnight mukwana lfy ya fada mata
.
  Tace Allah ya kaimu tawucesa   Shikuma jiran Abdu yake ya kawo masa saqon da ya aikesa  Abdu na dawowa ya karba saqon ya wuce bedroom nasa    Saida ya shirya tsaf yasa kayan baccinsa kafin ya dau wayoyinsa da ledar da yayi aika ya fito ya nufi dakinta  Kwance yasameta tana game da wayarta   Ganinsa saida ta zabura ta tashi zaune  Shi dariyama tabasa yace lfy baby irin wannan miqewa zaunen kamar wadda bera ya zungurin kafarki  Batace komaiba shikuma ya qaraso inda take zaune ya zauna shima  Baby matso kici naman da kikafiso naga bakici abinci sosaiba  Nikam naci kuma na qoshi tafada tana dada lankwashewa   Aa kam Allah saikinci konamaki dure  Ganin yana dada matsota yasa tace naji zanci   Ko kefa yafada yana bude ledar  Tare sukaci kuma tadanci balaifi dan tana matuqar son naman BAUCHI CLUB  Fita yayi da ledar yace kafin nadawo kiyi alwala muyi sallah bai jira amsantaba ya fice abinsa  Daki ya koma yayi brush da alwala sannan ya dawo  Sallah yajasu kasancewar yasamu tayi alwalan  Rakaa biyu sukayi kafin ya musu addoin neman zaman lfy da tsari daga dikkan abinqi  Hannunsa yadaura akanta yayi addua sosai kafin suka shafa  Fauziyyah dai dik atsorace take dashi dan yaukam tasan Allah ne kadai zai kwaceta ahannunsa  Wucewa yayi ya kwanta abinsa  Itajuma tarasa meke mata dadi takuma kasa zuwa ta kwanta  Dik abinda take yana kallonta dago idanu yayi yace baby lfy kuwa kizo kikwanta mana  Kamar marar gaskiya taje tarabe acan qarshen gado  Mirginowa yayi ya sameta ya rumgumeta  Yana qoqarin cusa hannunsa acikin rigarta  Hannunsa ta riqe tace meye haka ya Alamin nifa bacci nakeji  Yace mekikagani aizakiyi baccinki ko  Yana kaima wuyanta wani hot kiss  Murya na rawa tace toh kamatsa mana ko kulata baiyiba yafara qoqarin zame mata hannun rigarta   Turesa tafara idanunta sun cicciko da hawaye tace dan Allah ka kyaleni nibanason abinda kakemun  Barin abinda yakeyi yayi yafara magana cikin tausayi yace pls baby kada kihanani wlh haqurina ya qare haqqina nakeso kuma kema kinsan hukuncin matarda tahana mininta haqqinsa  Amma bazan tursasakiba idan kince baki yardaba na haqura amma dai kisani inacutuwa haquri kawai nakeyi   Tuni tafara hawaye ganin batace komaiba yasa yafara aikamata da muhimman saqonni masu kashe gabobi da dikkan jiki  Ahankaki ya rabata da kayan jikinta   Nanfa hankalinsa yayi qololuwar tashi   Haka yaringa jagulata yana budirinsa son ransa  Qirjinta kam sunga abu baki nayi hannu nayi   Itakam banda kuka ba abinda takeyi dan abinda yake mata yawuce tunaninta  Hankalinta baigama tashiba saidataga yana neman hanyar shiga  Shikuma awannan lokacin baimasan duniyar dayakeba dan ko kukanta baiji  Adduar ma gagara yinta yayi gaba daya jikinsa rawa yakeyi   Nanma yafara qoqarin shiga amma ina ba hanya da kyar da sudin goshi yasamu ya shiga amma amatse tsam yakejinsa kamar kuma ya shiga kogi   Wata duniyar dabai taba jinsa acikiba yasamu kansa har yagaza haquri ya fara kuka kawai yana kiran fatima wayyo fatimana haka yaringa sambatu yana fadin wasu kalamai masu wuyar fadi  Fauziyyah kuwa radadi da azaba susukasata sakin wani kuka mai ban tausayi  Tsabar kukan wahala har muryarta ya dashe amma bashi da niyyar saurara mata saima qara cika mata kunne da ihunsa da yayi  Hakan yasa tausayinta ya kamani simisimi na juya na fice daga dakin.....    
.
Tsabar wahala har bata iya kuka mai sauti sai hawaye dasuke gangara daga idanuwanta  Papa kuwa tsabar yasamu duniya irin wacce bai taba samuba yasa yakasa controlling kansa yake aikin abu guda  Sai yayi kamar zai haqura amma irin dadin da yakeji saiyasakejin kamar yanzu yafara  Sai wajen 1 sannan yasamu nutsuwa irin wacce baitaba jintaba tsawon rayuwarsa  Kwanciya yayi agefenta yadaura hannunsa akan ruwan cikinta yana maida numfashi   Yanason ya dagota jikinsa amma sai yakejin kamar bazai iya koda daga hannunsa ba dan wani irin gajiya yakeji da mutuwar jiki  Qoqarin gyara kwanciyarta take amma takasa sabida yadda takejin jikinta yaimata tsami gawani radadin azaba datakeji  Yakai wajen 20mins kafin yadanji qarfi ajikinsa  Sai alokacin yasamu kuzarin tashi zaune  Hannunsa yakai ya shafo face nata sai yajisa ajiqe sharqaf da hawaye   Cikin sauri yajanyota jikinsa aifa nan ta kwalla qara wadda dakyar ake iyajinsa sabida muryarta yadda ta dashe   Am sorry babyna am really sorry babyna  Allah yamaki albarka my princess ketadabance arayuwata baby i luv u i really luv u  Haka yaringa fada mata kalamai masu dadi yana rarrashinta   Lafewa tayi ajikinsa koba komai maganganunsa sun sanyaya mata zuciya sannu ahankali wani baccin wahala yayi gaba da ita   Ganin tayi bacci ya zameta ya gyara mata kwanciya ahankali  Dakyar yasamu yaja jikinsa ya nufi toilet wanka yayi ya tsaftace jikinsa   Wani farin ciki yakeji marar misaltuwa aransa dan Fauziyyah tagama masa komai arayuwa   Dawowa yayi ya kwanta zuciyarsa haske tarwal kamar farin wata daren shabiyar   Matsota yayi sosai ya rumgumeta ajikinsa yana shafar lallausan gashin kanta mai tsayi da santsi  Murmushine kwance kan fiskarsa sabida tuna irin zallar niiman daya samu kansa aciki   Dahaka wani bacci mai dadi ya daukesa wadda bashi ya farkaba har wajen 6  Sannu ahankali ya bude idanunsa lokaci guda komai yafara dawomasa tar acikin kansa na abinda ya fatu daren jiya
.
Hannunsa ya miqa ya kunna bedside lamp  Leqa fiskarta yayi yaga har lokacin baccinta takeyi   Zame jikinsa yayi daga nata ya miqe ya nufi toilet Alwala yayi yadawo wayarsa ya dauka yaga time yana neman quresa  Cikin sauri yatada sallah  Jikintane yayi tsami sabida kwanciya gefe daya hakan yayi sanadiyyar farkarwarta  Yunquri tayi zata tashi wani zogi dataji ajikinta shiya tuna mata abinda yafaru  Komawa tayi ahankali ta kwanta lokaci guda hawaye yafara zarya akan fiskanta  Motsin dayaji yasashi saurin juyowa ya kalli inda take kwance  Tasowa yayi ganin tana motsi ya iso inda take amma me saiyaga ashe kuka take   Hawowa yayi kan gadon ya dago kanta ya aza akan qirjinsa hannunsa yana shafa bayanta ahankali  Babyna ya kirata cikin nutsatstsiyar  murya   Kintashi ne bakyajin dadin jikinki ko? Kiyi haquri zai daina barin hada maki ruwa mai zafi namaki wanka zakiji kin wartsake saikiyi sallah kisha magani kinjiko my princess amma pls kidaina kuka Allah yamaki albarka yasaka maki da gidan aljannatul firdausi  Kinmin komai arayuwa bana da abinda zan biyaki farincikin da kika shayardani sai dai naroqi Allah yabani ikon kyautatamaki arayuwa  Paking goshinta yayi ya zameta ahankali ya nufi toilet  Ruwa mai zafi daidai bazai koni mutum ba ya hada mata ya dawo   Dagota yayi cilak ya nufi toilet da ita  Lumshe idanunta tayi dan batason suhada idanu wani irin sabon kunyarsa takeji dabadan batajin zata iya tafiyaba da bazata bari ya dauketa bama  Ahankali ya direta cikin ruwan daya hada mata hakan yasa cikin razana da azaban zafi yasa ta matse kafafunta hadi da kwallah ihu  Nan ya rude sosai yafara aikin lallashi  Itabatamasan sunshigo toilet dinba tanacan duniyar tunani sai jinta tayi acikin ruwan zafi  Nan tafara yunqurin tashi tafita   Lallaminta yafara yana bata haquri am sorry baby nine ko to barinsakeba  Amma kiyi haquri kidan jima acikin ruwan zakiji qarfin jikinki  Turo baki tayi cikin kukan shagwaba tace nidai dazafi kasakeni nafita  Aa baby kiyi haquri koda 5mins kiqara inyaso sai namaki wanka shikenan  Nidai banson wankanka nidakaina zanyi tafada idanunta akulle  Toh naji zakiyi da kanki shikenan toh kada kiyi kuka  Ahaka harya samu tadan jima aruwan kafin ya zubar ya canza wani shima mai zafin amma baikai nadaba kafin ya fice ya barta   Bed din ya kalla yaga yanda bedsheed din ya baci sosai saiya sakejin tausayinta dan lalle baqaramin wahala tashaba  Cireshi yayi yakai cikin injin wanki sannan yadawo ya canza wani ya kuma ciro mata wata doguwar riga da hijab  Cikin dingishi ta fito daga bayin kanta asunkuye  Yana ganinta yataso da sauri ya riqota har bakin gado taimaka mata yayi tasaka riga da hijab din tazauna dan tayi sallah sabida taji ciwo sosai har takasa tsayuwa  Komawa yayi yaje ya wankevzanin gadon ya shanya sannan ya dawo hannunsa riqeda cup da wani tablet  
.
Inda yabarta anan yasameta tana zaune sai aikin hawaye cos tayi tayi takasa tashi sabida wajen yayi tsami data jima azaune  Rungumeta yayi yana tambayarta baby lfy kike kuka ko jikinne  Bata amsashiba saima cigaba da kikanta datayi  Dik hankalinsa ya tashi pls baby stop crying bakisan kukanki yana dagamun hankakiba ko pls talk to me  Cikin kuka tace bakai bane gashin yanzun nakasa tashi tasake fashewa da wani sabon kuka  Kiyi shiru kidaina kuka ganan pain reliever nakawo maki dakinsha zakiji sauqi kinji   Dagota yayi ya ajiyeta akan bed kafin ya miqo mata tea din amma dakyar yasamu tadansha kadan sannan ya bata maganin namma sai datagama darunta sannan takarba tasha  Kanta ya kwantar ajikinsa yana lallabata har tafarajin bacci dan yunquri tayi ta gyara kwanciyarta namfa ta kwalla qaran azaba lokaci guda tafashe da kuka  Oh sorry baby zaki kwantane kiyi shiru kinji zaibari ko Gyara mata kwanciyar yayi shima ya zame ya kwanta yana lallaminta har tayi shiru  Ganin tayi shiru yasa yace mezakici baby  Babu kawai tafada  Dawowa yayi tagabanta yana kallon yanda fiskanta yakoma dan kuka sakejin tausayinta yayu har cikin ransa  Bayadda baiba amma taqi magana sai cewa tayi ya kyaleta ya rabu da ita taji da abinda yake damunta   Rasa maike masa dadi yayi dan shima dik abinda yakeyi cikin qarfin hali yakeyinsa dan baijin dadin jikinsa sam  Kamar feverne menene wani iri haka yakejinsa sam baida qarfin kirki ga ciwon da bayansa yake masa  Wayarsa ya dauka yafara kiran momcy gara yafada mata basuda lfy amma sai yafara kira saiya katse dan bashida amsar da zaifada mata idan ta tambayesa meke daminsu  Har sau uku yana katse kiran sai yaga gara ya kira aunty naja zaifi masa rufin asiri kuma tasan komai   Kiranta yayi amma dakyar yafada mata fauziyyah batada lfy fa nan tafahimci meke faruwa tace to tana zuwa  Yana nan kwance haka wani iri dai har fiye da one hour sannan tazo jin qaran door bell ya tashi yaje ya bude mata qofar  Tare suka haura har bedroom na fauziyyah tace kadan bamu waje zamuyi magana   Dakinsa ya wuce yaje yayi wanka ya shirya  Itakuma bayan ya fita suka gaisa da fauziyyah tace mata ya jikin  Dasauqi tafada cikin kunya nan aunty naja tabata shawari masu kyau takuma bata tsarabar data kawo mata na hadin bagaruwa da ganyen magarya  Tafada mata yadda zatayi amfani dashi   Godia tamata sosai tace bakomai yanzunma muje kizauna aciki saikiyi wanka gacan breakfast nakawo maku  Ba musu ta fara qowarin tashi itakuma ta taimaka mata   Bayan tafito daga toilet tayi kwalliya sosai tana sake godema aunty naja dan taji dadin jikinta sosai yanzunkam  Tare suka sauqo falon qasa nan suka tarar da papa kwance akan kujera ya takure kamar mai zazzabi yana dafe da goshinsa  Aunty tace yadai papa kaima kamar bakada lfyn  Tashi zaune yayi yace wlh aunty inajin kamar fever kedamuna banjin dadi sam   Allah ya sauwaqa tafada ta wuce kitchen ta dauko plates da cups  Basket din datazo dashi ta bude dankali da kwaine soyayye ta zuba masu sai dayan flaks din farfesun zallan naman ragone wanda yaji kayan qamshi sai aroma dake tashi shitace fauziyyah taci sosai  Tace toh zata tafi wannan kuma kunun gyadane yana dakyau susha  Godia sosai suka mata sannan ta tafi  Kallon fauziyyah yayi yamata murmushi mai kyau yace ya jikin baby  Dasauqi ta amsa masa kanta aqasa  Bayan sunci abincine yakwashe kayan yamayar kitchen  Hannunsa ya riqe ya danna stop wach nan ya gwada kansa yafahimci yana buqatar qarin ruwa dan har jiri yakeji  Wani abokinsa likita ya kira dasuke aiki tare akan yazo ya saka masa ruwa mana  Bada jimawaba kuwa yazo nan ya tambayesa meyasamesa haka ruwan jikinsa ya qare sosai yace fever da vomitting ya kwana dashi kawai yafada masa   Fatan sauqi yamasa yasamasa drip din yace idan ya qare sai ya saka dayan inkuma bazai iyaba ya dawo yasaka masa dayan  Godia yamasa yace badamuwa wife nasa ma zata saka masa  Nan ya musu sallama da fatan sauqi ya tafi....
.
Dr Basheer yana fita fauziyyah ta matso gefensa tazauna   Cikin damuwa ta kamo hannunsa wadda ba ajiki aka jona masa drip dinba ta riqe gagam cikin nata  Da murya mai sanyi tace ya Alamin daman ashe fevern bai sakeka ba haryanzun  Murmushi mai sanyi yamata yana daga kwance yace no fever yasakeni wannan wani sabone daban kuma kece sanadi  Cikin sauri ta kallesa tace me tana pointing kanta da dan yatsanta  Lumshe idanunsa yayi ya bude yace yess kece kikasaka jiya nakasa controlling kaina harsaida ruwan jikina ya qareba  Aifa cikin cikin sauri ta juyarda kanta gefe sabida kunyar maganansa dan sai alokacin tafahimci nufinsa  Babyna kijuyo mana naringa kallon wannan kyakykyawan fiskannaki mai sanyani natsuwa  Sake juyawa gefe tayi cos batason sake hada idanu dashi   Pls mana my princess yafada ashagwabe   Ahankali tace kayi bacci ka huta mana aidai yafi ko  Oh haka ma zakice ko baby shikenan amma karki tafi kibarni kinji  Nodding kanta tayi tare dafadin naji ahankali  Lumshe idanunsa yayi sannu ahankali bacci yayi gaba dashi   Tana zaune riqe da hannunsa hartafahimci yayi bacci sannan tasake hannunsa ta gyara masa kwanciyarsa   Kallon fiskansa take tana jin wani irin fitinannen sonsa yana ratsata ta ko ina   Murmushi take tana tuna yadda papa ya kware afagen luv ya kuma iya sarrafa mace  Lumshe idanunta tayi lokacin data tuna irin maganganun daya ringa fada mata adaren jiya saitaji kunya ya kamata  Tajima tana zaune kafin ruwan ya qare tacire ta saka masa dayan  Ganin azahar tayi yasa ta tashi taje tayi sallah tadawo har lokacin bai tashiba  Kuma ruwan da saura sosai shiyasa tafito da niyyar shiga kitchen tasama musu abinda zasuci  Tana saqqowa falo taji qaran door bell sai tawuce ta bude qofar  Mai aikin aunty naja tagani riqe da basket na abinci  Gaisheta tayi cikin ladabi sannan tace wai gashi inji aunty  Godia tayi sosai ta karba taje ta ajiye sai takoma dakin nasa ta zauna   Tagumi tayi tana tunanin rayuwarsu nabaya inda koda wasa idan anfada mata haka zai shiga tsakaninsu bazata taba yarda ba  Can tadubi agogo taga har 3 tayi gashi tagaji dazaman tana tsoron tatafi tabarsa ruwan yaqare yana bacci kuma  Tana cikin wannan tunanin sai taga yafara motsi   Ahankali ya bude idanunsa tass ya sauqesu akan fiskanta lokaci guda yasakar mata murmushi  Matsowa tayi jikinsa tace sannu katashi  Umm natashi haryanzun baiqareba ruwannan gaskiya nifa nagaji dashi yafada da alamun gajiya a fiskarsa  Ayyah ya Alamin kadanyi haquri kadan yamafa kusa qarewa saura kadan kaji tafada cikin lallami  Naji amma gaskiya bazaa samun waniba wannanma ya isa  Tace ai nafarkon yaqare wannan ne nabiyun  Kutt nabiyunne ashe lalle nayi bacci sosai kenan  Tace eh yanzunfa har 3 tawuce  Tanadan jansa da hira har yarage saura kadan nanfa yatada rikici saidai acire ya gaji   Ganin yaqi yarda yasa taciremasa ruwan da canola din takai dostbeen ta yasar  Ruwan wanka ta hada masa yaje yayi wanka yayi sallolinsa lokacin har laasar tayi  Itama sallah tayi tasake wanka sannan tadanji qarfin jikinta   Yar sassauqar riga marar nauyi tasaka tafito   Afalonta tasameshi akwance
.
  Dago kansa yayi yace nashigo kina toilet   Tace eh wanka nayi ya jikinnaka   Yace am feeling better gaskiya yanzun naji na warware sosai  Allah ya sauwaqa tafada sannan tace muje muci abinci koh  Yace haba baby wayace kiwahalarmin da kanki aida turawa kikayi akayi mana takeaway dayafi  Tace aa banice nadafa bama aunty naja ce ta aiko daxun  Ok tomuje yafada yana miqewa dan yanzun yaji ya warware kuma baijin wani ciwo ajikinsa  Suna zuwa falo tace umm ya Alamin dan Allah nakawo mana muci anan wlh banason zama acan dinne   Yizamanki zandauko mana muci anan kada kidamu yafada yana zaunar da ita akan lallausan catfet din dake malale atsakiyar kujerun  Shiya kawo masu komai sukaci sannan ya tattara yaje wanke komai hardana safe kafin yadawo  Tana kwance yasameta  Ganin zata tashi yasa yace aa yikwanciyanki babyna nima zama zanyi   Agefenta yazauna aqasa ya dago kanta ya daura akan cinyarsa   Hira mai dadi yake mata tareda dan mata tausa mai dadi hakan kuwa baqaramun dadi yamata ba dan jikinta dik ciwo yake mata   8:00pm Tafito daga wanka tadanyi shafefenta wadda yawancima turarukane ta shafe jikinta dasu sannan ta dauki rigar baccinta iyaka cikinta saidan wandonsa 3quater baby pink colour sunmata kyau sosai  Tana gaban mirror tana daura ribbon akanta ya shigo   Tacikin mirror take kallonsa sai murmushi yake harya iso gareta  Rungumeta yayi tabaya yana shaqar kamshin jikinta  Da wata kasalalliyar murya yace babyna kinyi kyau kuma turarenki yamun dadi sosai  Yaqarasa maganar yana sunsunan wuyanta  Wani yar taji ajikinta saida tsikar jikinta ya tashi lokaci guda wani kasala ya sauqo mata  Saitin kunnenta yakai yakai bakinsa close ur eyes baby yace da ita   Lumshe idanunta tayi   Hannu yasaka acikin aljihunsa ya ciro wani container ya budeshi saitin fiskanta kafin yace bude idonki to  Ahankali ta bude idanunta nan tayi arba dawani hadadden kuma tsadadden zoben azurfa mai sharp din hrt guda biyu manne da juna sai tsakiyar kuma wani dan dutsen diamond ne mai masifar kyalli  Waw yeh sab kyahei ya Alamin?(kai mene ne wannan) tafada da irin abin ya birgeta   Acchihona?(yanada kyau) ya tambayeta yana kallon idanunta tacikin madubi  Haa bohoot acchihei(eh yana da kyau sosai)ta amsashi tana kallon zoben    Cikin murmushi yace tumare liye meri dil(nakine zuciyata)  Meri liye?(nawa ne)tasake tambayarsa da mamaki  Haa tumare liye(eh nakine) yabata amsa yana dago right hand nata  Yatsanta na kusa da danqaramin ya riqo yaciro zoben yasaka mata  Nan yahaska mata hannun yayi kyau sosai  Juyowa tayi ta rungumesa tana cewa nagode nagode ya Alamin   Shshsh ya isa haka baby u deserved morethan that my princess i luv u  Tsabar yadda taji dadi batasan lokacin datace i luv u too   Dago fiskanta yayi yana cewa kahona baby pls kahona(kisake fada pls kisake fada)  Kallon cikin idanunsa tayi tace kahana pyar hai(nace inasonka)  Wani yanayin farin ciki yasamu kansa lokaci 1   Hade bakinsu yayi yana kissing nata anatse   Sunjima ahaka kafin ya dagota yace babyna nagode sosai da kika bani soyayyarki nagode  Ya isa haka ya Alamin   Falo suka dawo sukaci abincinsu sannan sukadan taba hira  Ganin tafara bacci yasa yadagota har dakinsa brush sukayi tareda dauro alwala sannan suka kwanta  Haka ya rungumeta gagam kamar wani zai kwace masa ita  Yaso ya batta amma saiya kasa hakan nan yafara wasa da ita sosai  Ganin abinnasa bana qare bane yasa tafara kuka   Barin abinda yakeyi yayi yafara lallashinta  Babyna kiyi shiru abinki ba abinda zanmaki kinjiko   Nasan cewar bakya da lfy barin maki komaiba amma kibarni nayi wasa dake kozan samu natsuwa  Jin abinda yafada yasa ta juyo tana kallonsa   Ganin hakan yasa yacigaba da shaaninsa saida ya jagwalgwalata son ransa haryajisa yasamu natsuwa sannan ya kyaleta



******
Kwanansa uku yana jinyar babynsa banda zallar qauna da shagwabata ba abinda yake  Officema report yayi kancewar baida lfy   Itakuma sai wani shagwabe masa take dadayi   Cikin kwana ukunnan tayi lfy rass takoma normal abinta  Shikuma adaddafe yayisu sabida wani matsanancin shaawarta kedamunsa   Saidai yadan rage zafi tafannin wasanni  Amma yaukam yaga tayi lfy sosai shiyasa ya danji sanyi aransa koba komai zai kashe qishirwarsa  Aiko dare nayi dawuri ya fito da maitarsa afili   Da farko ta tsorata sanda ya lallabata tukun ta amince  Kuma batasha wahalaba sai dai shikam kuka da kuka hadi da sambatu ya ringa yimata lokacin daya samu shiga Headquater.

Bashiya saurara mataba saida yajisa he's totaly satisfied tukun ya kwanta agefenta yana maida numfashi hannunsa daya acikin gashin kanta yana sosawa ahankali  Itakuma bawai taji wahala baneba aa sai dai jikinta yayi tsami dan wani irin gajiya takeji sosai  Banda ruwa babu abinda take buqata,murya can qasa tace fanii(ruwa)   Baijitaba saida tamaimaita sau biyu sannan yaji kamar magana takeyi amma muryarta can qasa  Kunnensa ya kawo saitin bakinta yace baby na me kike fadane  Meh fiji fanii(zansha ruwa) tafada tana qoqarain tashi zaune  Ok babyna barin kawomaki yafada yana dagota zaune  Tashi yayi ya zura rigarsa ya fito kitchen din cikin falonta  Ruwa mai sanyi da cup ya dauko   Gefenta ya hawo ya zauna ya zuba mata ruwan ya miqo mata  Dakansa yabata tashanye tass   Kallonta yayi yace aqarane,girgiza kanta kawai tayi tace aa   Ajiyewa yayi akan bedside drawer sannan ya gyara mata kwanciya akan qirjinsa yana shafa bayanta ahankali  Babyna ya kirata,uum ta amsa tana sake kwantar da kanta akan chest nasa  Me kike buqata namaki arayuwa dan kincancanci namaki komai  Dakinsan irin natsuwar dakike bani ko hmmm  Cikin shagwaba tace nidai so da qaunarka nake buqata inkabani wannanma ya isheni komai arayuwa  Baby kifadi wani abu daban dan wannan kinriga da kinsamesa tuntuni   Sake shagwabewa tayi tace to nidai nidai ba... saikuma tayi shiru  Say it babyna komene inhar baisaba shari'aba zanmaki baranma nasan bazaki fadi abinda badaidai ba     So fadamun abinda kikeso   Toh nidai Allah kada kamun kishiya  Dariya abin yabasa harsaida ya dara yace oh babyna meyasa bakyason kishiyan?   Turo baki tayi kamar zatayi kuka tace dan gaskiya barin iya kallon kana shiga dakinta kuma nasan abinda kakemun shizakana mata  Shine yasa bakyason kishiyar umm my princess  Tace umm shine ai, murmushi yayi sosai yace toh kinason abinda nake makinne?  Shiru tayi bata amsashiba cos maganar tamata nauyi  Toh shikenan ashe kinason kishiyar kenan tunda nazaki amsaniba ya fada kamar gaske  Nidai Allah banaso kadaina fadama tafada kamar zatayi kuka  Yace ok ok shikenan naji toh kibani amsana nace kinason abinda nakemakin  Umm inaso tafada tana cusa kanta cikin qirjinsa kamar zata shige ciki  Murmushin jin dadi yayi yace toh dik sanda nanemeki bazaki hanani ba   Gyada kanta tayi alamar eh  Yace yawwa babyna toh tinda hakane kuwa kisa aranki keda kishiya har abada   Tace dagaske ya Alamin  Gyada kansa yayi yace gaske babyna banyin magana biyu kekadanki kin isheni rayuwa dik abinda akeso awajen mace nasamu so akan me zan daga maki hankali nadaga ma kaina  Kikwantar da hankali insha Allahu bakya cikin layin matan da suke zama da kishiya  Har abada baxan taba maki kishiyaba cos sonda nake maki bazan iya hadashi da wataba kece komaina ur my everything fatana kihaifamun yara kyawawamasu kama dake   Wani dadine taji ya mamaye mata zuciya hakan yasa ta qanqamesa tana cewa thankyou ya Alamin nagode   Abinda yasa yaketa janta damaganar sabida shagwabanta birgesa takeyi matuqa  Yace toh idan kinason nayarda kinji dadi saikinmin abu daya tak  Dago kanta tayi tana kallon fiskansa tace mene ne  Yace nidai gaskiya yanzun yakamata acanzamun suna nabar yayannan ko sweetyna  Murmushi tayi sosai tace indai wannan ne kazaba dakanka me kakeso inna kiranka dashi  Aa kam kedai kizaba da kanki  Tace toh muga muga one n only yamaka  Yace yes yamun beautyna  Tace toh shikenan one n only na tafada tana kaimasa wani special kiss a chiks nasa  Yace banyardaba amun kiss dingaskiya nidai   Lips nasa takai bakinta tafara tsotsa cikin wani salo dabaisan yadda zai fassara yadda yakejiba  Saidata rikitashi da kalan salonta wadda  yasauqarsa a network out of service dan gagara haqura yayi saida yayi second round tukun

******

Kwanci tashi ba wuya awajen Allah yau watansu uku harda doriya dayin aure   Yanzun kowa ya gansu yasan hankalinsu akwance yake kuma suna matuqar zaman lfy da son junansu  Har basu iya boye yadda suke ji akan junansu  Babu wadda yakai su daddy farin cikin zamansu lfy gashi kusan dik sati sai sunje masu   Dikkanninsu sunyi kyau sunqara haske sunyi kyau  sai sheqi suke  Cikin ikon Allah kuma acikin satin daya wuce Fauziyyah ta kammala service nata   Har liyafa papa ya hada mata kuma suka shirya suka tafi dambam  Sunje akan idan sunyi weekend sai yatafo ya barta ita tayi one week  Abba da mama sunyi farin cikin ganinsu kuma yanzunkam kobaa fada makaba kasan suna zaman lfy  Ranan sunday papa gagara tafiya yayi yabar fauzynsa gashi yana da ayyuka sosai a office  Ta lallamasa akan yayi haquri sati daya kamar yaune amma yace yaji saida yamma zai tafi  Tunda rana suke tare dashi adakin baqi wai yazo suyi sallama zai tafi har aka kira laasar shiru  Abba yacema mama ina fauziyyah kam najita shiru kotaje unguwane  Mama tace tana wajen mijinta kasan yau zaikoma shine yazo suyi sallama  Abba yace amma kuwa ai zaiyi tafiyar dare har ankira laasarfa  Fitowa tayi tazo tayi sallah shikuma yaje masallaci bayan yadawone yayima Abba sallama zaitafi  Abba yamasa fatan sauqa lfy yace amma kuwa zakayi tafiyan dare kam  Yace anjima kadan zantafi ai  Abba yace aunan gabama sannan katafi   Dan sosa keya yayi yace aigida zankoma Abba babu damuwa   Nan Abba ya fahimci baison tafiya yabar matarsane saiyace jirani inaxuwa  Cikin gida ya shiga yace fauziyyah ta dauko kayanta tabi mijinta   Fauziyyah harda kukanta wai bazata tafiba  Mama tace banson gulma aidai kinzo kuma kinganmu kuma kema bakison barin mijinki tinda tunsafe kike wani bata rai sabida zai tafi  Abba ya tasata agaba har waje   Nan yamasu fatan alkhairi suka tafi  Papa kuwa zuciyarsa wasai dan murna sabida kwana biyun dasukayi baa tareba daurewa kawai yayi  Itakuma ta bata rai tawani tsume irin batason tafiyannan   Papa yadan dubeta kadan yace babyna yadai kika wani bata fiska inlaifi nayi inbada haquri  Turo dan qaramin bakinta tayi tace Allah one n only ya isheka hakannan karabu dani tunda dai kasa Abba ya hanani yin sati agida  Murmushi yayi sosai sannan yace haba yan matana nifa baruwana Abba dakansa yafahimci damuwar dansa yabashi magani amma bani ne nace mutafiba  Tace aidai yanzunkam shikenan tunda kamun alaska  Dariya yayi sosai yace nine me miki alaskan   Eh din tafada tana murguda masa baki cikin shagwaba  Yace toh naji na yarda amun haquri baby idan mun isa gida zan baki special haquri kinji my princess  Dahaka har ya lallamata suka shirya tun basu isa gida ba  Bayan dawowarsu da kwana goma papa yagama masu shiry shiryen tafiyansu *NEWZALAND* dagacan zasu biyo ta *QASA MAI TSARKI*  suyi umra sannan su dawo  Ranan da zasu tafi su daddyne suka rakasu har AIRPORT   Basu tafiba saida jirginsu ya daga tukun suka dawo  Qarfe 3am suka sauqa acikin garin *NEWZALAND*  .
.
Direct wani babban HOTEL suka nufa inda acan sukayi masauqi  Room nasu mai kyan gaske 2flat bedroom ne mai girma da tsari, suna hawa na 20  Agajiye suka shiga cikin dakin nasu dan sunsha zama a jirgi sabida tazaran dake tsakanin *Nigeria da Newzaland*  Akan bed ta zube tana cewa wash Allah   Dubanta yayi yana ajiye masu jakarsu yace yadai babyna?  Wlh am tired tafada tana bata fiska  Eyyer am sowwie barin muyi wanka muci abinci then saina maki tausa zakiji gajiyan ya gudu ko   Toh kawai tace dashi tana sake gyara kwanciyarta  Rage kayan jikinsa yayi ya rage dagashi sai boxer sannan ya nufuto  Dagota yayi ya rage mata kayan jikinta itama suka wuce toilet  Atare sukayi wanka sannan yana dota a towel suka fito  Dan cream da spray ya shafa mata ya sakamata doguwar rigar baccinta da qatuwar hijab sukayi sallolin da basuyiba sannan yayi masu ordern abinci  Bayan sunci abincine yadagota ya kwantar akan bed  Cikin salon kwarewarsa yake dan matsa mata jikinta aiko bada jimaba wani bacci mai dadin gaske yayi gaba da ita  Ganin tati bacci yayi murmushi ya rungumeta tsam ajikinsa shima bai dau wani lokaciba yabi bayanta  Washegari bayan sunyi breakfast sukayi waya da mutanen gida da yamma suka shiga gari dan zagawa  Baqarya sunajin dadin qasar sosai basu da aiki sai dai suci abinci su qoshi suyi bacci   Idan suntashi su shiga gari yawo   Hakan yasa wani shaquwa na musamman yasake shiga tsakaninsu sosai  Gawani matsanancin qaunar da suke nuna ma junansu  Cikin sati biyu sun wani irin canzawa hadi da kyau namusamman  Especially Fauziyya tasake wani haske da kyau wanda shikansa papa bai gajiya da kallonta   Rananda suka cika sati biyu suka wuce *SAUDI QASA MAI TSARKI*  Nanma sunji dadin zuwansu can dan sunyi ibada yadda yakamata   Haka sun zazzaga wuraren ziyara da dama  Kwanansu goma suka fara shirin dawowa gida   Inda suka shiga kasuwa suka jibgo tsaraba kamar ba gobe  Ranan da suka cika sati biyu cur ranan suka nufo gida Nigeria  Su momcyne sukaje taransu a Airport  Jirginsu na sauqa suna fitowa suka hangi su daddy da momcy harda Aunty Niima  Aifa dasauri fauziyyah ta qaraso ta rungume momcy  Cikin shagwaba tace nayi kewarki momcy  Momcy ma tace nima haka daugther gani nake kamar kun shekara bakunan   Haka ta rungume Aunty Niima tana cewa i miss u Aunty  Aunty tace nima haka ammafa honeymoon dinnan ya karbeku bakeba bashi ba masha Allah tafada tana murmushi  Sannan taje tagaida daddyma yana tasaka musu Albarka  Papa yace oh nikam yanzun andaina yayina babu wadda ya kulani  Dariya suka masa momcy tace bagashinan mungankaba  Shagwabewa yayi yace oh haka abin yakoma ko  Dariya daddy yayi yace muje gida babana dik munyi kewarku shikenan no more qorafi  Gidan momcy suka nufa sai dare kafin suka wuce gidansu  Ko ina tsaf suka samu dan aunty niima tazo da masu aiki angyaramasu ko ina shiyasa ko ina fess kanar dama suna nan  Bayan sungama abubuwan dasuka saba kafin sukwanta sannan sukayi shirin bacci   Aifa suna kwanciya papa yawani kanainayeta  Cikin shagwaba tace pls one n only kabari sai gobe agajiye nakejina   Dan tasan abinda yakeso   Cikin lallashi yace haba my princess kitausayinmana kema kinsanfa ina buqatarki sosai  Tinda mukaje saudi ba sosai bafa ummm  Kuma gaskiya inaso kiyi haquri kadan zanyi  Turo baki tayi tace um wai kadan aidai nasan kadan dinkafa  Yace gaskefa ainasan kingaji   Tace toh shikenan  Nan yafara aika mata da saqonni namusamman   Sunjima suna wasanni da junansu kafin ya zame hannunsa daga kan qirjinta yana qoqarin shiga  Aifa dasauri ta riqo hannunsa cikin wani yanayi tace pls kacigaba damin bangajibafa  Kallon fiskanta yakeyi yanda take wani lumshe idanu tana maida hannunsa kan qirjinta  Babyna ya kira sunanta da muryarsa kamar wadda mura ya kama  Umm ta amsa tana bude lumsassun idanuwanta  Meyasa kwana biyunnan kikeson naringa wasa da qirjinki sosaine?  Nidai kawai dadi yakemun kuma kana sosamun   Yace qaiqayine yake maki toh da kikeso nake sosa makin?  Eh sosaima yakemunfa amma idan kanamum sai inji yadaina  Murmushi kawai yayi danyafahimci kawai tanajin dadin abinne yaci gaba damata yadda takeso

******

Washegarin dawowarsu basu tashi da wuriba   Sabida momcy tace zata aiko masu da breakfast  bayan sunyi wanka sun shirya ta wuce dakinta dan tasaka kaya  Kwalbar humranta ta dauko tana budewa ta rufeda sauri saitaji tamata wani iri  Sai tayi tunanin kodan tajima arufe baa budewa ne oho   Wata doguwar rigar shadda tasaka light blue tasha aiki da zare dark blue   Kayan sun matuqar karbanta sosai ta kafa daurin dankwalin kamar wanda aka nadama gwagwgwaro  Dauko humranta tayi tasake budewa akaro na biyu namma taji qamshinta ya mata wani iri kamar zaisata amai saikawai ta ajiyeta  Tana cikin saka dankunnenta ya shigo  Wata farar boyel ce ajikinsa mai tsadar gaske dinkin boda  Ta matuqar fito masa da cikar zatinsa sai wani sheqi yakeyi  Juyowa tayi suna hada idanu suka sakarma junansu niimtaccen murmushi mai faranta zuciya  Kowa yana ganin kyan dan uwansa  Bude mata hannayensa yayi ya mata alama dakansa ta taho   Dan yadda ta birgesa kawai burinsa yajita acikin jiginsa  Tahowa tayi tashige jikinsa amma cikin sauri ta matsa baya tana riqe hannunsa dayake qoqarin rungumeta  Sabida shaqan qamshin turarensa datayi sai taji tashin zuciya kamar zatayi amai  Da mamaki afiskarsa yace baby lfy kuwa kodai zolayane ya tashi  Yatsina fiska tayi tace aa turarenkane banaso yayi qarfi dayawa  Turarena kuma? Ya fada yana kallon yadda take bata fiska  Taceceh wlh kai bakajisabane  Yace ammafa baby normal perfume nanefa dakika sani  Tace eh inaga dan sunjima a ajiyene baa amfani dasu shiyasa  Kai baby rigima dai kawai saikace mun shekara bamunan just fa one month ne mukayi bamunan   Tace Allah dagaske nake haka humrata ma tayi warin ajiya sai dai nacanza wata  Tabe baki yayi ganin dagaske takeyi yace anyway shikenan barin canzo kayan kifito muci abinci momcy ta turo   Toh kawai tafada ta biyo bayansa shiya wuce dakinsa itakuma tasauqa qasa  Baifi 5mins ba ya fito a dinning yasameta tana zaune   Murmushi yamata yace shikenan nacanzo inyaso saimu sake wasu turarukanko  Tace aa ai wadanda muka saya amakka suna da dadi   Ok shikenan yafada yana qoqarin zuba masu abinci  Zuba musu yayi a plate daya yace baby muci kona baki abakine dannaga yau rigimar ta tashi gara nayi lallami  Tace kai one n only harda tsokalane   Aifa tana shaqan qamshin abincin tajisa wani iri harma batasan yadda zata kwatantaba  Miqo mata yayi tabude baki saime kamar zai dawo haka ta hadiye da kyar tana jagula fiska  Yaya dai ya tambayeta   One n only nikam banson wannan abincin gaskiya tafada kamar zatayi kuka  Riqo kafadunta yayi yace shikenan inbakiso aiba saikinyi kuka ba fadamun me kikeso kici  Nidai irin abincin makka nakeso  Tairkashi shine abinda yafada yana kallonta yace to wanne iri kenan  Tace koma wanne iri amma mai garlic aciki  Shiru yadanyi yace toh barin fita nasamomaki kinji ko  Maqe kafada tayi tace aa niba nasayarwa nakesoba    Yace toh nizan dafa maki kenan  Nanma tace aa  Dafe goshinsa yayi yace oh Allah toh wanne kikeso baby  Tace nidai nagidan momcy nakeso irin wadda talatu takeyi tafada ashagwabe  Takwana gidan sauqi yafada aransa yana ciro wayarsa ya shiga kiran layin momcy  Tana dagawa bayan sungaisa  Yace momcyfa yarkice takeson abincin gidanki  Momcy tace ah malam bala bai kawo bane ba?   Yace yakawo amma tace batason wannan wai mai garlic takeso irin abincin makka kinsan tasaba dashi kwana biyu  Momcy nan take wani farin ciki ya lillibeta tace toh shikenan dakainama zandafamata  Amma wanne iri takeso  Yace tacefa na talatu takeso kuma ko wanne iri   Momcy tace shikenan kabata haquri yanzun zaa dafa akawo kagaisheta   Tana ajiye wayar daddy dake gefenta yace ya dai kiketa faraa haka maman yara  Tace ai dolene daddy nida papane nan ta zayyane masa yadda sukayi  Ta qarashe da cewar aifa nitun a airport nafahimci kamar tana da pregnancy   Daddyma da faraasa yace Alhamdulillah Allah ya sauqeta lfy aisai amata abincin akai kada yunwa ya dameta  Momcy ta miqe tace yanzukuwa sannan tafice zuciyarsu fal murna   ****** Yana ajiye wayar yace toh madam zaa kawo maki amma kafinnan me zakici umm  Dasauri tace popcorn din *BANILA* nakeso amma bamai milk acikiba  Dame kuma ?  Shikenan tafada, yace ok barinje nadawo toh   Nan ya dauko car key nasa ya fice  Manyan kwalaye biyar ya sayo mata   ahanyarsa ta dawowane yake tunanin  Meke damun babynsa kam dik tacanza haka   Tun a makka ya fahimci canzawarta iri daban daban  Gashi yaukuma irin abinda takeyi cikin qanqanin lokaci zuciyarsa ta amince masa lalle babynsa is pregnant   Aifa wani dadine ya lullubesa lokaci guda dan yanzu yafahimci tana nuna alamun masu ciki ta abubuwa da dama kawai zuciyarsa batakawo hakanba sai yanzun  Allah Allah yake ya isa gida yadauketa suje hospital ya cheking nata sosai.
.
Tana kwance afalo ya shigo da sallamarsa   Dago kanta tayi ta amsa fiskarta dauke da murmushi  Babyna nabarki da yunwa ko yafada yana zama agefenta  Miqewa zaune tayi tana cewa umum ai baka jimaba   Riqota yayi ta zauna, ganan popcorn din yafada yana miqo mata ledar  Cikin sauri ta karba ta bude kwali daya tafara ci hannu baka hannu kwarya dan gani take kamar bazai ishetaba  Kallonta kawai ya tsaya yanayi ganin yadda take cinsa ba wasa  My princess ya kirata yana kallonta   Naam uum kawai tafada har wani lumshe idanu take sabida dadi  Murmushi yayi sosai dan ba shakka abinda yake zargi zai zama gaskiya  Babyna kigama cin popcorn din kirakani hospital   Tsayawa da cin popcorn din tayi tace hospital kuma?  Gyada kansa yayi yace eh hospital mana kobazaki rakani ba  Zanje mana ta amsa sannan ta tambayesa to wane ba lfy?  Kallon cikin idanunta yakeyi yace babyna zan duba naga lfyrta  Nikuma tafada da alamun tambaya  Yace yess ko inada wata baby baicin ke  To aini lfy ta qalau ta amsa tana kallonsa  Yace eh nasani kawai inason duba lfyr little babyna dake cikin kine yaqarashe maganar yana shafan cikinta  Aiko batasan sanda dariya ya kufce mata ba  Dariya yabata sosai tana dariya tace ah lallekam bayan kafitane kayi mafarkin hakan daiko  Matsowa yayi jikinta sosai yakai hannunsa yana shafan cikinta yafara magana ahankli  Baby bamarfaki bane gaskene kina dauke da ajiyata acikin cikinki  Jin yadda yake maganar da iyaka gaskiyarsa yasa ta natsu tana sauraronsa, saida tabari yayi shiru sannan tadago ta dubesa da kyau tace pls mubar wannan wasan   Baby am not joking fa dgaske nake alamunki sun nuna kina dauke da cikina ajikinki  Tace to meyasa kayi wannan tunanin baicin masu ciki bahaka sukeba   Yace baby kowacce mace da irin sign n symptoms dinta   Itadai jinsa take dan bata yardaba sam sabida haka yasa tace meye hujjarka nayin wannan tunanin  Murmushi yasakeyi yace haba baby bakiga yadda kika canzaba, abinda da bakiyi yanzun dik kinfarayi   Kinfara zaben abinci sannan kince bakison turarena da naki n kuma gashi kincin abinci sai popcorn da kika ritsa kamar dawani kukeci alhalin da ba haka kikeba sam  Sannan abinda ya tabbatarmum shine rabonki da yin mentruation yanzun 2months kenen  Saida ya qare tace ah lalle kuwa toh nikam banda komai batun menstruation nawa kuma ai dai kasan daman yanamun wasa  Yea i know baby but kituna rabonki da shan maganin ciwon cikinki tun bamu tafi newzaland ba, kuma watanmu guda bamunan dake cikim baiyi ciwoba shiyasa bamu ma tunaba   Tace oh yanzun kawai dan ciki yayi arha sai yazama inadashi  Yace nidai yanzun mubar magananan kawai muje hospital acan zamugani koma mene ne  Hankali kwance tace nifa ba inda zani kawai   Sassauta murya yayi haba babyna bafa jimawa zamuyiba kiyi haquri kirakani  Toh wai naga ikon Allah ni fatyma mutum lfyrsa lau acw saiya wanije asibiti  Aifa bance bakyada lfy ba rakiya nace kimun pla baby na kada kiqi  Da kyar yasamu ya lallamata ta amince amma da sharadin bazujimaba  ****** Bayan gwaji da scarning ya tabbatar masu tana dauke da ciki har natsawon 7weeks  Habawa murna da farin ciki baa magaba papa bakinnan bai rufuwa   Mamaki kawai yake wai irin shima zaizama baba  Godia ya dingayima Allah da wannan kyauta daya masa wadda kudi bazai saya masa ba  Fauziyyahma yanzun ta yadda kuma ta amince da cikin dake jikinta wadda bata taba tunanin haka ba koda kuwa da wasa ne  Lokaci guda taji qaunar abinda ke cikinta yana ratsa ta  Tun daga asibiti papa ya ringa waya yana fadin fauzynsa nada ciki  Itakuma gaba daya kunya ya kamata yadda yaketa fadama mutane  Bayadda batai dashiba kada ya fadawa momcy amma fir yaqi saida ya fada masu  Su momcy jisuke kamar ba wadda yakaisu farin ciki  Haka suka dawo gida papa yarasa inda zaisaka kansa dan tsabar farin ciki  Wani tattali dabkulawa na musamman yashiga nunama babynsa   Ko kwakwkwaran motsi tayi sai tambayeta meta keso ko kuma ina ke mata ciwo  Tun abin nabata mamaki har yafara bata dariya  Bayan sun dawo driver daga gidan momcy ya kawo mata abincin datace takeso  Namma haka ya ringa lallmata yana bata abaki harta qoshi  Dubansa tayi cikin shagwaba tace my one n only nikam kabarni zanfa iya yin komaina da kaina cos ba inda kemun ciwo  Dubanta yayi yace tab sanadin kiwahalarmun babyna kenan ko   Hade fiskabtayi tace lallema yanzunkam ai nafara ganinma kafidon babynka dani  Jawota yayi jikinsa yace inji wane yace haka kadama kisake wannan tunanin dik abinda zanso abayankine so kada kidamu shima yana buqatar kulawan daddynsa ne kingane ai   Ya qarasa maganar yana shafan cikinta  Dahaka itakam bacci yayi gaba da ita  Gyara mata kwanciya yayi sai anan ya tuna ashe baiyi break ba  Sauqowa yayi yazauna amma sam yakasa cin abincin sai dan kadan yataba ya tashi  Da yamma momcy tasake aiko mata da abinci nanma lfy lfy taci  Sai dai me cikin dare matsanancin amai ya tasheta   Haka takwana tana abu daya  Gashi bata iya cin komai sai drip kawai daake saka mata  Cikin sati biyu ta re ta canza sai haske kawai data qara  Momcy tace ma papa ya maido mata da Fauziyyah gida ta ringa kula da ita tunda su kadaine agidan  Amma sam yaqi yarda yace aa abarta ai yana kula shima da ita  Amma idan ka kallesa zaka rantse kace shima baida lfyn sabida yadda yayi rama ko aiki ba kullum yake zuwaba  Hakan yasa daddy ya kirasa yace ya maido Fauziyyah gida tunda jikinnata yaqi dadi  Amma sam ya keqashe idanunsa yace aa shidai abar masa matarsa  Daddy yace toh kai haka zaka zauna bka zuwa ko aiki bayan bawai bayadda zakayibane  Toh umarni nake baka mom dinku zatazo ta dauketa  Aifa ba kunya papa yace toh saidai shima ya hada kayansa su taho tare......    
.
Daddy yana sauraronsa sai dayayi shiru tukun yace, Alamin waikai baka girmane kam?  Daddy me nayi to kawai dannace nima zan dawo gida shikenan  Daddy yace aifa ba kawai bane yakamata yanzun kagane da da yanzun the different is clear  What's the different daddy kunefa iyayena n nima kuma nine dai bacanzuwa mukayiba  Murmushi daddy yayi yace yess haka abin yake but now u r going to be a father, so kamata yayi kafara gane ka girma yanzun so kayi zamanka agidanku inyaso kana zuwa kana duba matarka babu wanda zai hanaka   Shikenan daddy dayamman zankawota dakaina yafada amma dai ransa baisoba babu yanda ya iyane kawai  Ransa ajagule haka ya dawo gida, bedroom nata ya nufa, bacci yasamu takeyi sai bai tashetaba ya wuce yafara hada mata kayanta  Motsinsane ya tasheta ahankali ta bude idanunta kallonsa takeyi sai faman shirya kaya yakeyi   Murya can qasa tace ya Alamin lfy kuwa ina zamuje?  Jin muryarta yasa yajuyo cikin sauri  Barin abinda yakeyi yayi ya nufota   Hawowa kan gadon yayi ya janyota jikinsa baby kintashine  Gyada kanta tayi tasake tambayarsa ina zamuje?  Baby gida zan maidake wajen momcy amma wlh ni raina baisoba kawai ba yadda na iyane umarnin daddyne  Tausayinsa ne yakamata jin yadda yake maganar cikin damuwa kuma koda bai fada bama tasan zai shiga damuwa sosai sabida bai qaunar abinda zai nesan tasu  Shiru tayi kawai ta kwantar da kanta ajikinsa tana son komawa gida sabida wannan gidan ta tsaneshi dama amma sai bata nuna masa hakanba  Baby ya zanyi ne, idan kikayi nesa dani, tabbas zanshiga damuwa amma inhar hakan yafi kuma zakiji dadin zama acan shikenan zanyi qoqarin danne zuciyata  Ahankali ta rungumesa ajikinta tana cewa dabadan daddyne yace inkomaba niba inda zani  Nasani babyna nasani kinajin tausayina fatana Allah ya baki lfy   Amin ta amsa tana narkewa ajikinsa har bacci yasake daukanta  Bayan ta tashi ya mata wanka ya shiryata sannan yakai kayanta mota yadawo ya riqeta suka fita  ***** Kwance take akan makeken gadonta na gidan momcy   Papa yana zaune agefenta hannunsa cikin nata yariqe gagam  Momcy ce ta shigo tana cewa oh papa dagazangar ka tambayeta mezataci adafa mata shikenan sai najika shiru  Dago kansa yayi yace momcy tun dazun lallaminta nakeyi taqi tace wai bazataci komaiba  Momcy tace aa aikuwa ciwo da yunwa ai saisu nakasa mutum  Sassauta murya tayi tace daugther na fadamun me zakici kinji   Nifa momcy banason komai  Cikin lallami tace haba daugther kifada dai amaki ko kadannce kici aiyafi hakan ko  Toh zanci wainar fulawa amma kada asaka kwai kuma na manja da yaji mai tafarnuwa nakeso  Momcy tace to shikenan barinje yanzun zaa maki ko kefa   Papa ya dubi momcy yace yace mene ne kuma wainar fulawa  Momcy ta dubesa tace oh ahakan kake cewa zaka iya jinyarta baicin dan abubuwanda takeso bakama sansuba baran dafasu shiyada take zaune da yunwa tana fadin haka ta fice  Bada jimawa sosaiba momcy ta kawo mata aifa nan ta tashi tafaraci babu laifi taci mai dan dama kuma bataji tashin zuciya ba  Yaune gobene papa shiru yaqi ya fito ya tafi yana zaune wai sai tayi bacci ya tafi  Har wajen 11 sannan ya fito lokacin tayi bacci, afalo ya tarar dasu daddy ko ajikinsa ya masu saida safe ya wuce abinsa  Dikkansu bayansa sukabi da kallo  Momcy tace oh lalle papa baya da kunya sam shikam  Daddy yayi murmushi yace aikam abinnasa sai kallo yadda yakeji da Fauziyyah Allah ya bata lfy su koma gidansu  Momcy tace shine fata kawai

******

Washegari sassafe kafin ya tafi office saida yazo ya ganta hakannan daya dawo anan ya yada zango sai pass 10 sannan ya tafi  Haka kullum dasafe zaizo da yamma ma zaizo kuma ba kunya abinsa haka zai namiqe mata sai dai wadda yake dakin ya fita ya barsu danshi ko ajikinsa   Satinta biyu tafara sun sauqi domin dama hadda yunwa suka hadu mata   Yanzun kuma dik da dai batacin abinci amma kayan kwalama kam tanaci kuma momcy na kula da ita sosai  Kullum papa yazo qorafi yake mata yafa gaji wlh yanzunkam tunda taji sauqi zasu tafi  Itadai batace masa komaiba amma batason tafiya dan tanajin dadin zaman gidan momcy  Haka dai addaddafe yabarta tayi wata 1  Ranan kuwa yasamu daddy yace zasu tafi tunda taji sauqi  Momcy tace sam bai isaba yabarta tawarware sosai yadda komai zata iyaci amma banda yadauketa akoma gidan jiya to bazai yiyuba  Daddy ma yace nikam lfyrka kuwa toh ba inda zataje inhar dik zuwan da kake kagama rashin kunyarka bamai kulaka bai ishekaba saina hanaka zuwama gaba daya  Nan suka masa fatafata ya tashi rai bace yayi dakinta  Yana shiga ya dannama qofar key   Tana kwance akan bed tadago tana masa murmushi  Fiskansa ahade ya qaraso ya zauna abakin gadon  Tashi zaune tayi tace my one n only yadai naga kamar ranka abace  Dan gajeren tsaki yayi yace wlh nagaji haqurina ya qarefa yanzunkam  Matsowa tayi jikinsa ta kwantar da kanta abayansa tace da akayime hooney  Sauqe murya yayi dan yadda ta rungumesa ta baya saiyaji kasala ya sauqo masa yace haba baby kinsanfa ina haquri da rashinki amma sam su daddy basa ganewa wlh a buqace nake daurewa kawai nake sabida bakyada lfy but now Alhamdulillah kinsami lfy daidai gwargwado amma sunqi subarmin matata haba why yaqarashe maganar kamar zaiyi kuka  Wani tausayinsa ne yakamata tasake qanqamesa da murya mai kwantar da zuciya tace nasani kana haquri amma ka qara akan wanda kakeda komin daren dadewa zsmu koma gidanmu ai  so kada ka tada hankalinka  Bazaki ganeba kema yafada  
,
Tace niko nagane toya kakeso nace   Yace shikenan amma dai tunda kinji sauqi sai kibani haqqina ko  Zaro idanu tayi tamatsa baya kadan tace wlh kafaye wasa dayawa  Hawowa yayi ya kwanto jikinta yace au wasa kikace wlh am serious   Tace tab so kake azo asamemu ince me kenan  Kai baby babu wanda zaishigo na kulle qofarfa kai toma saime idan ansamemun zina mukayi ko haramne nida matata ta haka zasu gane abinda suka kasa ganewa su barmin matata  Tace tab tobadaniba gaskiya tafada ashagwabe  Kansa ya dan  dora akan cikinta yace kinji little babyna yana fadama daddynsa wai yayi missing nasa shima   Tace ah lalle kam toyani banjiba   Yace aidani yake magana ba dakeba so yaukam zan gaisa da little babyna naji lfyrsa   Batayi auneba tajisa yawani rungumeta yana wani shafata  Zip din rigarta ya zuge yana qoqarin balle mata bra ta riqe hannunsa da sauri tace haba ya Alamin meye haka bafa agida mukeba  So what idan ba agida mukeba pls sakemun hannuna kiga yafada yana zame hannunsa daga nata  Ganin dagaske yakeyifa yasa ta turesa ta matsa gefe tace gaskiya kayi haquri wlh nikam kunya nakeji bazan iyaba  Ransa ne yaji ya baci cikin bacin rai  Yace oh kema kinabin bayansu kenan ko bakya tausayina ko good ya maki kyau dan kinga ina binki yadda kikeso shiyasa zaki walaqantani ko   Rai bace ya miqe zaune yana hada bottons nasa daya cire   Ganin yadda ransa ya baci lokaci guda fiskansa ta koma fiskan shanu sai taji kamar bata kyautamasa ba lokaci guda zuciyarta ta karye amma batajin zata iya biyesa suyi wannan rashin kunyan kam gara ta basa haquri ta lallamesa yafi kawai  Sauqa yayi daga kan gadon zai fice cikin sauri tace tafiya zakayi kuma kamar zatayi kuka  Afusace ya juyo yace ina ruwanki toh dani  Dan Allah....   Hannu ya daga mata yace nabarki kiyi yadda kikeso kuma indai nine bazan kuma zuwa neman wani abuba inkuma haka tafaru call me what u want yafada cikin masifa sannan ya fice afusace  Shiru tayi tana tunanin rabon dataga fushinsa haka harta manta amma tasan zai huce inyazo saita basa haquri   Papa kuwa baibi takan kowaba ya fice, gida ya wuce ransa amatuqar bace amma zaiyi maganinta ya fada aransa  Washegari tunsafe har dare ba papa ba labarinsa  Tun abin bai damunta harya fara damunta   Haka aka kwana aka sake yini baizoba bai kuma kirata awayaba itakuma ta kira wayarsa amma busy take gani batasan yayi diverting line nata ba  Wasa wasa har tsawon sati guda bata kuma ganin saba hakan ya tabbatar mata lalle yayi fushi bana wasaba bakuma yadda zatayi   Damuwa sosai ta shiga gashi cikin ikon Allah tasamu sauqi sosai  Ahaka har akayi sati biyu nankanfa bata iya boye damuwarta dan dan abincin data fara cima yanzun gagaranta yake  Afannin papa kuwa da kyar ya daure zuciyarsa yake haqurin rashin jin da ganin babynsa  Yayi hakane dan yasata adamuwa ko hakan zaisa su momcy  su maido masa da matarsa amma fushin dayake da ita ya jima da hucewa   Matsanancin kewanta ke daminsa, gidan yamasa fadi shikadai haka yake rayuwa cikin kadaici har abin tausayi ya koma .......  
,
Momcy ta dubi daddy tace daddy inagafa abinda yafi da yamma zan maida fauziyyah gidanta  Meyasa kikayi wannan tunanin kodan fushin da Alamin yayi?  Aa kokadan badanshibane, ita kanta Fauziyyah yanzun tashiga damuwar rashinsa akusa da ita  Ina lura da ita tacanza kwana biyunnan kuma dik bai wuce rashin mijinta bane  Hatta abincin bata iyaci koda kadan din datakeci, tunda tayi sauqi inaga kawai ta tattara ta koma Allah ya bata lfy kawai  Daddy yace shikenan ba damuwa Allah ya kaimu yamman, amma wazai namata dan ayyukan gida kuma?   Momcy tace wannan bamai damuwa bane nayi magana da talatu akwai qanwarta wadda aurenta ya mutu to dama tamin magana akan idan ansamu aiki ataimaka wa qanwar tata  Toh shine nace taje ta taho da ita sai su tafi tare take mata ayyukan ko me kagani  Daddy yayi murmushi yace momyn yara kenan ashe dik kin tsara komai abinki  Toh hakan yayi bamatsalan komai nan suka cigaba da hiransu  Sai bayan azahar tasaka talatu ta hada kayan fauziyyah lokacin sundawo
.
Bayan laasar takira papa ta tambayesa yana gidane  Yace eh yana gida tace shikenan sai anjima ta kashe wayarta  Papa kuwa dayaga wayan momcy yadauka zatace yazo yadauki matarsa amma sai take wani tambayarsa wai yana gida ne nan haushi yasake kamasa ya kuma rasa tudun dafawa  ***** Momcy datagama wayar dama tana dakin fauziyyah ne tace toh tashi kisa mayafinki mutafi  Fauziyyah tace ina kuma momcy  Momcy tace gidanki mana kafin mijinki yakawo mana sammaci kuma da alama kina bayansa tun wuri gara namaidaki  Wani dadi fauziyyah taji amma sai ta sunne kanta qasa ganin yadda momcy ke kallonta sai kunya ta kamata  Momcy tace ganan hannatu qanwar talatuce tare zamu tafi zata ke maki ayyukan gida   Itadai fauziyyah qala bataceba sai hijab nata ta dauko tasaka tabi bayan momcy dan ita tafice  Afalo ta samesu sai tace momcy barinje nayima daddy sallama  Momcy tace aiko ya fita tun dazu, dawowa tayi suka fice  Suna isowa mai gadi ya bude musu gate suka wuce  Atare suka nufi cikin gidan inda hannatu ke jaye da jakar kayan fauziyyah  Yana kwance afalo da system agabansa yana wani aiki saiyaji qarar door bell   Waye kuma ya tambayi kansa lokaci guda ya miqe yayi hanyar qofa  Aifa yana yaye cuttain din yagansu kasancewar glass ne awajen  Cikin sauri ya bude qofar yana kurema babynsa kallo   Momcy tace toh bamu hanya mana mu wuce ko   Dan sosa qeyarsa yayi dan kunyace taka masa dai yawance da runguman momcy yana cewa oyoyo momcy, nan take yaji baqin cikinsa yaye   Momcy tace harka hucene daga fishin dakake damu, haba nina isa nayi fushi daku kawai ayyukane sukamin yawa  Yayi agogo sarkin aiki tafada tana dan turesa gefe   Falo suka zauna bayan sun gaisa tasake musu bayanin hannatu sannan tace zata tafi   Har mota papa ya rakata sannan ya dawo  Amma saiya dawo fiska abace, duban fauziyyah yayi inda yabarta anan take zaune yace madam kinuna mata room nata daga haka ya wuce yana janye dakayanta zuwa dakinta  Wani room dake qasa mai kyau wadda komai na amfani akwai ta kaita tace to ganan dakinki kihuta zan dawo idan nayi wanka   Toh Hajiya tafada cikin girmamawa dan gabadaya ruwan kanta ya qare tinda tashigo gidan take maimaitawa aranta Aljannar duniya  Dakinta tafito ta wuce, papa dake labe yana jiran yaji tahowarta ya fice danya dan wanata sai yaji motsin tahowarta  Bude qofar yayi ya fito baiko kalletaba zai wuce da sauri tariqo hannunta hakan yasanyashi tsayawa amma bai juyoba bai kuma cewa komaiba  Dawowa jikinsa tayi ta rungumesa sosai tafara magana da raunanniyar murya  Haba my one n only fushi kake dani har yanzun kenan, koma menamaka ban cancanci wannan punishment dinba tafada muryarta na rawa  Baby yafa wuce yafada anatse   Tace aa kam yanayinka ya nuna haryanzun baka haquraba  Shikenana naji pls don't cry y wuce yafada yana qoqarin zameta ajikinsa ya wuce  Aifa saita fashe da kuka tana cewa abakine kacemun ya wuce amma azuciyarka baka haquraba tunda gashi wucewa zakayi ko ya jikina baka tambayaba  Ganin dagaske kuka takeyi yasa ya rungumeta tsam ajikinsa yana cewa am really sorry babyna am sorry ki yarda dani bana fushi dake kiyi shiru  Bana qaurace maki dan wani abubane sai dan ina da dalili kuma gashi yanzun andawo mun dake   Nan tafihimci abinda yake nufi itama   Baby kinsan irin wahalan rashinki danake fama kuwa wlh na azabtu sosai bana fatan abinda zai kuma nesantani dake har qarshen rayuwata  Sai anan taji sanyi aranta tasake narkewa ajikinsa  Sunkuyawa yayi dai2 cikinsa yana kissing dinsa yana cewa am sorry my little baby   Daddy yayi laifiko baije ya dubaka bako sowwie ba laifin daddy bane laifin su garrany momcy ne  Dagowa idanunsa yayi yana kallon idanunta yace kinji my little babyma ya fahimci dadynsa so yakamata mom dinsa ma ta fahimta ko yana daga mata giransa daya  Dariya ya bata saita rungume kansa ajikin cikinta tana cewa i miss u my luv i miss u so much   Dagowa yayi yace missing u more n more my princess  Cidak ya daga har bed room nata ya dire ta akan bed  Yafara qoqarin gaisawa da little babynsa cikin shagwaba tace haba baby baxaka bari sai anjimaba  I can't shine abinda yafada murya ashaqe   Ganin haka simisimi  na fice nabarsu.....

Har akayi sallan magrib suna daki dan atare sukayi sallah ma

Sai alokacin Fauziyyah tace ya salam tana dafe goshinta

Papa yace lfy baby yana riqota

Tace sam bakaine kasa namanta da hannatu ba

Waye kuma hannatu? Ya tambayeta dan sam yama manta dawata agidan

Mai aikin da momcy tabamu mana tafada tana kallonsa

Afalo kika bartane ? Aa nakaita dakinta amma nace mata zandawo

To miye aciki tunda tana dakinta kika wani tada hankalinki

Da shagwababbiyar murya tace bafa nata da hankalina bane ko ruwa ban bata bafa gashin har dare yayi baran abinci

Haba babyna kada kidamu aidai tasan kina tare da mijinkine ko yanzun muje ki kai mata juice da akwai nama a kitchen wanda nasa aka sayomun banciba inyaso saina fita na samo mana abinci

Toh shikenan muje tafada tana tashi daga jikinsa

Riqeta ya kumayi yace me babyna zataci

Shiru tadanyi tace umm QUNDUN Bauchi Club zanci da graves

Dadi yaji sosai jin tafadi abinda zataci ba gardama

Amma kuma tabasa dariya yadda tace wai qundu, dan qaramin bakinta yaja yace oh baby kwadayi kenan

Bata rai tayi tace nikam bana kwadayi kuma tunda kace haka nama fasa barin ciba

Cikin sauri yace am so sorry bafa dake nakeba nida little babynanefa

Cikin sangarta tace aidai nadauka dani kake

Yace waneni nace maki mai kwadayi muje yanzun nakawo maki ko shalelena

Atare suka fito kitchen ya riqo mata abinda zata kawoma hannatu har bakin qofarta sannan ya miqa mata tare da manna mata kiss a forehead nata ya fice

Washe gari da kyar ya fita office sai wani nan nan yake da ita har bata gajiya da kallon yadda yake mata hidima

Bayan yafita ma ajima kadan ya kirata awaya yana tambayar ya suke ita da little babynsa

Ita kuwa tai ta zuba masa shagwaba tana narke masa

Adaddafe yakai 4pm a hospital sannan ya nufo gida

Ita kuwa tana bararraje afalon qasa hannatu ta mata danmalele ta baza mata a plate, yasha manja da yaji ga kuma robar yajin agefenta

Tafaraci kenan ya dawo

Hannatu tana gaishesa ta wuce dakinta

Shikuma zama yayi agefenta aqasan carpet yana cewa babyna nayi missing naki sosai

Ita murmushi tayi tace me too only, munyi kewarka muma

Tana maganar tana kaiwa loma abakinta

Kallon abinda takeci yakeyi da kyau sannan ya dubeta baby mene ne wannan

Itakuwa tsabar dadi har wani lumshe idanu takeyi tace danmalele zakacine

Kai baby a ina kika koyi cin wadannan abubuwan amma dai dafatan bazaima little babyna illah badaiko

Bata fiska tayi tace nifa wato yamun komaima badamuwarka baneba saita babynka kake ko

No bahaka bane baby ke ai babbace amma babynmu baiyi kwaribafa kike wannan ciye ciye

Tace to nidai inzakacine muci inka qoshi kuma shikenan

Tafada tana qara gumbuda yaji

Kutt baby irin wannan cin yajin haka fa yafada yana daukar roban yajin

Marairaice murya tayi tace pls kabani yajina inbakason yajin barin saka maka agabankaba

Yace nikam barinciba kici dadi lfy amma dai yajin nan ya isheki haka nan

Tace nikam kaban kayana tunda baci zakayiba

Yace ko baxan ciba bazan bakiba

Ganin dagaske yakeyi yasa tace toh naji dan qaramun kadan tai maganar tana langabe kai

Yadda tai maganar yabasa dariya yace shikenan debi kadan to tana diba ya rufe yamayar kitchen

Baby barinje na watsa ruwa kafin kigama ko

Toh afito lfy tafada tana cigaba da cin kayanta

Girgiza kansa yayi kawai yana murmushi yadda tabada hankalinta wajen cin wannan abin

*****
Haka rayuwa yaci gaba tafiya masu cikin kwanciyar hankali da natsuwa

Dan yanzun fauziyyah ta murmure sosai daga laulayin datake ba abinda ke daminta

Sai dai kwadayi kam kamar kullum qara mata akeyi

Hannatu kuwa mutumiyar kirki bata gajiya da yimata wannan da wancan

Hankalin papa ya kwanta tunda tasamu lfy batada matsala yanzun

Rainon cikinsu sukeyi cikin tattali da kulawa

Sannu ahankali cikinta yake girma har yakai yanzu watanni shida

Ya fito yayi mata das dan gaskiya cikin ya qarbeta sosai yaqara mata kyau idan tayi kwalliya sai cikin ya fito yamata gwadas ajikinta

Wani sontane kullum ya ke qaruwa acikin zuciyar papa yadda kullum itama take tattalinsa ta take bashi kulawa dikda cikin dake jikinta bai hanata ta bashi haqqinsa yadda yakamata

Yanzun har girki tana masa hakan yasa hankalinsa ya kwanta sosai yayi wani haske harda wata yar qiba yayi wadda tamasa kyau sosai

Kullum adduar su momcy dasu Abba bai wuce Allah ya sauqeta lfy ba

*****
Yaukuma da shagwaba ta tashi

Kwance tasamesa a bedroom nasa yana nade acikin wani milk blanket mai laushin gaske

Doguwar rigace ajikinta ta atampa mai laushi

Tamata kyau sosai sai qamshi takeyi

Bakin bed din tazauna tana kallon kyakykyawan fiskansa mai matuqar annuri

Wani kyau taga ya sake mata dikda baccinsa yakesha peacefully



Sannu ahankaki takai dan yatsanta kan bakinsa tana shafawa ahankali

Dan motsi kadan yayi alamun yanajin ana tabasa

Jikin kunnensa takai dan qaramin yatsanta tana sosawa

Bude idanunsa yayi ahankali yana kallonta da alamu bai gaji da baccinba

Cikin muryar bacci yace yadai akayi babyna

Ashagwabe tace nidai katashi hakannan

Pls baby kibarni sai anjima kadan ko kema kizo muyi baccin atare

Nidai nidai banjin bacci Allah kuma kaima katashi

Oh baby pls fa nace
, tace umum fa nace tana janye bargon nasa

Toh naji zantashi amma saikin bani .....yaqarashe maganar ahankali

Cikin sauri ta waro idanunta tace aa wasa nake maka yi kwanciyarka

Bude idanunsa yayi yace ai tunda kikasani natashi saifa kinbani

Miqewa tazoyi yayi saurin riqe hannunta ya daura hannunsa akan cikinta yanajin yadda yake motsi

Baby kinji little babyna yanason gaisawa da daddynsa, nima kuma inasonjin ya babyna ya kwana

Kwantawa tayi ajikinsa da murya mai sanyin shagwaba tace ba jiyama kaji lfyrsaba nidai bayanzunba

Aa baby jiya ai good night namasa yanzun kuma zan masa good morning yafada yana shafan cikin nata

Narkewa takumayi ajikinsa tana cewa nidai katashi kayi wanka kayi break

Aa baby wani break kuma bayan kinzo kin tayarmun da hankali jifa yadda kike qara kashemun jiki da salon shagwabarki, kuma kemafa kinaso kina kaiwa kasuwa jibi yadda jikinki yayi...

Bai qarasaba takai hannunta tana dukan qirjinsa cikin wasa nidai kasakeni intashi

Aifa nafada ba inda zakije baiqarasaba tace wash cikina tana riqe cikin

Ai baisan ya akayiba yagansa azaune cikin rudewa yake cewa mai yasameki baby mene ne

Cikina kadagani zaune tafada kamar zatayi kuka

Ok ok yafada yana miqar da ita zaune

Kafin ya zame blanket din jikinsa ta tashi da sauri tayi hanyar fita tana cewa saika fito kuma 20mins nabaka

Baby au dama bagaske kikeyiba kika tsoratani ko

Tana bakin qofa tace bakaki katashiba

Good kinmun 1-0 ko bakomai zamu hadu yafada yana miqewa

Ita kuma ta fice....

.

Bayan dawowarsa da kwana biyu,dasafe bayan sun karya zai fita office,saida yagama dik abinda yakeyi sannan yadawo bakin bed inda fauziyyah kezaune,yana zama ta kauda kanta gefe fiskanta babu walwala da alamun fushi takeyi dashi, ganin yadda taci magani tawani juyarda kanta gefe guda saita basa dariya,aifa tanajin yadda yake mata dariya saita qara qulewa,hannunsa yasa ya juyo da face nata yana kallonta kuma baibar dariyar ba,cikin fushi tace nikakema dariya ko saboda ganan mental agabanka, sai anan yayi magana yace no nibadake nakeba baby,to inbadani kakeba kaidawa tunda dagani sai kai ne adakinannan,yadda tai maganar tana murguda mai baki shiyasake basa dariya,haushine yasake kamata ta rarumo pillow tana kwada masa,riqe pillow din yayi yana cewa nadaina baby nadaina barinsakeba kuma bafa dake nakeba,kamar zatayi kuka tace nidai kakyaleni naji da guda daya bakawai kazauna kanamun dariyaba baicin ka hanani fita, baby kece kikasakani dariya da kike fushin rashin gaskiya,tace naji banada gaskiyan katashi katafi abinka ba ruwanka dani sai hawaye sharr,ahankali yace ya salam babyna akan nace kizauna agidane kike fushi hadda kuka?,ita dai bata kulasaba saima cigaba da hawayenta datakeyi,hannunsa yasaka yana goge mata hawayen da murya mai taushi yake cewa ya isa hakanan badai unguwaba zamu tafi tare amma kigane badagangan ne nahanaki zuwaba aa saidan yanayin da kike ayanzun,da kinfita qafafunki sufara ciwo shiyasa amma kinsan ai inda badan haka taya zan hanaki zuwa gidan TJ,tunda kinason zuwa barin hanakiba amma on one condition,dasauri tace nayarda fadi naji,bazaki yini azaune waje dayaba kitakuramun babyna yaqarashe maganar yanajan dogon hancinta,eh nayarda nayarda,yace toh muje kisaka mayafinki muje nasauqeqi kada na makara,cikin zumudi ta miqe ta fice zuwa bedroom nata,murmushi yayi yana kallon yadda tafita da murnanta sai ya tsinci kansa cikin nishadi dan dik abinda takeyi birgesa takeyi har cikin ransa kuma bai qaunar bacin ranta
.
Aqofar gida ya sauqeta yace kigaida mmn mubeen saina dawo da yamma zanshigo mugaisa,tace toh Allah ya tsare tamasa kiss a chiks nasa har data fita yace emm baby jimana,juyowa tayi tana kallonsa,cikin kallon soyayyah mai narka zuciyar wadda akema yace tum apna kayalakna(kikularmun da kanki),cikin murmushi tace i will insha Allah,good my princess yafada ,itakuma tace bye sannan ta fice shikuma yaja motarsa ya wuce,tana shiga khairy da murna ta tareta tana zolayarta barka da zuw mai sarauta,uwargida kuma amarya agidan likita,cikin dariya tace fadi kanki tsaye wannan haka yake,bayan sungaisa sukayita hiransu na yan uwa abin shaawah,haka suka wuni tate har TJ yadawo sai wajen4:30pm sannan papa yadawo amma haka TJ ya hanasu tafiya wai sai sunyi dinner tukun sutafi,haka suka haqura sai bayan ishai sannan sukafi amma kaginnan fauziyyah ta matuqar gajiya sabida yadda qafafunta ke mata ciwo, kawai sotake su isah gida dan tagaji da zaman motanma, tun amotan tafara kuka tana wayyo qafarta,haka yadinga lallaminta har suka iso gida,tundaga ranan fita inba yazama doleba ko antinatal bata zuwa ko ina

Haka suka cigaba da rainon cikinsu, inda papa yake matuqar bata kulawa na musamman irin wadda mai ciki take buqata,cikin yana rayuwa.cikin halin lfy har Alah yasa ta cika EDD nata sai dai haihuwa shiru,ganin ta wuce EDD nata kuma haihuwa shiru yasa tafara damuwa dan batada damuwar data wuce ganin tarabu da cikin jikinta cos tagaji dashi sai baqar wahala datake sha,ga ciwon qafafu idan tazauna dakyar zata rarrafa ta tashi,ganin yadda hankalinta ya tashi sosai yasaka papa damuwa amma bai nuna mataba sai lallaminta dayake hadi da rarrashi,yanzunma suna kwance har wajen 12 nadare taqiyin bacci,babyna yakira sunanta ahankali cikin natsuwa,umm kawai ta amsa, meya hanaki bacci har wannan lokacin umm  yana shafan gashin kanta,cikin damuwa tace nibanasonyin bacci dawurine saina farka cikin dare nagagara bacci idanuna su bushe,baby damuwar da kikasama rankinefa yasa har baki iya bacci,tace aiba dole nadamuba khairyfa lokacin data haihu batama cika EDD nataba ammma ni harna wuce da kwana biyu  sai kuma tafara kuka,haba baby ya kike abu kamar wacce bakisan cewar shifa EDD dama 2weeks before or 2weeks after bane,pls naroqeqi ki kwantar da hankalinki kda kije BP naki ya hau baicin bakidashi,haka yasamu hartayi shiru da haka har bacci ya dauketa, washe gari bayan yadawo daga office suna zaune yace baby yadai jikin bakinjin komai,tace babu abinda nakenakeji nikam,yace shikenan Allah ya kawo haihuwan cikin sauqi,tace amin ya Allah

Bayan sallan ishah suna zaune suna cin abinci sai ya lura bataci sai juya spoon din takeyi ,cikin kulawa yace babyna yadai bakicin abincin koba kyason asamomaki wani, aa kawai maratane ta kulle,marakuma baby, tace eh Allah kuwa yace to kidaure kici abincin,tace sai anjima idan tasakeni amma yanzun barin iyaciba,hankalinsane yaji ya tashi amma bai nuna mataba dan tunda yamma daya dawo yaga alamun haihuwa ajikinta yadda cikin yayi qasa sosai fiye dana kullum,shima abincin da bai qarasa ciba kenan

Wasa farin girki tun tanajin abu kamar wasa har yazama gaskiya dan wani matsanancin ciwon mara da qafafu takeji kuma batsan taya zata misaltashiba bama,12am abunfa yaci tura bashiri yadauketa sai hospital akanhanya yakira momcy yafda mata sunkusa isa asibiti fauziyyah tana labour ,aifa nan itada da daddy suka taho asibiti ba shiri,papa suna isowa sibiti aka wuce da ita labour room,shima bayansu yabi ya shiga ciki,sai dai tashin farko ana gwada BP nata akasamu yahau sosai har 160,nanfa hankalinsa ya tashi dik yasan cewan hakan tana faruwa amma dai yadamu sosai sabida tsoron kada eclemsia ya shigeta

Har akayi sallan asuba shiru bata haihuba sai dan karen azaba datake shafawa,nanfa papa yasake inda yakama ya birkice shima lallashi hadi da nasiha su momcy sukai tamasa haryasamu natsuwa,amma ya gagara komawa labour room din cos bazai iya ganinta awannan halinba,suna zaune  saiaddua dasuke mata amma babu wanda akafadama around6:30am ta haiho qaton danta namiji,wani saeedah taji lokaci guda,jin kukan jariri yasa papa miqewa cikin sauri yashige labour room din,kanta ya nufa ya riqe hannunta yana mata sannu tare da adduoi,sai daime anasake gwada BP nata akaga yasake hawa sosai180,aifa nan hankalin papa ya kuma tashi take ashiga bata taimakon gaggawa gudun abinda zaije  yazo.....
.

Hannunsa sarqe cikin nata ya riqe gagam kamar za'a kwace masa ita,bakinsa yakai saitin kunnenta yana kiran sunanta cikin natsuwa da sanyi,babyna kina jina babyna,da kai ta amsa masa alamun eh tana jinsa, ajiyar zuciyah mai qarfi ya sauqe jin tana cikin hayyacinta,wasu allurai Dr Zainab tamata sabida BP nata kafin tasa aka miqo babyn saitin fiskanta tace mata madam ganan babynki mene kika samu?, kallonta takai kan babyn nata fari sol dashi kuma qato nan take wani qaunarsa taji yaratsa dikkannin jiki da bargo nata, cikin sanyin murya tace baby boy ne,murmushi Dr tayi tace good,sannan aka wuce da babyn dan agyarashi,haka papama sai alokacin yaqarema abinda ta haifa kallo sabida hnkalinsa na akan matarsa da lfyrta,murmushi kawai yake yana dad'a hamdala ma ubangiji abisa kyautar daya masa,yana rungume da ita har aka gyarata aka d'inketa dan ta qaru sosai kasan cewar girman yaron,dikda anmata alluran rage zafi amma baihana papa lallaminta yana shafar knta cikin salon soyayya da kwantar mata da hankali har aka gama mata komai,dakansa ya shigar da ita toilet dake cikin labour room din yamata wanka tsaf sannan ya fito wajen su momcy ya dan karb'an kayanta
  momcy tana ganinsa tace yadai papa su fauziyyah suke,da murmushi sosai afiskansa yace momcy lfynsu qalau kayanta ma zaki bani dan zaa maidata obstatric room,cikin murna tace masha Allah shikuma angonnawafa dan nurse tacemun namijine,sake fad'ad'a fara'arsa yayi sannan yace shima lfyrsa qalau suna shiryashine amma saikinganshi farisol dashi kyakykyawa kuma qato shiyasa ya bata wahala,momcy takama baki tace oh papa babu ko kunya kake jero wad'anannan bayanai haka,d'an sosa qeyarsa yayi yace kai momcy yawanefa yanzun wane kunya kuma ai gara mutum ya nuna jin dad'insa tunda kud'i baxai saya masaba,kayan tamiqo masa tace Allahu ya shiryeka papa kaikam kunyarka da sauqi tafada tana cewa kafin kufito barinje office d'in daddy toh nasanar masa lfynsu qalau sannan ta wuce, shima ya koma ciki
.
Dakansa ya shiryata tsaf,sannan ya sunkuyo da kansa dai2 face nata yace my princess sannuko, murmushi tamasa kawai sabida batajin qarfin jikinta,ina kemaki ciwo? ya tambayeta yana shafan kanta, babu tafad'a, sai dai banjin qarfin jikina ne kawai, Alhamdulillah idan kin huta zakiji kinware kinjiko my life, gyad'a masa kanta tayi dai2 da nurse ta qaraso wajensu hannunta d'aukeda babyn, cikin girmamawa tace Dr ganan babyn tana miqo masa,hannu biyu yasa ya karb'i d'ansa kuma gudan jininsa,cikin so da qauna marar misaltuwa yake kallonsa ga yalwatatticiyar fara'a kwance kan fiskansa,lokaci guda yasakejin qaunar yaron kamar ya maidashi cikin cikinsa,yaro qato kyakykyawa mai kama da babansa dan babu ko tantama kamanninsa sak papa,sai qamshi mayukan jarirai yakeyi,an saka masa kayan sanyi farare sol masu sirkin light blue,ankuma nadesa cikin light blue showel sai qamshi yakeyi,nan take ya tofa masa adduo'i tareda sumbatarsa ta ko ina,fauziyyah kuwa kallonsu take cike da zallar qauna dan sun matuqar birgeta,kallonta yayi yace madam ganan babynmu karb'esa kisa masa albarka ya miqo matashi,karbansa tayi tana murmushi sannan itama ta tofa masa adduo'i
  nurse ce tadawo tace yallaba'ai za'a maidata dkin hutu sabida ta huta sosai, is ok yafada yana karba'an babyn, itakuma tadawo kan wilchair aka turata,abakin qofa sukaci karo da momcy dawowarta kenan sai suka wuce room da aka kai fauziyyahn,papane ya jawo plask ya had'a mata tea mai kauri ya tallafota yana bata inda momcy ke riqeda yaron tanata kan buga waya tanasanar da haihuwan,bayan tasha tea sai anan bacci yafara fisgarta sabida alluran da aka mata,bada jimawaba bacci ya d'auketa,sai anan papa yaji natsuwarsa yadawo jikinsa,daddyne ya shigo momcy ta miqo masa babyn tana cewa ganan abokinka sai bacci yake da alamu zaiyi haquri ba irinsu ooba,tafad'a tana kallon papa,dariya kawai yayi ya fice dan yagane dashi momcy take,yana fita yafara buga waya yana sanarda qaruwan da yasamu, haka ma'aikatan asibitin wad'anda suka sami labari sukaita masa murna,shikuwa bakinnan bai rufuwa tsabaragen farin ciki
.
Kwananta d'aya da haihuwa suka koma gida inda yan uwa da abokan arziqi suka dinga zuwa asibiti gaisheta,hakanan dik wata kulawa da maijego da yaronta ke buqata momcy tana basu,hakan yasa basuda matsala,cikin ikon Allah BP nata ya sauqa sosai dikda bai dawo normal ba
  Kwanansu Abba da mama da qanwar maman umma hajja wadda itake binta amma bata da aure mijinta rasuwa yayi suka zo bh kuma ita zata zaunama fauziyyah zuwa arba'in,fauziyyah taji dad'in zuwansu sosai haka suka yini lis sai yamma suka tafi,bayan magriba ya maida momcyma gida tunda ganan umma hajja,suna shiga falo zaune suka sami daddy yana kallon Aljazeerah news, momcy tace barita watsa ruwa tukun data zauna sannan ta wuce,bayan papa sun gaisa da daddy nan yake tambayarsa umm daddy dama inason tambayarka wanne suna za'a sanyawa yaron,murmushi daddy yayi had'i da gyara zamansa yace kaji kafa Alamin dawani zance,aikai zaka zabi sunan daka yadace saika masa hud'uba dashi,shiru yad'anyi yace shikenan daddy zanmasa hud'uban da sunanka,kallonsa daddy yayi yace anyakuwa bakaso kankaba banason kazamo cikin mutane masu son kansufa,kallon daddy yake cikin rashin fahimta yace menayi daddy?, daddy yace inhar dacewane to sunan Abbanku shiya dace da yaronnan sabida haka nina yafe asanyawa masa sunan Abban fauziyyah dan aminina ya cancanci fiye da haka,papa yace insha Allahu sunan Abba zaa saka masa ,cikin jin dad'i daddy yace masha Allah, Allah ya muku albarka,ya amsa da amin, nan sukaita hira har momcy ta fito kafin yamusu sallama ya tafi

*****
Washegari dasafe kamar kullum ya shiga ya dubasu yaga yadda suka kwana,cikin sa'a yau yasamu fauziyyah idanunta biyu harma tayi wanka, dan yau jikinta da sauqi sosai takeji,shima babyn an masa wanka ana saka masa kaya kenan ya shigo, har qasa ya duqa yagaida umma hajjah,bayan sungaisa ta miqo masa yaron dan tagama shiryashi sannan zata fice, cikin girmamawa yace umma nifa fita zanyi nashigo mugaisane dama, tace lah bakomai zanhado mata abin karine kayi zamanka sannan tafice, tana fita ya maida kallonsa kan fauzynsa wanda shigowarsa yakejin wani shauqinta na d'ibarsa amma ya matse sabida idanun umma hajja, wani kyau yaga tamasa tayi wani bulbul da ita irin cikar jegonnan, matsowa yayi bakin bed inda take zaune ya kwantar da yaron abayanta kafin ya rungumeya ajikinsa yanajin tabbas yayi keawarta dan rabonda ya kebe da ita haka tun randa ta haihu,itama sake narkewa tayi ajikinsa cikin salon murya mai sanyi tave  momrning myonly, saida yabata wani hot kiss sannan yace morning my princess,kuntashi lfy dai, lfy lau muke n u?,yace nima haka sai matsanancin keawarki dake damina baby i missed u so much yafada yana kissing dogon hancinta,tace nima hakafa yace eyyah kice zamuna dan fakan idanun umma mudamke rage zafiko yafada yana kashe mata idanu,zaro idanu tayi tace waa tab nikam banceba,dariya yayi yace sarkin tsoro meye nawani zaro idanu, tace bawai tsoro bane kawai banmanta labour room bane,yace indannan wannan ne kada kidamu next nizanyi labour d'in tinda kinyi naki ko sweety, tace ah lalle kuwa naqi wayon,yace toya jikin dai?, tace dasauqi sosai,yace good amma ba inda kemaki ciwo ko? aa babu komai yanzunkam,yace yayi kyau tinda har kinwarke kawai kifara shirin karban new baby tunda yazunma babu wanda zai ganki yace kinhaihu,tace lallekuwa ainida haihuwa bayanzuba, yace tab kisake lale danni dik shekara sai kin haihu sonake natara yara masu yawa yafada yana miqewa tareda d'aukar babyn ahannunsa,tace umm maganarka batada amsa, yace ko,tace yess,yace zamugani to,baby barinje  da my little baby inason zan masa huduba, tace toh, sannan ya fice.........

.
Baifi 30mins ba ya dawo dashi sai kuka yake zabgawa,afalo yasameta tana breakfast,jin kukansa yasa ta ajiye spoon d'in hnnunta ta karb'esa,baby sauri kibsa bincinsa ko yunwane yake dminsa yayi maganar yana kallonta,tace is possible ma hakan cos yayi wanka baishaba kuka fita,cikin tausayin yaron yace ayyah my little baby am sorry daddyne ko yaqarasa maganar yana shafa kan babyn,shikuwa tunda yasamu ya cafke abincinsa yayi shiru sai zuqa yake abinsa,papa cikin qaunarsu ya zuba masu idanu yana kallon yadda take shayar da yaron,qirjinnan acike taf kuma atsaye cak kamar bata haihuba nan yaji ransa ya biya take ya miqa hannunsa yana shafan samansu,d'agoda fararen idanuwanta tayi tana kallonsa kafin tace my one kanason ya kwarene?,aiko cikin sauri ya d'auke hannunsa yana cewa Allah baby nayi missing nimafa gaskiya that's y nad'anji duminsu yaqarashe maganar murya qasaqasa,murmushi tayi sosai tace toko zaka shane?,d'an zaro idanu yayi yace aikam da zuqa 1 dan zuqe masa candy candyn,atare sukayi dariya sabida d way yayi maganar irin so funny d'innan,ahankali yace baby bakitamb ayi sunan da za'a sakama babynmu bafa gashin harna masa hud'uba batareda neman shawarinkiba,cikin natsuwa tace nikam dik sunan daka zab'a masa is ok awajena sai dai ince Allahu yamasa albarka ya kuma raya manashi rayuwar addinin musulunci,cikin jindad'in addu'arta yace amin ya Allah my wife,nagode da kika fahimceni sosai nasan kuma zakiyi farin ciki da sunan dana zab'armasa cos sunan mutum mai matuqar daraja da qima da kuma dattaku wanda nake fatan yadauko halayen maisunan,dan yanada kyau idan zakayi takwara kayima mutumin kirki,kodan kwad'ayin yasamu halayen kirki irinna mai sunan,cikin jinjina kai tace wannan haka yake kuma tayi na'am da zancensa,yace mata kicanki wanni sunane,batareda tunanin komaiba tace sunan daddyn mune dan har ga Allah tada'au sunan daddyne akasamasa,murmushi yayi had'i da girgiza kansa yace nop wifey bataciba,da mamaki ta dubesa kafin tace komai yace sunan Abbanmune wato SA'EED,kallonsa takeyi kurr yayinda taji wani sanyi aranta yadda papa ya mutunta mata mahaifinta,lumshe idanunsa yayi ya bud'e kafin yace yess sunan Abbanmune inyaso zab'i yana wajenki saiki masa alkunya dan bamai kiramun sunan mahaifi direct atow,rasama mezatace masa tayi zata fara godia,yace shshssh ya isa hakanan baby nimafa mahaifinane muyi fatan Allah ya albarkaci rayuwarsa,cikin murya mai sanyi tace ameen my only,sannan tace to zamuna kiransa da FAWWAZ,yace nice name shikenan tunda yamiki nima yamun,miqewa yayi yace barinje office madam zanbiya gida tacan so sai yamma zandawo tunda naga bakwa rabo da baqi,tace Allahu ya kiyaye adawo lfy akuma gaida su momcy dikdama d'azun munyi waya,yace amern babyna saina dawo saida ya paking forehead nata da swt kiss.kafin ya fice yabarga tanajin wani sabon qaunarsa har cikin ranta
.
Bashi ya dawoba sai yamma lis,sabida ayyukan dasuka riqesa a office,ga TJ yamasa waya kancewar zaishigo d'aukar madam nasa dan awajen fauziyyah ta yini dikda itama tsohon cikinne da ita,kaya niki niki sukaga ana shigowa dasu wadda tunda akayi haihuwar kullum acikin hidima yake baiko gajiya,saida ya gaida umma sannan ya wuce side nasa ya watsa ruwa ya fito falonsa na qasa dan TJ najiransa,yana shigowa TJ yafara yayi dai ngon qarni,kashe hannu sukayi papa nacewa fad'i kanka tsayeka qara,yace anahaka ango na fauziyyah mai komai dozen,yace toya son ranka saidawa,TJ yace yakuwa inba nace Allah yaqara dankwan soyayyah, papa yace oho nad'au sab'anin haka zakace ai,TJ yace waneni nan suka sheqe da dariya sukayita hiransu har aka kira sallan magrib, saida sukayi dinner tukun suka tafi
.

Haka kwanaki na tafiya har yau ana gobe suna arananne kuma jama'ar dambam suka iso, aunty mabarukhama yau ta iso aunty niima kuwa kusan kullum saitazo,washegarin suna akayi taro lafiyyen taro wadda fad'in irin kyau da fauziyyah da fawwaz sikayi b'ata lokacine,haka zalika irin kudi da kayan da suka samu abin sai son barka dan Abba sun taka rawar gani matuqa haka yan uwata ba,a barsu abayaba, kaxalika su momcy da daddy sunyi bajinta sosai,haka abokan papa tasamu kyaututtuka daga wajensu,mai kankat d'in kuwa wato uban gayyar DR ALAMIN,kayane na kece raini abin har bazai qirguba,kudi yakashe kamar ba gobe haka ya baje ya nuna farin cikinsa sosai,haka akayi hidima sosai akayi taro lfy akawatse lfy bayan anyi walima da yamma anraba kyaututtuka na abubuwa mai d'aukeda photon fawwaz,jama'a sunata saka albarka haka,kowa ya koma gida cike da farin ciki


Sai bayan sallan isha'i sannan tasamu natsuwarta ga wani uban gajiya dake daminta, fawwaz kuwa tuni yayi bacci dan yasamu anmasa wanka da ruwa mai d'umi yaji dad'in jikinsa sai bacci,itamma wankan tayi ta foto ta shirin bacci  harta kwant saiga wayar papa,da sallam tad'auka,wani sanyi yaji har cikin ransa sabida yau yini guda baigantaba baikumaji koda muryartaba,cikin murya qasa qasa yace my hrt i missed u so much,nazama maraya gani kwance nikad'ai,gyara kwanciyarta tayi tace me too baby nayi missing kwanciya afaffad'an qirjinka mai daukeda  dayalwataccen ni'ima,sake lumshe idanu yayi cos taqara kashe masa jiki sosai d ydda take salon maganarta,ahankali yace pls baby kizo side nawa dad'anji duminki kozan sami natsuwa,murya asanyaye tace haba my one taya harna kwanta zanfito na ratsa mutane nataho wajenka,yace pls mana baby kice nayi baqine zaki kawomun fawwaz,yafayi bacci  tin dazunamma barin dakkosa ahakan ,yawwa my wife that's y nake qara sonki, snnan ya kashe wayar,qatuwarhijab nata tasakaakan kay an baccinta tarungumo fawwaz akfad'antata fito falo nan tasamu su umma suna hira,kamar munafuka tace umma dama ya Alamain yayi baqi barin kaimusu fawwaz suganshi,umma tac e tokaishi mana gashima har yayi bacci,tace toh sannan tafice ta nufi d'akin papa.........

.
Tana shiga side nasa, direct bedroom nasa ta wuce,ahankali ta tura qofar ta shiga lokaci guda sanyi da qamshi mai dad'i ya bugi hancinta,tasowa yayi ya karbi fawwaz sannan ya kwanto da ita jikinsa,ahaka suka qarasa bakin bed ya kwantarda fawwaz tareda manna masa kiss afiskansa,baice da ita komaiba saima d'aukan remote da yayi ya rage qarfin AC, sabida fawwaz,kafin ya jawota jikinsa ya zare hijab dake jikinta, ya nufi kan resting chair dake gefen gadon ya zaunarta shikuma ya miqe ya kwan tareda daura kansa akan laps nata,lumshe idanu yayi yana shaqan qamshin dake fita daga jikinta tamkar bamai jegoba,jin yayi shiru yasa takira sunansa cikin daddad'an muryantamy one,bud'e lumsassun idanuwansa yayi yana kallonta yace umm babyna ya akayine,cikin shagwab'a tace naji kayi shirunefa,sake gyara kwanciyarsa yayi yace badolenaba nasami natsuwa,rabonada najini ajikinki haka sati guda kenanfa,gaskiya kisan yadda zakiyi dan wlh akame nake,d'an zaro idanu kad'an tayi tace ammadai kasan haihuwa nayiko kumama koba hakaba aidai banada tsarki,yace aibacewa nayi zanje canba kawai kimun irin abinda kikemun d'innan kozansami sauqin abinda nakeji, turo baki tad'anyi tace inda natafi wankan gidafa?,aifa tashi yayi zaune yace wankan me aiko da ba inda zakije lalle baby kindaina sona datausayina, tace meya kawo wannan mganar kuma, yace ahto inba hakaba taya zakice wai inda kuntafi to nikuma kubarni nayi yaya kenan, tace cikin zolaya saikayi zamanka agidankaman, yace ah lallaikam kedai Allah ya taqaita umma ta fansheni shiyasa nake dad'a ganin girmanta sosai dan Allah badan itaba birkicewa zanyi kawai ince bamai daukarmun mata wani wai wankan gida,dariya yabata kuma tasan zai aikata hakan,yace au dariya nabakima,yace aa nibanceba ta lumshe idanuwanta ta jingina da jikin kujeran dan bacci tafaraji sosai,jin tayi shiru yasa yace babyna kema kingajiko,nagaji dik jikina ciwo yakemun tai maganar idanunta alumshe,ayyah sannuko barin maki tausa yana maganar yana.....nanfa itama ta biyesa sabida tasan halin mijinta inhar akantane baya kure abubuwa da dama,shiyasa take qoqarin samar masa natsuwa,takai fiyeda awa guda kafin ta miqe itama jiki amace ta d'auki fawwaz da kyar ya miqe sabida shima jikinsa yayi weak sosai harwani bacci yakeji ya rakota har bakin qofa yanata zuba mata albarka sannan yamata saida safe ta wuce b'angarenta,shima juyawa yayi ya wuce toilet, wanka yayi ya fito ya bi lfyr gado lokaci guda bacci mai dad'i yayi gaba dashi zuciyarsa fess

Kwanaki na tafiya inda Fauziyyah da Fawwaz kesamun kulawa na mussan daga wajen ma hajja,gashi kullum acikin yimata had'i na mussam take sabida gyaran jikinta, cikin sati uku suncanza sunyi kyau na mussamman,haka fawwaz ya cika yayi bulnul dashi,ga wayo da kullum yake qarawa, haka afannin papa kullum cikin basu kulawa yake har umma hajja tasaba da halinsa, tun tana jin kunyarsa harta wate yanzu,tunda zaishigo ya dauki fawwaz ya masa wasa kafin ya fice office haka idan yadawoma,kullum burinsa ya faranta masu, momcy ma tana yawan zuwa dubasu akai2,cikin ikon Allah har saura kwana uku suyi arba'in, fawwaz ya qara girma yayi kumatu inka ganshi zakace d'an wata uku ne,ga kyau da kullum yake qarawa,ranan da suka cika arba'in ranan suka tafi dambam,papa dakansa ya kaisu bai kwanaba aranan ya juyo bbayan yayima umma hajja shatara ta arziqi,yabarsu sai bayan sati biyu zaidawo ya daukesu,haka ya dawo bh cikin keawarsu

Cikin sati biyu da tayi. adambam babu inda baya zagaba,gidajen yan uwa da abokan arziqi,tindaga kan danginta harna papa,wadanda suka jima basu gantaba idan sunganta sai dai suce masha Allah,kullum Abba indai yana gida to yana tiqe  damai sunansa, dan wani iri son yaron yakeyi abin sai wanda yagani,ana gobe zasu tafi kusan kwana sukayi suna hira dasu mama,washegari papa yazo yadaukesu inda takejin kewar gida dan tasaba asati biyun  datayi,papa kuwa zuciyarsa cike da farin ciki koba komai farin cikinsa ya dawo,aranan suka sake barje amarci dan papa jinta yayi kamar yau ya bareta aleda dan baqaramin gyara tashaba bayan taje dambam ma,

Rayuwa sukeyi mai tsafta cike da so da qauna,kowannensu yana qoqarin kyautatama dan uwansa, kullum papa yana sake godema Allah daya sake malaka mada fauziyyah,haka suke kula da d'ansu da tattalinsa, gashi sai girma yakeyi kamar wadda ake masa pampon iska,watanninsa takwas cur yafara tafiya abin shaawa,kullum rayuwarsu abin shaawa gashi Allah ya sake budama papa hanyoyin arziqi da dama, yana kuma qoqarin sauqe dik wani nauyinta dake kansa, amma yahanata aiki yace dik abinda takeso zai mata amma banda batun aiki,ita ma taamince tinda bairageta da komaiba

Watannin Fawwaz 13 gudu ko ina ba inda baya shiga,saiyaje gidan momcy ma ya wuni acan dan ba abinda bayaci kamar ya yayyen yato sabisa girmansa,ana cikin haka tsulum saiga ciki na watanni uku murna wajen papa baa magana amma fauziyyah hankalinta ya tashi matuqa......

.

Tunsafe bayan dawowarsu daga hospital take rizgar kuka akan cikin jikinta,tun ahanyarsu ta dawowa yake lallaminta amma kamar zugata yakeyi,hakan yasa haushi ya kamasa ya rabuda ita dan gani yake mene zai dameta tinda Fawwaz qalau yake, sai dai inkuma tana cikin layin matan da basason haihuwa dayawane kuma, shiyasa ya rabuda ita, suna isowa gida bai sauraretaba ya wuce ciki ya had'oma Fawwaz abubuwan da zai buqata ya kaishi wajen momcy ya wuni,yakai irin 3hours kafin ya dawo amma da mamakinsa har lokacin tana kwance a room nata tana aikin kuka,mamaki abin yabasa ya qaraso har bakin bed inda take kwance ya zauna,janyota yayi ya d'aura kanta akan laps nasa,kafin yafara magana anatse akuma tausashe, shalelena wai har yanzun baki haquraba haka kina ta kuka har kanki zaiyi ciwo babyna,batayi shiruba saima qara sauti datayi, hawayenta yafara share mata cikin lallami yace no wifey ya isa hakanan kukan kiyi shiru kifad'amun damuwarki kinji,amma kibar kukannan cos har cikin raina nakejinsa,ahankali ta tsagaita da kukan da dasashshiyar muryarta datasha kuka tace ni ka kyaleni naji da abinda keda muna sai hawaye sharr,haba baby dik akan kinada ciki yasa kika tada hankalinki saikace shine na farko haba my fauzy kada kiyi haka mana ki butulcema Allah akan kyautar da yamana bayan akwai dubunmu da basu samuba,kamata yayi mugode masa bawai kitada hankalinki ba ko kuma dai haihuwarce ba kyaso ko danine bakison haihuwar?, jikintane yayi sanyi yadda yake magana cikin damuwa hakan yasa dasauri ta girgiza kanta tace aa nibance banson haihuwaba ko dakaine banso, yace to fad'amun damuwarki, cikin sanyi tace fawwaz mafa shekarasa daya sannan kuma wlh nibanmanta wahalanda nashaba ko hutawa banyiba ace kuma cikine dani sai hawaye suka shiga zarya akuncinta, is ok baby ya isa haka indan wannanne kada yadameki tunda ya girma abinsa yana gudu ko ina, batun wahala kuma bana cemaki idan kinyi daya nima zanyi dayaba,so kada kidamu yanzu turn nawane nizanyi laulayi da labour iyaka kihaifo mana babynmu kyakykyawa mai kamada keh ya qarashe yanajan dogon hancinta,yanda yake maganar da lallami da taushi dik da tasan cewar bamai yiwuwa baneba amma taji sanyi har cikin ranta lokaci guda murmushi ya kubce mata,ganin tafara sakkowa yasa yace yawwa 'yan matana ko kefa amma da kintda hankalinki da nawa pls yawuce haka mu rungumi abinmu da addu'ar Allah ya kawoshi lfy,ahankali ta amsa da amin

.

Tin daga lokacin ta kwantar da hankakinta, ta haqura ta rungumi qaddara wacce tariga fata, da yardar Allah haka ta cigaba da rainon fawwaz da kuma cikinta,gashi tayi sa'a wannan karon batashan wahalan laulayi sai d'an abinda ba'a rasaba, cikinta nada watansa shida cur sannan ta yaye fawwaz lokacin watanninsa 16, dake yana samun kulawa sosai bazama ace yasha nonon cikiba, ana yayeshi momcy ta d'aukesa ya koma wajenta,haka papa yacigaba da kulada fauzynsa da kuma unborn child nasu,har Allah yasa yakai watannin haihuwarsa,nan suka fara tsammanin haihuwa kuma kullum suna addu'ar haihuwar tazo da sauqi,Allahu maji roqon bawansa wata ranan talata da misalin qarfe 12am naquda ya tashi fauziyyah wacce dama baccin rabi da rabi take tinda cikin ya tsufa, ba b'ata lokaci suka tafi asibiti cikin ikon Allah asuban fari ta haifo yarinyarta mace, batada maraba da mamanta dan tsabar kama wane antsaga kara,murna wajen papa ba'a magana saikace wannan ne haihuwar fari da aka masa,haka su momcy suma murna,washe gari yan uwa da abokan arziqi suka cika anata murna,ranan suna yarinya taci sunan momcy SAUDAH zasuna kiranta da FAIHA, nanma ansha hidima sosai dan baqaramin kud'i papa ya b'ararba,abin sai son barka tare da fatan Allah ya raya baby Faiha

.

*2 YEARS LATER*
Fauziyyah ce zaune awani tangamamen falo na alfarma,tana riqeda jariri tana shayardashi wadda dagani baifice kwana arba'inba,papane ya shigo d'aukeda Faiha akafad'arsa, hannunsa riqeda hannun Fawwaz wadda kesanye da uniform da alamu tasowarsa daga school kenan,da sallama ya shigo fiskansa d'aukeda qayataccen murmushi,d'agowa tayi ta amsa itama da murmushi tace oyoyo har kundawo,zaunarda Faiha yayi yana cewa mundawo kinsan yau friday shiyasa,tace hakanefa ai sai malam saminu yayi magana kancewar zai tafi d'akko fawwaz, nace yau kana gida kama fita daukosa lokacin bainan shiyasa baka sanar masaba,yace ok yaukam nahutar dashi, lami mai aiki takira tadauki fawwaz tacanza masa kaya,sauqarda faiha yayi yace mamana koma nan kizauna barin d'auki daddynako,nan tab'ata rai zatayi kuka, fauziyyah tace kada kiyi kuka momcyna rabuda daddy shida FARHAN (mesunan daddyne) bazasusha ice cream namubako,gyada kanta tayi tana hawa jikin umminta,papa yace haba mamana kinfa girmane shiyasa, fauziyyah tace rikiciba idan bakwanan dik gidannan yamun wani iri gashi nakasa sabawa da sabon unguwannan,papa yace idan sunanan kuma kice sundamekiba tunma bakiyi komaiba,wani kallo tamasa wadda yasashi dariya har itama yabata dariyan tace dole kayi dariya mana,yace aidai ni kece kikasani dariyan da wani kallo da kika nausheni dashi,cikin dariya tace dafatan bakaji ciwoba to?, yace ciwo kai harya ma kunbura wajen, tace oh sorry amma kacancanci fiye da hakama,yace to miye aciki keda bawaan haihuwa kike shaba,turo dan qaramin bakinta tayi tace nifa nagaji dayin kunika yanzunkam, yace to miye aciki bakiga kuma haihuwarsu yafi sauqiba,tace umm nidai yanzunkam dan huta atow tai maganar tana juya manyan idanuwanta,yace muyi fatan samun masu albarka koma yaushene,tace hakane my only,yace yawwa matana nidai ba abinda zancemaki sai Allah ya biyaki da gidan aljanna dan kinmun komai arayuwa ,kinbani so, qaunar, da kulawa ga kuma kyawan yara, kinga banada damuwa sai fatan Allah ya bani ikon sauqe nauyinku dake rataye  awuyana,cikin  tsantsar shauqin qaunar mijinnta tasaka hannunta ta saqalo wuyansa had'i da kwantowa jikinsa ta amsa da amin ya Allah mijina abin alfarina akoda yaushe,saka d'ayan hannunsa yayi ya rungumeta tsam ajikinsa sunajin wani yanayi na musmman wadda sukad'ai sukasan ma'anarsa atattare dasu.......

   TAMMAT BI HAMDILLAH...